Assalamu alaikum Malam ni mabiyinkane Amma Malam yakamata malamanmu sufito suyaki wannan gwabnati bisaabunda kefaruwa ga talakawan kasarnan kamar yanda malam yafito yayaki zalumcin gwabnatin Jonathan, Allah yakarama Malam lafiya Ameen ya Allah.
Ummmm Allah sarki duniya Amma yanzu malamai mah su Koma Yan siyasa sbd Kuka kawo wnnn gwmannatin tininbu sbd kukace ayi musulim musulim miye hadin musulunci Da siyasa irin ta yanzu ummm kowa ma Zai Mutu Kuma kowa zaiyi bayani abinda yayi Kuma Yan izalah sun bayarda gudummuwa sosai wajan chutar Da al ummar mazon allah sallahu alehi wassalam
Allahu akbar Allah ya saka da alhairi sheick
Gaskiya malam masu zabe sunkarbi wadannan abubuwan,Kuma malamaima wasu sunkarbi kudi
Allah ya saka da alhairi ash sheick
Assalamu alaikum Malam ni mabiyinkane Amma Malam yakamata malamanmu sufito suyaki wannan gwabnati bisaabunda kefaruwa ga talakawan kasarnan kamar yanda malam yafito yayaki zalumcin gwabnatin Jonathan, Allah yakarama Malam lafiya Ameen ya Allah.
Allah yasakawa da malam alkairi wannan gaskine gaskiya nagamsu da kai sosai bisa dari sosai sosai
Gaskiyane mlm. Allah yakara bamu mafitaaa
Ai ba Allah yace ba, babu wata aya ko hadisi fa da ya hana zanga zanga. Inaga wannan ba Sanusi Khalil Kaduna ba? Menene bakace game da Good luck ba
Ummmm Allah sarki duniya Amma yanzu malamai mah su Koma Yan siyasa sbd Kuka kawo wnnn gwmannatin tininbu sbd kukace ayi musulim musulim miye hadin musulunci Da siyasa irin ta yanzu ummm kowa ma Zai Mutu Kuma kowa zaiyi bayani abinda yayi Kuma Yan izalah sun bayarda gudummuwa sosai wajan chutar Da al ummar mazon allah sallahu alehi wassalam
❤❤❤❤
Ita gaskiya gaskiya ce ko abakin watake haka kuma karya karyane ko abakinwa take babu inda Allah yace acuceka kaci gaba da biyayya
Wallahi malam in sha Allah sai munyi zanga zanga ko bakwaso
Kaji munafiki,Baku kukace ayi Muslim Muslim ba
Karyakakeyi anbiyaka