Assalamu alaikum, zuwa ga dukkan Musulmai Hausawa da Fulani, Ku masu daraja ne masu alkhairai mara ƙidayiwa, wallahi maƙiyanku suna so suyi muku makirci, ta hanyar son haddasa yaƙi mai muni a tsakanin Ku, kuyi tunani mai zurfi a wannan abubuwan da ke faruwa, kada kuyi gaggawar kutsawa cikin abinda baku gama fahimtar saba, kuyi ta addu'a da tuba zuwaga mahaliccin ku. Ku kuma masu yaɗa labarai kuji tausayin al'ummar ku ta hanyar rashin yaɗa musu kowani tashin hankali. Da yardar Allah maƙiya ba za su samu nasara akan mu ba.
Gaskiya kana da tunani matuqa Dan uwa, Allah yakawo mana dauki yasa mutanen mu su gane kaidin da ake qulla mana nason hada mu fada da juna hausawa d fulani
Hon Aminu Allah yaisarmaka ,inna kira gadukkan Yan jahar sokoto da kasata Nigeria bakidaya dakusheda wadannan mutane fasikaine badukk magarsu zatazama gsk ba murika binkikar maganarsu kamin mutar batar😂😂😂
Duk masu son hada fada tsakanin hausawa d fulani Allah yamakirci makircin su, yakamata mu nutsu mune mi taimakon Allah yabamu kariya daga kaidin masu son hada fada tsakanin mu
Que Dieu le tout puissance vous aide beaucoup ainsi bénisse votre vie
Allah ya kyauta
Allah yah mana magani su ameen
Wannan bawan allah sheri sukai mai
Assalamu alaikum, zuwa ga dukkan Musulmai Hausawa da Fulani, Ku masu daraja ne masu alkhairai mara ƙidayiwa, wallahi maƙiyanku suna so suyi muku makirci, ta hanyar son haddasa yaƙi mai muni a tsakanin Ku, kuyi tunani mai zurfi a wannan abubuwan da ke faruwa, kada kuyi gaggawar kutsawa cikin abinda baku gama fahimtar saba, kuyi ta addu'a da tuba zuwaga mahaliccin ku. Ku kuma masu yaɗa labarai kuji tausayin al'ummar ku ta hanyar rashin yaɗa musu kowani tashin hankali. Da yardar Allah maƙiya ba za su samu nasara akan mu ba.
Gaskiya kana da tunani matuqa Dan uwa, Allah yakawo mana dauki yasa mutanen mu su gane kaidin da ake qulla mana nason hada mu fada da juna hausawa d fulani
Aminu boza munsan sharri sukayi shiyasa suke so yi sharri
Hon Aminu Allah yaisarmaka ,inna kira gadukkan Yan jahar sokoto da kasata Nigeria bakidaya dakusheda wadannan mutane fasikaine badukk magarsu zatazama gsk ba murika binkikar maganarsu kamin mutar batar😂😂😂
gaskiya
Da zancen Dan siyasa Kara natebirin maibshaye wlh suwaye suka kawomana su akasa Allah dai yakawo mana dauki
Duk masu son hada fada tsakanin hausawa d fulani Allah yamakirci makircin su, yakamata mu nutsu mune mi taimakon Allah yabamu kariya daga kaidin masu son hada fada tsakanin mu