sheikh jingir ya fasa kwai kan zaben muslim ticket, jagororin zanga zanga sun fara bayyana kansu.

Поділитися
Вставка
  • Опубліковано 25 сер 2024

КОМЕНТАРІ • 106

  • @abuakramhausawi6191
    @abuakramhausawi6191 Місяць тому +8

    Muna goyan bayan zanga zanga allah yasa karshan mulkin karnukan turawan yamma ne yazo karshe

    • @user-mb4wm9jd2z
      @user-mb4wm9jd2z Місяць тому

      Ameen ya Rabbil Alamina ya Maliki yaumiddeen

  • @AbubakarMuhammed-sw3ip
    @AbubakarMuhammed-sw3ip Місяць тому +11

    Dr Idris Allah ya saka alhayre mganganun mallme guda beyo suna gasgataka wallahe

  • @khaleefazulfa933
    @khaleefazulfa933 Місяць тому +6

    Imam Idris abdulaziz bauchi mujaddeed indai fadar gaskiya ne saidai abiyo bayanka mun yaba da kokarinka Allah yayi maka gafara Amin ❤❤❤

  • @fact4420
    @fact4420 Місяць тому +7

    Alhamdulillah Yanzu na samu karsashi na cewa mu yan arewa kai ba ma mu yan arewa ba Ina iya cewa Yan Nigeria muna da manufa a goben mu. Tabbas na yi farin ciki 100% Allah Ubangiji ya ba mu nasara.

  • @hassanmusasada4251
    @hassanmusasada4251 Місяць тому +2

    To Ire iren Wayanan malaman sune malaman Sunna kuma malaman Allah, Babu Suka Babu zage zage, gaskiya tsabarta, Allah yasa ka ma malaman da Alkhairi ❤❤❤❤

  • @salisujibrin654
    @salisujibrin654 Місяць тому +4

    Alhamdulillah jinger da irin wa dannan mlm Allah ya Kara tona muku asire

  • @ahlynass4565
    @ahlynass4565 Місяць тому +5

    Fantami isa Ali jazakallahu khairan

  • @HassanMuhammad-z6z
    @HassanMuhammad-z6z Місяць тому +3

    Assalamualaikum warahmatullahi wabarakahu wa danan malam sai dai muce Allah ya isa do min sun ci Amanar mu kuma sun ci Amanar Addani Allah kagani Allah kabimana hakkinmu😭😭😭

  • @hassanmusasada4251
    @hassanmusasada4251 Місяць тому +1

    Irinku mukeso masu fadar gaskiya ga Al umma bama su badda mutane da akida bà, ❤❤❤❤

  • @Amadounouhnou
    @Amadounouhnou Місяць тому

    جزاكم الله خير الجزاء

  • @MuazuMalamHudu
    @MuazuMalamHudu Місяць тому

    جزاكم الله خيرا

  • @SalehMuhammed-pp9hf
    @SalehMuhammed-pp9hf Місяць тому +2

    Aishi dama fantami Dan iskane Maison neman suna da munafurchi da chin Amana da karya Allah ya tsinemar albarka duniya da lahira Amin summa Amin

  • @asic349
    @asic349 Місяць тому

    سلام. جزاك الله خيرا

  • @SaifullahiIdris-f9n
    @SaifullahiIdris-f9n Місяць тому +1

    Hmmm! Inzakayi magana kayi adalci ko kana kusa da mutum Amma mu yanzu bamayi shiyasa muke Shan wahala! Allah yakiyaye gaba amin😢

  • @usamadanlami6914
    @usamadanlami6914 Місяць тому +1

    Wllh gaskiya daya allah yakara lpy sheikh sani yahaya ???Allah yakara Dr. Ikan allah wllh gaskiya daya

  • @issayacouba8712
    @issayacouba8712 Місяць тому +3

    Gaskiya pamtani ya kamata ka shiga taitayin ka a matsayin ka na masani wallahi ka guji Yan dimokwaradiyya !

    • @magajiidris-vu6gv
      @magajiidris-vu6gv Місяць тому

      Salm wallahi "yan arewa kunji kuya Allah zaisakawa mabiya tunda kun rabakan Al.uma

    • @magajiidris-vu6gv
      @magajiidris-vu6gv Місяць тому

      Salm wallahi bana qungiya Amma dawata qungiyarche mal mantane sukayi wanna abin hhhh

  • @umaralimustapha6216
    @umaralimustapha6216 Місяць тому +1

    Gaskiya Buhari yanada niyar jara Nigeria abinda ya hanashi aiki mutanen bayarsane lokacinda yanuna zaiyi aikinsa kwotakarfi sai suma suka sakamasa guba sannan kwowa yaga niyarsa akaimasa addua saida yazo sai ya chanza ra ayi domin lafiyarsa yana hannunsu domin yakarbi sharadin zai bisu kafinnan aka barshi yatoho yakamata mutane susan wannan ayi tunane sosai

  • @fatimaabdulkadir8313
    @fatimaabdulkadir8313 Місяць тому

    Zanga - Zanga baya bukatan shugabanci a bayyane. Akwai hikiman yin haka. Kudai kuci gaba da fadakar da matasa akan zanga- zangar numana. Allah yasa hakan ya zamo alkhari amin.

  • @zahraddeeniabubakar8416
    @zahraddeeniabubakar8416 Місяць тому +2

    Ku mastalarku waanan kananan ustazan duk lokachin da akazo maganar neman yanchin matasa daga hanun azaliman shugabani da lala tatun malamai irin su buhari da bola t sai ku dinga kokarin wawantar da hakalin mutanen nigerian saboda mayan malamai subaku dan wani abu to kusani daga yanzu mundena yarda da maganar ku zanga zanga sai munyi ba fashi in sha Allah

  • @aliyumuhammadyahya2238
    @aliyumuhammadyahya2238 Місяць тому

    Wllhi duk wanda yaci amanar mu munbarshi da Allah

  • @ramlathassan193
    @ramlathassan193 Місяць тому

    Wannan saqon yayi Allah yakawo dauki acikin wannan al'amari, jazakumullahu khairan

  • @user-ho3ex6yw1d
    @user-ho3ex6yw1d Місяць тому

    Rahama usman Masha Allah wlh mata Dan mu ba matso ratabane sunada kishi kawai gitintunu nesunyi yawa

  • @AbubakarSanimuazu
    @AbubakarSanimuazu Місяць тому +1

    Sannu sannu zaka kawo kanka,ai yaggiya tariga Tasha ruwa , Allah dai shene Allah.

  • @NuruMuhammadbng-bl1en
    @NuruMuhammadbng-bl1en 29 днів тому

    Allah yakyauta wani Abu sai kasata

  • @user-jv7oz4xz3v
    @user-jv7oz4xz3v Місяць тому

    Gaskiya mallam wannan shawarar taka tayi muna godiya matuka

  • @muazuyahuza2514
    @muazuyahuza2514 Місяць тому

    ALLAHU AKBAR DUNIYA KENAN
    Wlh yan siyasa sun iya makirci malamai ku kiyaye

  • @sakinadeeni4713
    @sakinadeeni4713 Місяць тому +2

    Wai me isa kowana lefi ya faru sai a dinga dorawa Mallamai ne, ba fa dole suka yiwa kowaba, dg bada sharawa shikenan, duk alkhairansu baa gani, na tunatar damu hakkin Allah da Manzo SAW da suke yi
    Kai wnn me rubutu ka gyara kalamanka da kake cewa Mallamai gu6atattu, basu ce dole sai kun dau shawararsu ba, kowaca shara ta taso sai ku juye kan Mallamai Allah ya saka musu gsky

    • @aboubacarhaaboubacarhassan2688
      @aboubacarhaaboubacarhassan2688 Місяць тому

      hakane aman kuma daraja dasukeda sukuma su Al 'umma sundokesu amatsayin shuwagabanni kuma jagororin Al 'umma kuma sune magadan annabawa to dawanan Al 'umma tadokesu amatsayin abin dogaro garesu kuma sune keda ikon cewa Al 'umma kuzabi wanan badan komi dan sunsan cewa sunada wanan daraja Kai dakanka kasancewa dan siyasa suna anfani da malimai dan samun biyan bukatarsu wanan shine dalili dayasa ake dora alhaki akan malimai akan musulum musulum ticket malimai wasu har karfita wasu malimai sukafara kaga dan ankira sunan malimai anan Lamari karkayi mamaki saboda suma sunzama mabiyan dan siyasa saboda abinda suke samu

  • @issaabubakarmuhammed6073
    @issaabubakarmuhammed6073 Місяць тому

    Daman mungayawa mutane Buhari shine tuggun komai wai mutane suna maganar Buhari bayason Bola Ya hau Kan milki munsan Cewa Yaudararmu akai Muna rokon Allah yasakamana TUNDAGA nan gidan Duniya kafin aje lahira. Ya Allah kaimana maganin Azzaluman shugabanni da Azzaluman manyan masu kudi yan kasuwa da makwadaita MALAMAI 🙏🙏🤲🤲

  • @user-ho3ex6yw1d
    @user-ho3ex6yw1d Місяць тому

    Rahama usman gaskiyane Muna godiya

  • @fatimamuhammadkeraukerau8338
    @fatimamuhammadkeraukerau8338 Місяць тому +1

    Allah yakawo mana mafita,
    Amma munacikin jarabawa
    Musamman kauyukan katsina,
    Yanzu haka cousin sister da diyarta da kishiyarta da yaranta,duk suna hannun yanbindiga,sati na uku kenan
    Ko labarinsu bamaji,munata addu'a kuma,anatayamu,harmunrasa wane mataki zamu dauka,
    A kauyen medabino abinyafaru
    Karaman hukuman danmusa.
    Muna baran addu'a

  • @AbubakarilyasuJido
    @AbubakarilyasuJido Місяць тому

    Azakulo mana Abin da suka bunne malaman GWAMNATI, Masha Allah ml Abu

  • @mustaphamuhammad7490
    @mustaphamuhammad7490 19 днів тому

    Good

  • @abubakaryakubu9458
    @abubakaryakubu9458 Місяць тому

    Da buhari dashi fantami waye nakirki

  • @abubakaryakubu9458
    @abubakaryakubu9458 Місяць тому

    Karyakake wallahi tallahi danma baawokakeba

  • @SeikoDm-lu3xg
    @SeikoDm-lu3xg Місяць тому

    May Allah help us make peace with them

  • @MarkusKwaji
    @MarkusKwaji Місяць тому

    Yan uwana Allah yafisu

  • @AbubakarGonitijjani
    @AbubakarGonitijjani Місяць тому

    Malan kayi. hakuri mutanefa saiALLAH

  • @ibsnomaa
    @ibsnomaa Місяць тому

    Insha Allah. Zamuyi iya kokarin mu, zamu fito

  • @habibullahabdulkarim2494
    @habibullahabdulkarim2494 Місяць тому +2

    Ashe badon addinin Musulunci akayiba To wlh anchuchi talakawa kowa yasan Buhari ba adali bane dan yayi angani

  • @mubarakado
    @mubarakado 25 днів тому

    Allah saka malam

  • @AbdulrazakIsa
    @AbdulrazakIsa Місяць тому

    Allah ya kawo mana mafita.

  • @AbubakarShehuAbubakar-e7f
    @AbubakarShehuAbubakar-e7f Місяць тому

    Fadi gaskiya komin dashinsa malam s yahaya jingir Allah yakareka daga sherrin miyagun mutane

  • @abdullahimanchok6539
    @abdullahimanchok6539 Місяць тому

    Ba ruwan mu, mu hadu a kiyama Don hiaabi. A matsayin ki na wakilan Manzon Allah (SWA)

  • @EvansKennedy-q8h
    @EvansKennedy-q8h Місяць тому

    Arewa wake up, we the poor people are suffering in Nigeria, while our religious leaders and politicians dine and wine together, leaving larger, there children's leaves abroad, instead we the poor masses will come together fight for a good governance, we allow the religious leaders to divide us. Let us forget religion and tribe, first fight for survival of our unborn children's, if not we are Doom

  • @ibnu-taimiyahtv3994
    @ibnu-taimiyahtv3994 Місяць тому +6

    Idan Buhari ya aike shi, kuma yaje ya isar da sakon shugaban shi, me laifin shi. Ya tallata ne ko ya tilasta wani?! Watakila ma bai zabi Tinubun ba ma! Mu dai Allaah ya Jarrabe mu ne kawai, Amma banga dalilin tallata mana Tinubu ba. Allaah kawo mana sauki ya shiryesu.

    • @LawaliTOROGao-sq2tz
      @LawaliTOROGao-sq2tz Місяць тому

      Laifinshi shiné bé tsaya yayi bincikeba .tinibu musumin kirkine koba na kikiba kaway se yazo ya isarda saqon megidanshi.kai amatsayinka na mai hankali sai acemaka inzabe yazo kazabi Wani mtun kaway babu wani bincikeba to komi yaje ya dawo kainé za'azargi KO kaso KO bakasoba!!🇳🇪👈

  • @HANDGUNMAN9211
    @HANDGUNMAN9211 Місяць тому

    Malam abu aisha kunbamu shawara tun farko wallahi mukayi qirmishishi muka qibi ashe dai muslim muslim zai jai mu ya baro gashinan mungani Allah yanuna mana

  • @khaleefazulfa933
    @khaleefazulfa933 Місяць тому

    Malan fantami tabbb

  • @BilkisuMainasara
    @BilkisuMainasara Місяць тому

    Munyarda da Wannan zance uwayenmu malamai mun baku Amana Muna sauraren abunda Allah yace zamu bi bi iznillah Allah yayi Mana jagora

  • @bellomuhammad7764
    @bellomuhammad7764 Місяць тому

    Allah masani,ubangiji shine zeyimana sakayya akan kowa😢

  • @abdullahiabubakar9196
    @abdullahiabubakar9196 Місяць тому

    Don Allah malamanmu don girma Allah ku kawo mana hanya da zata kore wanan zanga zanga kafin lokacin yazo. Please muna cikin matsalolin sosai kada kwakwalen matasa yakasa rabe gaskiya da yaudara.

  • @user-wx2jo7ne9r
    @user-wx2jo7ne9r Місяць тому

    to ai cewa yayi mutumin kirkine lokacin campaign. Allah ya kyauta

  • @NajibMusayahaya
    @NajibMusayahaya Місяць тому

    Assalumu alaikuom.
    Wannan karamin almajirin Irina dayafada Dan Allah Ina bukatar number sa ko inda zanje nasameshi Dan Allah yasaka da alkhairi da albarkar da kasamana Ina nufin Wanda yayai magana a karshe .

  • @saifullahihudu
    @saifullahihudu Місяць тому

    Asssalamu alaikum
    Nidai shawata ga malamai kuji tsoron Allah kusani Kuma ababan tambaya ne kamar sauran mutane kufuto kugayawa wadannan azaluman shugaban anan Gaskiya.

  • @Yusuf-oz6he
    @Yusuf-oz6he Місяць тому

    Wallahi malam dan san zuciyane sani zanga zanga in sha Allah sai munyi Wallahi

    • @abdourrahmanedoudou8629
      @abdourrahmanedoudou8629 Місяць тому

      yaku malaman kungiya kusa ke tunani akan halascin zanga zanga ko harzmcinta

  • @MusaLawal-fg8lc
    @MusaLawal-fg8lc Місяць тому

    Kaga badon Muslim Muslim kukayi campaign ba Kai Malamai bakwa tsoron Allah

  • @hafsatusabdullahi8471
    @hafsatusabdullahi8471 Місяць тому

    Shawara guda daya malam nan haryanzu lokaci bai kura musu ba yakamata sujanye jikinsu saga shugabanni yan siyasa subada kai sufuskanci nauyin da Allah yadora musu su sauke domin su tsira da mutun cinsu.

  • @BAR.3282
    @BAR.3282 Місяць тому

    Sai munyi zanga zangar fa. Wallahi bamu bari acigaba da bautar damu ba.

  • @SamailaIsmail388
    @SamailaIsmail388 Місяць тому

    Yanzu idon jama'a zai koma ga isa fantami

  • @user-he3cv3rw8i
    @user-he3cv3rw8i Місяць тому

    Babu ruwan Muda wani kowane malamai idan sunfadi gaskiya zamu dauka idan kuma yayi raa yinsa babu ruwan mudashi wllh zanga zanga babu fashi

  • @mouktarabdal8403
    @mouktarabdal8403 Місяць тому

    Hakan bazai sa yafita daga zarji ba Sabida sun yi anfani da Kalman addini sun Saka mutane amastifa

  • @KalifaNT4
    @KalifaNT4 Місяць тому

    Allahyasamudace

  • @MamanHumaira-xk6sy
    @MamanHumaira-xk6sy Місяць тому

    Wannan maganar haka take malam Allah yadatar damu

  • @auwalmuhammad9414
    @auwalmuhammad9414 Місяць тому

    Malan Karya Kake Bamu Yarda Damaganar Kaba Gaskiya

  • @AminuSani-cz2yn
    @AminuSani-cz2yn Місяць тому

    Gsky kamata yayi kabari ajifarkon maganarsa da karshee har ynx mlm yahayya yana goyen bayansu tuda cikin wadan, nan kalaman yakesama tinunbu albarka

  • @Saleh-005
    @Saleh-005 Місяць тому +4

    Malan-abu aisha abubuwa dai sai futowa suke sanunu allah sa muda ce

    • @abuaishaalfurqan
      @abuaishaalfurqan  Місяць тому

      amin malam, ka gani dai

    • @AdamuYaro-uy5lx
      @AdamuYaro-uy5lx Місяць тому

      Malam kayi gaskiya kayiamfani dazahiri gaybu say Allah swt​@@abuaishaalfurqan

  • @IshakAdamou
    @IshakAdamou Місяць тому

    Babu kungiyar samarin arewa wannan yaudarar samarin fulanice babu wani dankasar nigeria indigeners dake dahanu aciki dukka wanda kukaga yana yekuwar afutu zangazanga fulanine karku yarda dasu azzalumaine maciya amanace

  • @hassanasadiq7513
    @hassanasadiq7513 Місяць тому

    Ranan Gaskiya baa boye cibe.Ubangiji ya Kyauta.

  • @ishaqibrahimyerima3591
    @ishaqibrahimyerima3591 Місяць тому

    Abu Aisha, babu wanda bai san cewa Tinubu mutumin banza bane, kada ka manta har Shaikh Ja'afar Mahmud Adam yayi maganganun akan wanene Tinubu, saboda haka babu wanda zan yiwa uzuri akan goyan bayan Tinubu. Malam yayi maganganun masu mahimmanci cikin Ilimi, Allaah ya sakawa Malam da alkhairi. A'ameen!

  • @SulaimanSgambo
    @SulaimanSgambo Місяць тому

    Wannan ba hujjabane a matsayinku na malamai in wuta yace kashiga inji buhari zaka shigane, ya kamata ku duba nagartansa tunda kuna da ilimi sanin siffofin shugabanni na gari.

  • @FRLAs628
    @FRLAs628 Місяць тому

    Malam sani, gaskiya, yafadamuku, baisan, komaiba

  • @aliyumuhammadyahya2238
    @aliyumuhammadyahya2238 Місяць тому

    Mal muna godiya Allah yasa ka maka da aljannah

  • @GoniAbisso
    @GoniAbisso Місяць тому

    Zaku baiyana kanku dukkanku kuma dakadan zaku fadi abunda aka baku

  • @user-hg9ef9ep4b
    @user-hg9ef9ep4b Місяць тому

    سبحان الله جنغر و عيسى
    اتقوا الله

  • @SHAAYAUAHMEDAHMED
    @SHAAYAUAHMEDAHMED Місяць тому

    Kudai izalah wllh bakwada kunya

  • @FRLAs628
    @FRLAs628 Місяць тому

    قب

  • @rabiluhassan6815
    @rabiluhassan6815 Місяць тому

    Sheikh Jingir & daurawa tare da Sani RL Isa Ali Ibrahim M Abdullahi Gadonga Kuna karantarwa Dan Allah Amma anazar ginku da zagi Kubar kowa yazauna da jahilcinsa

  • @tukurmuhammed905
    @tukurmuhammed905 Місяць тому

    Ba anazarzinsa akan zaben dayawuce bane
    A A
    Ana zarginsa ne akan yau
    Meye yake faruwa?
    Kuma meye mafuta?
    Shine kawai bamagar zabeba
    Maganar zabe dukkammu ne muka hadu a kuskure
    To amma tayaya za'ami masalaha
    Mutuwa akeyi wahala akeyi shekara 3 ayinisa dawannan hali da akeciki
    Ko bayin jahiliya sufi yan najeriya jindadi
    Bayin baya
    Kadarace
    Bashida encin komai
    Suna cikin wahala dare da rana to bambancin su da dan najeriya sunaci suna koshi ko ba dadi amma dai suncika cikinsu

  • @abdoulrahimyousouf7017
    @abdoulrahimyousouf7017 Місяць тому

    Amma indai pantami yayi banyi zaton haka daga gareshiba

  • @idrissdaya1136
    @idrissdaya1136 Місяць тому +1

    Wanna ba uzeri bane karya ne bamu yardaba

  • @adamukatala8985
    @adamukatala8985 Місяць тому

    Shugabannin ai sun san matsalar mutanen kasar,Dan haka ko ba shuwagabannin 'yan zanga zanga sai su gyara kafin wannan rana,Dan yanzu talakawan Nigerian in baku fito zanga zanga ba Dan tsoron mutuwa toh Kar ka manta,yunwa,rashin tsaro,talauchi har gida zasu samoka su kasheks

  • @nuhumaishanu6944
    @nuhumaishanu6944 Місяць тому

    Dawowa da subsidy kawai ita ce zata yi maganin kome

  • @jabeermuhd7191
    @jabeermuhd7191 Місяць тому

    Tsinannu mtsww meye acikin buhari da yakeda ikon yazabamuna shugaba bayan wahalar dayajefamu aciki

  • @user-dm2sd8py6b
    @user-dm2sd8py6b Місяць тому

    Wanan familie ishu ne😅😅😅😅😂😂😂

  • @mukhtarabdullahi4224
    @mukhtarabdullahi4224 Місяць тому

    wasu daga malamai da buhari suka yaudaremu yan arewa duk kashe ka she da ake a arewa masa magana yaudara azamanka na malami ba san dai dai ba

  • @bsrbsr4499
    @bsrbsr4499 Місяць тому

    amma miyasa Fantami betallata gwamnatiba kamaryanda kai kayi tinfarko bakabadi hakaba saiyanzu da saikace ya jama'a Bahari ya aiko fantami gawanda ya tsaida bakafadi hakaba saiyanzu da tura takaibango bakada mafita shinezakace haka dan kawanke kanka kasaka wani bashakka katabbata mugu maketaci wannan halin mugayene bahalin malamaiba dama yan Jos wawayene akwai baran barama.

  • @bsrbsr4499
    @bsrbsr4499 Місяць тому

    Amma miyasa shifan tami beyi ta lallar gwamtaiba kamar yanda kaikayi miyasa tinfarko bakai bayaniba dasaikace ya jam'a bahari ya aiko fantami yagayamini wanda yatsaida in tallatashi bakai hakaba saiyanzu datura takaibango bakadamafita zakafadi haka.

    • @sakinadeeni4713
      @sakinadeeni4713 Місяць тому

      Fantami yana da wayo, adacan kan ya zama minister yana wanke yan' siyasa
      To ya tsohonan ze yi ansa shi agaba ace shi/ suka tallata Muslim Muslim, da shima Mlm Isa ya fito yayi magana ya fadi gsky yace shi aka tura yace Mallam Jingir ya tallata sbd Allah, kuma ai a idon jamaa Mlm Jingir yazo ya fada yasan Shk Isa Pantami ze ji, ba ta bayan fage yaje gidan radio ya fada ba
      Koma de waye yace a za6i Tinibu Allah fa qaddaro sai yayi Mulkin Nigeria tun kan yazo duniya, ina imaninmu da bada gsky da qaddara ne na cikin shikashikan musulunci, sai de mu roqi Allah ya canja mana mummunar qaddara zuwa kyakkyawa ya kuma shiryemu dan gsky Allah yana haquri da wannan al'umma ta Annabi SAW arziqin addu'ar da ye mana da kuma waazantarwa da wnnn al'uma take yi dan hk Allah yake daga mana qafa

  • @sakinadeeni4713
    @sakinadeeni4713 Місяць тому

    Mutane ina imaninmu da qaddara ne? Allah ya qaddaro sai Tinibu yayi mulki fa tunkan yazo duniya, ku kyale tsohonan Shk Jingir dan Allah, shima Shk Isa Pantami yakamata ya fito ya wanke bawan Allah nan, yace shima be fahimci abin ba, tunda su ba yan' Siyasa ba ne
    Amma ko ni nan da nake ba Mallama ba, nasan duk wanda ya siyi rariya ze tafka asara asara, ko mai channel dinan yayi gargadi akan zaben muslim muslim to amma Allah ya qaddaro mu yadda da qaddara, mu canja halinmu mu dena sa6on Allah sai Allah ya canja mana da alkhairi

  • @shehusani7241
    @shehusani7241 Місяць тому

    Yanzu matsayika na malamin addini Buhari da yasa mu chikin masifa Buhari da bashi da Alkawari har shine zai aiko yacema ga abinda nakeso kakasa anfani da iliminka kayi haba malan kabani kunya wallahi tun shekarun 4 nafarko na Buhari nagane mayau darine shiyasa zabe na 2 banzabeshiba bare karshen milkinsa har yace azabi wani wallahi dan aikenma sai na koreshi dan bashi da abinda zaicemun

  • @khaleefazulfa933
    @khaleefazulfa933 Місяць тому

    Imam Idris abdulaziz bauchi mujaddeed indai fadar gaskiya ne saidai abiyo bayanka mun yaba da kokarinka Allah yayi maka gafara Amin ❤❤❤

  • @abdullahimanchok6539
    @abdullahimanchok6539 Місяць тому

    Ba ruwan mu, mu hadu a kiyama Don hiaabi. A matsayin ki na wakilan Manzon Allah (SWA)

  • @FRLAs628
    @FRLAs628 Місяць тому

    قب