Manyan matakan da za su iya cire ‘yan Najeriya daga matsin rayuwa - Wamakko

Поділитися
Вставка
  • Опубліковано 29 вер 2024
  • Tsohon gwamnan jihar Sokoto kuma Sanata a Najeriya, Aliyu Magatakarda Wamakko ya bayyana wasu matakan da za a iya ɗauka da za su kawo wa ‘yan Najeriya sauƙin matsin rayuwar da ake fuskanta.
    Ya kuma musanta zargin da ke cewa har yanzu shi ke juya akalar al’amura a Sokoto.

КОМЕНТАРІ • 19