Yanzu_Yanzu Gaskiya Tayi Halinta: Wanda Ake Zargi Da Hannu A Kâshè Sarkin Gobir Yayi Martani Kan....

Поділитися
Вставка
  • Опубліковано 27 жов 2024

КОМЕНТАРІ • 11

  • @FaroukAbdou-o8u
    @FaroukAbdou-o8u 2 місяці тому

    Que Dieu le tout puissance vous aide beaucoup ainsi bénisse votre vie

  • @bishirabba8708
    @bishirabba8708 2 місяці тому

    Allah ya kyauta

  • @khadijatadamunanasy583
    @khadijatadamunanasy583 2 місяці тому +1

    Allah yah mana magani su ameen

  • @salisdanhajiya4544
    @salisdanhajiya4544 2 місяці тому

    Wannan bawan allah sheri sukai mai

  • @abubakaryahaya5207
    @abubakaryahaya5207 2 місяці тому +1

    Assalamu alaikum, zuwa ga dukkan Musulmai Hausawa da Fulani, Ku masu daraja ne masu alkhairai mara ƙidayiwa, wallahi maƙiyanku suna so suyi muku makirci, ta hanyar son haddasa yaƙi mai muni a tsakanin Ku, kuyi tunani mai zurfi a wannan abubuwan da ke faruwa, kada kuyi gaggawar kutsawa cikin abinda baku gama fahimtar saba, kuyi ta addu'a da tuba zuwaga mahaliccin ku. Ku kuma masu yaɗa labarai kuji tausayin al'ummar ku ta hanyar rashin yaɗa musu kowani tashin hankali. Da yardar Allah maƙiya ba za su samu nasara akan mu ba.

    • @AbdullahiNura-vd8ej
      @AbdullahiNura-vd8ej 2 місяці тому

      Gaskiya kana da tunani matuqa Dan uwa, Allah yakawo mana dauki yasa mutanen mu su gane kaidin da ake qulla mana nason hada mu fada da juna hausawa d fulani

  • @ibrahimjinaidaliyu8785
    @ibrahimjinaidaliyu8785 2 місяці тому

    Aminu boza munsan sharri sukayi shiyasa suke so yi sharri

  • @hamzaumar3791
    @hamzaumar3791 2 місяці тому

    Hon Aminu Allah yaisarmaka ,inna kira gadukkan Yan jahar sokoto da kasata Nigeria bakidaya dakusheda wadannan mutane fasikaine badukk magarsu zatazama gsk ba murika binkikar maganarsu kamin mutar batar😂😂😂

  • @khadijatadamunanasy583
    @khadijatadamunanasy583 2 місяці тому

    gaskiya

  • @AbdulYasarDayyabu
    @AbdulYasarDayyabu 2 місяці тому

    Da zancen Dan siyasa Kara natebirin maibshaye wlh suwaye suka kawomana su akasa Allah dai yakawo mana dauki

  • @AbdullahiNura-vd8ej
    @AbdullahiNura-vd8ej 2 місяці тому

    Duk masu son hada fada tsakanin hausawa d fulani Allah yamakirci makircin su, yakamata mu nutsu mune mi taimakon Allah yabamu kariya daga kaidin masu son hada fada tsakanin mu