Cikakken Labarin Yadda Fati Slow Ta Bar Najeriya Zuwa Rasuwarta a Kasar Habasha - Nagudu TV

Поділитися
Вставка
  • Опубліковано 21 сер 2024

КОМЕНТАРІ • 5

  • @hafsatgalisulaiman2028
    @hafsatgalisulaiman2028 2 місяці тому +1

    Allah yayi mata rahama

  • @sakinadeeni4713
    @sakinadeeni4713 2 місяці тому +1

    Kasan tana son mijin aure memakon ka aureta amma aa sai ka bata shawarar ta dawo film, an san Allah be yi ba de, amma kyakkyawar niyya tana dakyau, ku din ga kokari kuna auren yaranan dan Allah, duk wanda ya rufawa wani asiri shima Allah ze rufa masa ya dubi zuri'arsa. Allah ye mata rahma da duk musulmai

  • @OmarSuliman-ny8uy
    @OmarSuliman-ny8uy 2 місяці тому

    Aslm garin da kuke magana a tchadi sunan shi bashshe a abasha ba allah ya jikan ta da rahama allah ya sa tahuta ina muku fatan al hairi da ga libya 🇳🇪🇳🇪🫶🇳🇬. 🇱🇾

  • @harunamm9195
    @harunamm9195 2 місяці тому

    Kasar chadi itache abeche wanchan na Ethiopia kuma habasha

  • @FiddausiMuhammedbibi
    @FiddausiMuhammedbibi 2 місяці тому

    G❤