Kai dan allah kuyi mu'a abinda zai anfaninmu meye zancen sanda kuwa ina kautata zaton malm ya fusatane kuyi anfani da abinda yafada na kirki ba kuskureba' kuskure kowa zai iya yayi tunda ba maasumi nane
Haba dan Allah shifah malam bafah yana nufin wani abubane na tsafi ko sishiri a a duk wanda yariki wani makami ahannusa maikuke tunani yayin da makiya sukayo kansah...
Bar shi. Wasu mallaman su suke sakawa ake raina mallamai a kasar nan. Sai su ta magana kaman yan tasha. Allah ya shirye su. Wannan maganan ya yi kama da yan gargajiya ko yan bidi'ah.
Innalillahi wa'inna ilaihi raji'un Ta tabbata yanda yan siyasa suke karfa karfa anan kujerun mulki da karfin bindiga da jami'an tsaro Malamaima sun fara karfa karfa akan mambaransu da karfin tsiya ba da hujja ko ilimiba Wasu Malamai Sunfara tinkafo da ilimin da Allah yabasu wanda ba Allah azukatansu ilimi irin na shaidan Wasu Malaman Najeriya Mushirkaine Matsiyatane Azzalumaine Masu koyi da shaidan
Son zuciya baiba allah ka karemu da makiya wannan maganar da wannan malamin ya fada ta sanda aka masa Uzuri da ace ba tijjane ne ya fada baza masa uzurin ko mai ba sai ace kun ga maganar da muke gaya muku daman matsafa ne. Toh dan allah meye amfanin yin haka in ba son zuciya ba yanke Hukunci babu hujja allah ya sa mudace
Naga vidéo shi jiya nayi dariya sosai sbd nasan mazurai yake yi kar ataboshi matasan abin tsore mln yansan abinda yk tun dare baiyishi ba Yarasa madafa😂😂
toh mlm dasandarka tanada mu.izizi daka kagwadata akan su bello turji da sauran yan qidinafi inhar da gaskiya kake kanada mizz kokuma katurama bola sandarka tatsoratashi kotakaaheshi inhar baisausautama talakawaba
Wannan gaskiya ne MLM Amma Yakamata araba Nigeria domin samun wadataccen abinci a Arewa suje suci man fetur da gas dinsu tunda Kasancewar ƙasar ahade shiyakesawa suna zaluntar mu kuma idan anraba ƙasar kowa ya tashi yakoma yankinsu bashiga ba fita tsawon shekara goma tukun har se abinci yawadata a Arewa
Wallahi indai Irin wannan malaman ne zasuna jagoran tar talakawa wallahi Baza a tabaci gaba ba a Nigeria, haka za aita kashemu yunwa Tana kashemu Su Kuma Suna amfani da malanta Suna cutar mu, Kuma Baza Su iya gayawa Shugaban nin ba ai Idan kun Tashi zakuyi Wani abu Sai ayi amfani dasu😢😢😢
Mallam kadena zagi a mimbari Don Allah
Wannan maalamin yasajikina Yayi Sanyi Nayi A anfani dawasu kalamansa Allah Yakawo Mana Kwanciyar hankali
Masha Allah,muna godiya
Allah,ya saka maka da alkhairi amin
Amin yarabbi 🤲
Alla yasamoudace yakewtata makomarmou Amin yarabbi yaqarim yassamugama lafiya Amin
Kai dan allah kuyi mu'a abinda zai anfaninmu meye zancen sanda kuwa ina kautata zaton malm ya fusatane kuyi anfani da abinda yafada na kirki ba kuskureba' kuskure kowa zai iya yayi tunda ba maasumi nane
Nagode
Malam Yaci kudi gomnanti yahaw minbari Yana zage-zage don Allah malam aji soron Allah
😂😂😂😂 zamuga tsafi dai
Da dan dariqa ne shine zasu ce tsafi
Hmm karyar banza ya ke yi, ya je ya yaki yan ta, adda da sandar tasa.
hhhhhh
Haba dan Allah shifah malam bafah yana nufin wani abubane na tsafi ko sishiri a a duk wanda yariki wani makami ahannusa maikuke tunani yayin da makiya sukayo kansah...
Wlh tunjiya da na kalli sanda nake dariya 😅 mayace da anyi sallar gawawwaki 😂😂😂😂😂
Bar shi. Wasu mallaman su suke sakawa ake raina mallamai a kasar nan. Sai su ta magana kaman yan tasha. Allah ya shirye su.
Wannan maganan ya yi kama da yan gargajiya ko yan bidi'ah.
Barak Allahu feek
Innalillahi wa'inna ilaihi raji'un
Ta tabbata yanda yan siyasa suke karfa karfa anan kujerun mulki da karfin bindiga da jami'an tsaro
Malamaima sun fara karfa karfa akan mambaransu da karfin tsiya ba da hujja ko ilimiba
Wasu Malamai
Sunfara tinkafo da ilimin da Allah yabasu wanda ba Allah azukatansu ilimi irin na shaidan
Wasu Malaman Najeriya Mushirkaine
Matsiyatane
Azzalumaine
Masu koyi da shaidan
yakamata malamai ace kowana malam Yanada Sana'a Dan kada atuhumesu da cinkudan kwamnati
Allarahamah.munagodiya.sandarnantaka.kabugataga.turji.mana.yamalam.🙏
Wllahi malm yafadi gaskiya allah ya saka muku da alkairi ya allah❤❤😢😢
Inama fatan alhiri ❤❤❤❤❤❤❤
Mu rashin hadin kanmune yake jefamu a halin da muke ciki Allah yakawo mana sauki ya Allah😢😢😢
Malam yasan mafi yawancin mutane sunfi tsoro'n sihiri saboda haka yayi wannan barazanar😀😀😀😀😀
hhhh
hhhh
Son zuciya baiba allah ka karemu da makiya wannan maganar da wannan malamin ya fada ta sanda aka masa Uzuri da ace ba tijjane ne ya fada baza masa uzurin ko mai ba sai ace kun ga maganar da muke gaya muku daman matsafa ne. Toh dan allah meye amfanin yin haka in ba son zuciya ba yanke Hukunci babu hujja allah ya sa mudace
hhhh wallahi hakane inda ba dan izala bane da yanzu ana nan ana ta raddi cewa zaayi boka ne.
Allah yasa da alkhari
Allah yakawo mana mafita a nageriya kawaii 😢😢😢😢😢
Allāhumma Aameen 🤲
amni 🎉🎉🎉🎉🎉🎉
Ya salam
Zai Iya yuwa mayene Kuma tsafi ga Maye Ai bbu laifi
Msaha Allah Allah ya
Allah yakarawa tasharka albarka tabbas zammaka sheda bakada san zuciya
🙏🙏🙏
Humm malam kenan kai dai kawai kafidi abinda zaka iya fadi kada ka wuce gona da iri
Malam Allah ya saka da alkhairi,
Sakallahu kaiiran
Ameen summa Ameen malam
Dan Allah Abu uzairu ina neman number ka inason ikiraka ni dan nigeria daga kebbi state amma yanzu ina kasar ghana.
Wllh da malamin dariqa ne ya fada da kunce tsafi zeyi da sandar amma yanzu ana kaman tata da ta annabi Musa a.s
Ni dai ina jin kawai dai babu wani abu shidai yana nufin zai yiwa yaro duka da ita ba wai yana nufin wani abu ba n
eh haka yake nufi amma. cewa da yayi sandar ake gani kamr ordinary shine ya bada fahintar cewa ta musammance
sai kuma ambaton mu'ujiza
Kana da sandan Nan ka bari su bello turji su ke kashe mutane kaci amanar mu
Sai anyi sandar ban za
Wawan malami makar yaci kawai
Kai ja amma a
Malam mesanda shin wannan sanda shirkune KO ba shirkubane
Naga vidéo shi jiya nayi dariya sosai sbd nasan mazurai yake yi kar ataboshi matasan abin tsore mln yansan abinda yk tun dare baiyishi ba Yarasa madafa😂😂
😂😂😂😂 موضوع العصاية ضحكني كثير
Fatan alheri Abu Aisha🙏
😂😂😂😂 Allah ya bar mana al tahalim tv .darekta.
😂😂😂😂😂
Ammeen YAA RABBI
😮😮😮 mudace duniya da lahira
Wai Comedy 🎭
toh mlm dasandarka tanada mu.izizi daka kagwadata akan su bello turji da sauran yan qidinafi inhar da gaskiya kake kanada mizz kokuma katurama bola sandarka tatsoratashi kotakaaheshi inhar baisausautama talakawaba
❤❤❤❤
Malam kai ya kwance
Babn kama kanshi a kwance yake
Malam karyan banja
kaje ka jaraba mana
Wanen malam karya yakeyi matsapine
Barka
To wannan Dan tsubbu ne.
Duk Wanda ya sawrari magar malam gaskiya ce
Alla muntuba🇳🇪🇳🇬😭
Niger dama muntuba
Malam boka
😅
❤❤
To malam wannan sandbar tsafice
kaikaitsafin?
😂😅😅
Wannan gaskiya ne MLM Amma Yakamata araba Nigeria domin samun wadataccen abinci a Arewa suje suci man fetur da gas dinsu tunda Kasancewar ƙasar ahade shiyakesawa suna zaluntar mu kuma idan anraba ƙasar kowa ya tashi yakoma yankinsu bashiga ba fita tsawon shekara goma tukun har se abinci yawadata a Arewa
Malaman makwaitane
😂
Wallahi indai Irin wannan malaman ne zasuna jagoran tar talakawa wallahi Baza a tabaci gaba ba a Nigeria, haka za aita kashemu yunwa Tana kashemu Su Kuma Suna amfani da malanta Suna cutar mu, Kuma Baza Su iya gayawa Shugaban nin ba ai Idan kun Tashi zakuyi Wani abu Sai ayi amfani dasu😢😢😢
😂😂😂😂😂
😂😂😂😂😂
😂😂😂😂😂
😂😂😂😂😂
😂😂😂😂😂
😂😂😂😂😂
😂😂❤
😂😂😂
To wanda yace karyane yaje yatabashi kasani ko wuqace cikinta ba zalar sandaba
😂😂😂
Malam Yaci kudi gomnanti yahaw minbari Yana zage-zage don Allah malam aji soron Allah
Wai Comedy 🎭
❤❤❤❤
😂
😂😂😂😂
😂😂😂😂