Sakon Dr Ahmad gumi ga sheikh Ibrahim Zakzaki_asadus sunna yayi fashin baki

Поділитися
Вставка
  • Опубліковано 22 сер 2024
  • Sheikh Musa Yusuf asadus sunna yayi fashin baki gameda sakonda Dr Ahmad gumi ya aikawa sheikh Ibrahim Zakzaki Wanda tashar mu mesuna rigasa tv news mukayi sharhi akai domin ilamantarda daku
    Kuyimana subscribe a UA-cam channel dinmu mesuna rigasa tv news domin samun shirye shiryen mu kamar haka
    Dr Ahmad gumi, sheikh musa Yusuf asadus sunna,sheikh ibrahim Zakzaki, darikar tijjaniyya, Izala, salafiyya, labarun duniya, labarun hausa, labarun Kannywood

КОМЕНТАРІ • 61

  • @ashiruadamu8268
    @ashiruadamu8268 5 місяців тому +1

    Malam kaji tsoron Allah wlh Dr yafika gaskiya

  • @issayacouba8712
    @issayacouba8712 5 місяців тому +4

    Na rantse da Allah Abu Sufiyan da Muawiyya wallahi su fi Gumi daraja har gaban Allah

  • @user-jz8dj1in5y
    @user-jz8dj1in5y 5 місяців тому +2

    Abu sufyan yafi har abadah kuma shima gummin in yana raye zai ce abu sufyan yafi shi

  • @tahirmuhammad5890
    @tahirmuhammad5890 5 місяців тому +1

    Wlh Kai dai musa asadun sakaraine bakasan ma mekakeyiba

  • @Kadassaka
    @Kadassaka 5 місяців тому +1

    Masha Allah malan Allah y saka da alheri

  • @user-so3gq6fk9j
    @user-so3gq6fk9j 5 місяців тому +1

    Allah ya sakawa malam musa Yusuf da mafificin alhkairin sa Amin🤲🤲🤲 wallahi summah tallahi mutanen yan shi'a haka sukeyi ni sheda ne Nasha binsu sallar juma'a lokacin ina kasar côte d'ivoire. Wannan vidéo daka nunamana wallahi haka suke sallar su da tada sallah da addu'a. TOH matsalar shine a lokacin gsky Bana yawan sauraron wa'azi balantana n'a banbance miye sunnar annabi sallallahu aleyhi wasallam ta gsky❤,kuma bansan me ake nufi da darqar tijjaniya haka zalika shi'a amma yanzu alhmdllh

  • @ZainabUmarGambo
    @ZainabUmarGambo 4 місяці тому

    Habu safiyan, Ma"ayuwa sufi Sheikh Abubakar Mahmud Gummi.

  • @AdamBunu
    @AdamBunu 5 місяців тому +1

    Masha Allah mallan

  • @sayyadigafai421
    @sayyadigafai421 5 місяців тому +2

    Kasaurari abinda ya fada da kyau da Allah da kuma Idan basira

  • @mubasshirabubakar
    @mubasshirabubakar 5 місяців тому +1

    Allah yakarawa annabi(SAW) da sahaba(R.A) daraja.
    Malamman sunnah Duka Allah yakara tsarewa

  • @namalamfaruk2837
    @namalamfaruk2837 5 місяців тому +1

    Allah ya saka da alheri

  • @sanisaidutv9944
    @sanisaidutv9944 5 місяців тому +1

    ALH YASHIR YEKA

  • @MusaSaid-eh1vg
    @MusaSaid-eh1vg 4 місяці тому +1

    Wannan malamin a gaskiya kodai yana da hassada ko kuma baya son hadin kan musulmai, ko kuma bai saurari jawabin Dr. Gumi farko zuwa karshe ba. Allah kayi mana jagoranci

  • @RifatAhmed-xp7lg
    @RifatAhmed-xp7lg 5 місяців тому +2

    Mashaallah shiek tell them the truth

  • @abdurrahmanlawal9798
    @abdurrahmanlawal9798 4 місяці тому +1

    Wannan malam Musa kana da matsala ta hassada ka kyale Mallam Gumi haka kayi abinda ke gabanka na kayarwa ba Nemo laifin mutane ba

  • @rabiurabs2294
    @rabiurabs2294 5 місяців тому +1

    Wallah hatta malamanda suke sultan bello kawai sunayiwa Dr gumi karane saboda mahaifinshi amma wallahi azuciyarsu basa tareda shi sunsan be chanchantaba. Sukuma mabiya soyayyace tasa idonsu yarufe basa gane gaskiya.

  • @mazadugarkuwa3667
    @mazadugarkuwa3667 5 місяців тому +2

    Assalamu alaikum....... Ai ba daya suke ba, su fa wadannan sun yi zamani da fiyayyen halitta Annabi Muhammad, rasulullahi sallallahu alaihi wasallam. Kuma annabi SAW ya ce mafi kyaun Qarni shine Qarni da na ke ciki sai wanda ya ke bin sa. A yanzu shekara 1445 . Allah ka shirye mu.

  • @yaliyasoutoura7876
    @yaliyasoutoura7876 5 місяців тому +1

    Duc irrin tsiniwar da yayi ai ba ku zamna da shi ba maana ba kusa mukabala ba ,kuna jiran wanda ba musulmi ba ya yi tsinuwar ku kashé shi

  • @hussainiumar2672
    @hussainiumar2672 5 місяців тому +3

    Wallahi malam irinku baza ku bari asamu hadinkai tsanin musulmai. Kullum waazinka yana kawo rabuwan kan musulmai

    • @jibrilsmagaji6816
      @jibrilsmagaji6816 5 місяців тому

      Wallahi hakane

    • @user-dg9lw9jz2j
      @user-dg9lw9jz2j 5 місяців тому

      Dan uwa ina ga ku da kanku ma baku fahimci addini ba

    • @user-dg9lw9jz2j
      @user-dg9lw9jz2j 5 місяців тому

      Don bansan abinda zance ba akanku saboda kuna girmama malaman ku fiye annabi, inaga don Annabi kawai abakin ku ne yake

    • @user-dg9lw9jz2j
      @user-dg9lw9jz2j 5 місяців тому

      Ina haɗa kai da wanda yake zagin Sahabban annabi

  • @h.n1977
    @h.n1977 5 місяців тому +1

    Shiriya tana a hannun Allah ne, yana shiryar da Wanda yaso

    • @jibrilsmagaji6816
      @jibrilsmagaji6816 5 місяців тому

      Nagode maka inza ahada kai kawai a hada kai

    • @user-dg9lw9jz2j
      @user-dg9lw9jz2j 5 місяців тому +1

      Haɗa kai da masu zagin Sahabban Manzon Allah Sallallahu alaihi Wasallama, haka ba zai faruba sai sun fito fili sun tuba

    • @user-so3gq6fk9j
      @user-so3gq6fk9j 5 місяців тому

      A lokacin da yabi hanyar da Allah zai shiryardashi ba Ehhhhe amma sam ka daina Neman hada hanyar karya data gsky dan wallahi bazasu Taba hadewa ba🙏ana Samun shiriya ne idan anbi tahanyar da za,a Sameta AOK

    • @jibrilsmagaji6816
      @jibrilsmagaji6816 5 місяців тому +1

      @@user-so3gq6fk9j wahabiya ta'addanci yariga daya huda zuciyar ku kuso a zauna lafiya zai muku wuya indai haka kuke Allah ya kara kaskanta ku miyagu kawai

    • @h.n1977
      @h.n1977 5 місяців тому

      @@user-so3gq6fk9j Wani yana akan tantageren Bata sai Allah ya fahimtar dashi gaskiya Kuma ya bita

  • @abubakarlawal3991
    @abubakarlawal3991 5 місяців тому +2

    Wai kai Musa asadassuna mai yasa baka da kunyane,kai kullum kana jirane,Ahamad gumi yayi maganane kayi masa raddi .
    Nanfa kayi maqabala da sheik Sale idris kaji kunya.
    Kaima kajira zaka sami yaro karami da zai maka rashin kunya.

  • @hussainiumar2672
    @hussainiumar2672 5 місяців тому +1

    Meye ne laifi kiran me yin kuskure ya gyara? Wanda bayyi imani da Allah da manzon sa ma ana kiranshi zuwa kan hanya

  • @milidi79
    @milidi79 5 місяців тому +2

    Allah Ya shiryar da Asadus Sunna. is like you dont have time for things that are better. HABA!!!!
    Wannan shiririta ba raddi ba. Asan an girma.....

  • @DanjumaSaleh-ef5rf
    @DanjumaSaleh-ef5rf 4 місяці тому +1

    To ai Muna ganin ko na menene Kamata ya Yi ka goyi bayan hadin kan musulmai ba kushewa ba da kokari zakulo wasu maganga u ba don hadin kan alumman musulmai shine kan gaba

  • @sayyadigafai421
    @sayyadigafai421 5 місяців тому +1

    Kai dai sakarai ne wallahi Wai miyasa baka da tunani ne Kakau saurari abinda ya fada harfan bi harfan kuma da idona basira sakarai

  • @mustaphakabirsharu7678
    @mustaphakabirsharu7678 5 місяців тому +2

    Gaskiya musa baka son zaman lfy to kunce shi,a yake yayai yqnxu kuma yana yai masa nasiha kanai masa raddi duk anindq zazzaki yake dole aikiransa ya gyara Kai kiran nasama dayake laifine yakamata adunaga adalci Kai bazakai kiranasaba

  • @A.T.M4731
    @A.T.M4731 5 місяців тому +2

    Wai malan Musa kahaqura musulmaisu hadakai dangirman allah.inyazagi ma,awiya ko Abu safyanu annabi s a w yazaga ?haba daa nyi magana kuce anzagi sahabbai,daakezagin mahaifan manzo s a w tom mu iyayan annabi subfi sahabbai wlh duniya da lahira haba asadussunna kubari ahadakai

    • @jibrilsmagaji6816
      @jibrilsmagaji6816 5 місяців тому

      Nagode maka mutanen nanfa kowa yazagesu babu abunda zaifaru tunda ko sahabbai basu kaiba

  • @sayyadigafai421
    @sayyadigafai421 5 місяців тому +1

    Kaji tsoron Allah wallahi

    • @AdamBunu
      @AdamBunu 5 місяців тому

      Kaji soron Allah

  • @ibrahimelhusaini691
    @ibrahimelhusaini691 5 місяців тому +2

    Asadus sunna kaine ka tsinewa Abubakar da Umar mudai bamuji zakzaky ya ambace sunansu ba

  • @rabiumusaabdullahi9152
    @rabiumusaabdullahi9152 5 місяців тому

    Wane Nisan sama da kasa, ai Malam ba sai ka rantseba, kuma koda Malam zai dawo duniya shima zai tabbatar da hakan.

  • @rabiurabs2294
    @rabiurabs2294 5 місяців тому +1

    13

  • @sammysammy77
    @sammysammy77 4 місяці тому +1

    Duk musulunci zance banza ne .Izala ,sunnah,Shia da duk wata mazahaba.Duba rayuwar Muhammad duk zinace ,yaki da son zuciya bare magoya bayansa.

  • @namalamfaruk2837
    @namalamfaruk2837 5 місяців тому +2

    Kai..😂..Allah ya taimaki ardo watau ayinan-ayican..demokaradiya..

  • @user-zi8ft5yi6k
    @user-zi8ft5yi6k 5 місяців тому +1

    سؤال يطرح هل الدكتور أحمد جومي بخير؟!!!!

  • @abdulladifahmad873
    @abdulladifahmad873 5 місяців тому +1

    Duk dan shi a wlh kafirine domin aikinsa kafircine asadussuna kadenaiwa alade wa azi dan shi a ba musulmibane ,musulmi koyarwar annabi yakebi ,kafiri kuwa koyarwar yahudawa da shaidan yakebi

  • @user-nh7dk8lj1f
    @user-nh7dk8lj1f 5 місяців тому +1

    Mungode ma kana kokari

  • @mukhtarabdullahi4224
    @mukhtarabdullahi4224 5 місяців тому +1

    Dramatical act

  • @sayyadigafai421
    @sayyadigafai421 5 місяців тому +3

    Kai ba kada aiki Sai raddi Har cikin azumi bazaka huta ba

    • @namalamfaruk2837
      @namalamfaruk2837 5 місяців тому +1

      Haka zaku ce saboda zagin sahabbai ba komai bane awurin ku.

    • @rabiurabs2294
      @rabiurabs2294 5 місяців тому +2

      Wallahi wannan aikin da asadus sunnah yakeyi wallahi ibadane.

    • @jibrilsmagaji6816
      @jibrilsmagaji6816 5 місяців тому

      Indai kuka goyi bayn asadu wallahi bazakuyi adalci ba yanzu maganar tashi tahana gumi kuma yayi waazi shima saboda ya matsu da sayya gamsar da asadu, haba akan mi?

    • @user-dg9lw9jz2j
      @user-dg9lw9jz2j 5 місяців тому +1

      Shin zaka hada da wanda yake tsinewa abokanan Annabi

  • @hussainiumar2672
    @hussainiumar2672 5 місяців тому +2

    Ya kamata gwamnati ta hana yin waazi saboda harshenka yana da kaushi