Daga Karshe Prof Makari Ya Raba Gardama Ya Fadi Mafita Gameda Sarautan Jihar Kano Atkiu Ya Zargi....

Поділитися
Вставка
  • Опубліковано 5 жов 2024
  • Subscribe AL-Ishara TV

КОМЕНТАРІ • 89

  • @muhammedabdullahi5474
    @muhammedabdullahi5474 4 місяці тому +1

    Masha Allah mugode sheikh prof maqari. Allah yasaka da Alkheri ♥️

  • @nmimaigatari79
    @nmimaigatari79 4 місяці тому +12

    Masha Allah, Malam Allah saka da alkairi. Actually the Federal Government is trying to bring violence to Kano. May almighty Allah protect Kano and the people of the state.

    • @fcmarkstaracademy8804
      @fcmarkstaracademy8804 4 місяці тому +4

      you don't know what you are saying, mumu waiting bring federal government in to this

    • @musasarkingina2834
      @musasarkingina2834 4 місяці тому +1

      Your thinking is Insane.kwankwwso and kwankwasiyya are the problems of Kano pls.

    • @isahabubakarhassan4273
      @isahabubakarhassan4273 3 місяці тому

      Matsalar Kano tadanganta ga Kwankwaso da Ganduje

    • @muhammadbashir4715
      @muhammadbashir4715 3 місяці тому

      Prof. Baka so gaskiya ba, bayanin ka ya karkata

  • @abdulkarimsalman
    @abdulkarimsalman 4 місяці тому +1

    ❤ Allah ya saka da alikhari duniya da na lahira Albarka Annabi da Ahalulbaiti SAWW ❤

  • @sanihussainigimi4406
    @sanihussainigimi4406 4 місяці тому +1

    Allah Ya saka maka da ALKHAIRI Mallam Prof maqari.
    In Shaa Allah za a samu maganin wannan rigimar. Allah Ya kawo zamani lafiya.

  • @jamiluabdullahiadamu9829
    @jamiluabdullahiadamu9829 3 місяці тому

    Gaskiyane mallam
    Allah saka da alkairi
    Hakika daga wannan karon baza a karaba

  • @ZayyanaIsyakuSule
    @ZayyanaIsyakuSule 4 місяці тому

    Ma Sha Àllah
    Gaskiya ban taba sauraren malamin nan ba sai yau
    Yafadi gaskiya tsakanin sa ga Allah
    Kuma Àllah yasaka maka da alkhairi amin

  • @shehusani7241
    @shehusani7241 4 місяці тому +3

    Allah yah kawomana karshen azzaliman shugabanni Allah yah isa tsakaninmu daku

  • @yahuzayusufu7898
    @yahuzayusufu7898 4 місяці тому

    Ma'sha Allah malam Allah yasaka da alkhairi akwai Allah baya barci Allah yakawomana karshen masifun dasuke damunmu na gida da daji alfarmar annaburrahma ameen

  • @soumanahamanihamidou7190
    @soumanahamanihamidou7190 4 місяці тому +2

    Kaji Gaskiya Allah ya Biya Malame 👍👍

  • @abdullahimuhammad7234
    @abdullahimuhammad7234 3 місяці тому

    اللهم صل على سيدنا محمد الفاتح لما اغلق والخاتم لما سبق ناصر الحق بالحق والهادي إلي صراطك المستقيم وعلي ءاله حق قدره ومقداره العظيم

  • @sanidanmamazxzdsani5662
    @sanidanmamazxzdsani5662 4 місяці тому +1

    Allah ya saka da alkhairi maulana

  • @UmarBello-pz8ev
    @UmarBello-pz8ev 4 місяці тому

    Allah yasaka da alkhairi

  • @murtalasharu
    @murtalasharu 4 місяці тому

    Allah ya saka da alkhairi

  • @AlhajiSaminuNigerMarahdi
    @AlhajiSaminuNigerMarahdi 4 місяці тому +2

    GaskiyaneMoulana🤲☝️

  • @muhammadaminuauwalu794
    @muhammadaminuauwalu794 4 місяці тому +1

    Amin ya Rabbi. Allah ya karya mana makiyan wannan jihar tamu mai albarka

  • @AhmedFaari-ys1em
    @AhmedFaari-ys1em 3 місяці тому +1

    Truth is better

  • @AuwaluAbdullahi-b9n
    @AuwaluAbdullahi-b9n 4 місяці тому

    Masha Allah hakikatul kalam

  • @BisharMaidaura
    @BisharMaidaura 4 місяці тому

    Masha Allah, Allah ta'alah yasa wannan sakon ya isa inda akeso ya isa.Allah ta'alah yasakawa malam da alkhairi.

  • @MuhammadnaseerAbubakar
    @MuhammadnaseerAbubakar 4 місяці тому +1

    Prof Allah ubangiji ya saka da alkhairi

  • @nazirusalisu4986
    @nazirusalisu4986 4 місяці тому +1

    Innalillahi wainna ialaihi rajiun Allah ka ruguza dukka wanda ke burin rugaza arewa Ameen .Anata walkiya Muna gani kuma munaji Muna kuma saurare makiya arewa gakunan walkiya nata futo dasu Allah zaunar mana da kasarmu da garinmu lpy Ameen ❤

  • @SunusiIdrisdutse
    @SunusiIdrisdutse 4 місяці тому +1

    Gaskiyane malama AllAh Yakara lafiya ❤🎉

  • @bashirsanusi-sq5pk
    @bashirsanusi-sq5pk 4 місяці тому

    Allah ya sakama da gidan aljanna

  • @UmarFaruqinuwa
    @UmarFaruqinuwa 3 місяці тому

    Allah ya rabaka da makiya

  • @FatimaAbubakar-gc9mo
    @FatimaAbubakar-gc9mo 4 місяці тому +3

    Gaskiya wannan abun be kamataba kuma cinfuskane da rainamana jaha amman insha Allah hakonsu baze cimma ruwaba

  • @EeEe-jk2je
    @EeEe-jk2je 4 місяці тому

    Allah yasaka da alkhairi muna godiya Allah kare mana kano daga sharrin masu sharri 🤲🤲🤲

  • @yahayaumar3718
    @yahayaumar3718 4 місяці тому +1

    ALLAH ya saka da alheri

  • @inuwahabilu4736
    @inuwahabilu4736 4 місяці тому

    Alhamdulillah! Ya' Allah tsaremu daga sharin duk wanni mai sharri akan musulmai, ya' Allah tare mana jahar Kano tare da Arewa baki daya dakuma Nigeria baki daya Amin
    Ya' Allah ganar da shuwa gaban ninmu sugane gaskiya sudena chutar da yan' Nigeria baki daya.
    Ya' Allah kayimana sauyi bisa duk wani alzalumi.

    • @MuhammadYusuf-zc2yd
      @MuhammadYusuf-zc2yd 3 місяці тому

      Allah yasa sugane , federal government has a limitation at the same time state government also have it's onw limitations, there leaders should take notes as a matter of time,.

  • @SmilingArcade-ru3dk
    @SmilingArcade-ru3dk 4 місяці тому +1

    Allah yabamu Ikon aiki da gaskiya, Ammade wasu wallh daga cikin talakawanma abin kunya waisaikaga saboda rashin sanin ciwon kai suna goyan bayan rashin giskiya.

  • @mustaphahashimu1015
    @mustaphahashimu1015 4 місяці тому +1

    Sai sarki sunusi

  • @halimamusa3546
    @halimamusa3546 4 місяці тому +1

    Allah ya kawo saukin wannan al'amari.😢

  • @ahmadsanimusa-ww2up
    @ahmadsanimusa-ww2up 3 місяці тому

    Gaskiyane Allah ya sakamusu da alkairi

  • @UmarFaruqinuwa
    @UmarFaruqinuwa 3 місяці тому

    Allah yakara lafiya da basira dukkan malaman dasukai magana bamai San gaskiya kamarka kaikan kana bayan Mai gaskiya Amma shauran sanxuciya su yayi musu yawa

  • @AyubaIsah-he8gx
    @AyubaIsah-he8gx 4 місяці тому +1

    Wannan gaskiyar ce tagagari mafi yawancin malamai wallahi, Allah ya saka da akhairi

  • @SaniMuhammadMuhammadsani
    @SaniMuhammadMuhammadsani 4 місяці тому

    Masha Allah Allah Hafiz kayi gaskiya Allah yabaka lada

  • @ShamsuSulaiman-zx4sm
    @ShamsuSulaiman-zx4sm 4 місяці тому

    Allah sarki kai makari wannan fa ba gaskiyace kake fadiba kana goyon bayan wani bangarene zan iya cewa son zuciyarkane idan ma an tada hankali a kano abbane yaja kuma wallahi indai kuna raye sai kunga ancanja sanusi shikenan kano tazama sabon gwamna sabon sarki Allah yatsaremuna al ummar kano

    • @nuraabdullahi6614
      @nuraabdullahi6614 3 місяці тому

      Ai Babu Wanda Ya Nuna Bangare Tare Da Kama Suna Ba Tare Da Hujjaba Wanda Shine Ma'aunin Gane masu Son Zuciya, Ka Kuma Foto Da Son Zuciyarka a Fili.

  • @hafsatusabdullahi8471
    @hafsatusabdullahi8471 4 місяці тому +1

    gaskiya suka fada kuma Allah shike rike da jahar kano shi zaikaremu in sha Allahu

  • @AhmadouAhmad-kr1ey
    @AhmadouAhmad-kr1ey 4 місяці тому

    Allah kawo mana mafita ,auz da kazraj haka annabine saww ya dedetasu,bayan shekara Dari biyar,we have to bring our senses back to look forward

  • @ibrahimumarsani
    @ibrahimumarsani 4 місяці тому

    Mhm

  • @AshirSalehAdamu
    @AshirSalehAdamu 3 місяці тому

    Shehu mungode mungode Allah yaqara girma dakusanci gashugaba sallallahu alaihi wasllam

  • @aliyuabdulrahman130
    @aliyuabdulrahman130 4 місяці тому

    Ubangijin Allah y karya alzalumai baki daya Amin y Allah ya hayyu ya kayyum

  • @MuhammadSani-q2y
    @MuhammadSani-q2y 4 місяці тому +3

    Makari sarkin hayaniya SBD kotu tahana abokin cin mushenku ya koma sarauta too kasani hauragiyar ku ta addini daban sarauta daba sarki akano sai Dan sarki jikan sarki aminu Amin tacce

  • @muhammadnasir-il6db
    @muhammadnasir-il6db 4 місяці тому +1

    Malam Allah ya saka da alheri,amma Kano bata da gwamna(rubber stamp ne kawai)

  • @aliyubello5214
    @aliyubello5214 4 місяці тому

    Masha Allah Allah yaqara kaimaka muna baki dayya

  • @MohammedsaniUMAR-xu4ys
    @MohammedsaniUMAR-xu4ys 4 місяці тому

    Don may Malam bakace komai ba lokacin da akayiwa doka karan qassa lokacin da irin haka yafaru abaya?
    Malam , kuji tsoron Allah!
    Mun san abin da ku ke karewa.
    Allah ya ka ceci kano da jamar Kano da Musulunnci, don darajan Piyeyen Halitta . AMEEN.

  • @aminuabba3659
    @aminuabba3659 4 місяці тому

    Prof kafadi gaskiya, Allah ya saka da Alkhairi

  • @NafiuYusuf-l8t
    @NafiuYusuf-l8t 4 місяці тому

    Makarfi kajitsoro Allah maganan banzaci

  • @AsouraAdamou
    @AsouraAdamou 4 місяці тому

    Gaskiya ne malam

  • @d.bcooper2271
    @d.bcooper2271 4 місяці тому +2

    Wai Fulani ne marasa wayo a Nigeria 🤣
    Idan banda rainin wayo na ɗan Tijjaniyya Maqari su waye shugabannin gomnati da na gargajiya a Arewa idan ba Fulani ba?? Su suke

  • @MariyaMuhammadSanusi
    @MariyaMuhammadSanusi 3 місяці тому

    Prof ka fadi gaskiya'duk kusantakarka da wani ko da iyayenka ne gaskiya itace kan gaba'Allah Yasa mu gane,Ya cigaba da nuna mana gaskiya gaskiyace Ya bamu ikon binta,Ya nuna mana karya karyace Ya bamu ikon kauce mata.Allah Ya cigaba da zaunar da Kano lafiya da Nigeria baki daya.

  • @hamzagoringo8828
    @hamzagoringo8828 4 місяці тому +1

    Hmmmm prof kenan ai kuwa wani dokan yafi wani karfi

  • @MuhammadNdakotsu
    @MuhammadNdakotsu 4 місяці тому +1

    This is a biased comment in support of SLS because they belong to the same sect of religion.
    What of the governor who disobeyed court order? How can he defend that?

  • @yakubuali5911
    @yakubuali5911 4 місяці тому +1

    Professor lokacin da aka cire sarkin kano sanusi ina kake ba ka ye wannan maganar ba, to ka iya bakin ka, mu talakawa ba za mu be tunzurawar da kake son ka ye ba, kuna fakewa da addinin kuna neman duniyar ku, munafukai.

  • @SalisuNura-xs8co
    @SalisuNura-xs8co 4 місяці тому

    Allah.yakara lafiya

  • @mustaphashehu1693
    @mustaphashehu1693 4 місяці тому +1

    Ban taba ganin mutanan da basa kaunar nasuba irin mutanan Nigeria kowa kansa yasani ga hasada tayi yawa ga bakin ciki

  • @abdullateefgidado6384
    @abdullateefgidado6384 4 місяці тому

    Wanna. Dabarace. Na APC Dan Yaki Tatashi A Kano. Dan Soja Yakarbi Mulkin A Kano.

  • @Dr.SaiduAbubakar
    @Dr.SaiduAbubakar 4 місяці тому

    Gaskiya Malam ban yarda da cewar Fulani Sun koma banditry ne ba domin ana cin zarafin su ba. Makiyar arewa da musulmin ne suka sanya fulani daukar makami. Secondly, what he is saying about the Federal authorities also applies to the Kano State government too. They both came as a result of elections.

  • @YahayaUmar-fs6jd
    @YahayaUmar-fs6jd 4 місяці тому +1

    Wanna sonzuciya me mkari

  • @mustaphashehu1693
    @mustaphashehu1693 4 місяці тому

    Babu kasar da ake zagin shugaba da malamai kamar Nigeria WALLAHI kuma wai a haka ake son gyara

  • @Ahmedidisumailatv
    @Ahmedidisumailatv 4 місяці тому

    Malam Ka fadi Gaskiya.
    Amma tunda Magana akeyi ta Gaskiya to da wacce Munufa aka Dawo da Sarkin Mu? Anyi wannan ne domin biyan Bukata ta Kai, Ko kuwa Domin Cigaban Al'ummar Jihar?
    Sannan sai Mu duba Muga yin hakan Karuwace ga Al'ummar Jihar Ko Raguwa ce? sannan Wadanne Bangaren Al'ummar Jihar ne Magoya baya su ka fi Rinjaye?
    Idan da za' ayi Hukumci akan Wadannan Dalilai bayan Bincike abaiwa mai Hakki Hakkin Sa to da Adalci ya tabbata.
    Wadanne Dalilai yasa aka bijiro da Canza Dokar, da Wanne Amfani Chanjin zai kawowa Al'ummar Jihar Mu ta Gado sannan su wanene suke bukatar Chanjin da Kishiyar hakan, Su wanene sukafi Rinjaye?
    Wanda bai fahimce Ni ba yayi Mini Afuwa.

  • @mustaphashehu1693
    @mustaphashehu1693 4 місяці тому

    Ai kuwa inde baza,a rinka girmama malamai na gaskiya ba to baza aga daidaiba a rayuwa kowa fa yasan gaskiya babu maganar bangaranci

  • @d.bcooper2271
    @d.bcooper2271 4 місяці тому +1

    Wai Fulani ne marasa wayo a Nigeria 🤣
    Idan banda rainin wayo na ɗan Tijjaniyya Maqari su waye shugabannin gomnati da na gargajiya a Arewa idan ba Fulani ba?? Su suke 7:10

  • @sulaimanyusuf5172
    @sulaimanyusuf5172 4 місяці тому

    Ai tun asali Kwankwaso ya fara nura rashin da'a ga masarauta akano. Amatsayinshi na gwamman wancan lokacin. Kuma zasuci gaba da canza doka suna cire wanda sukaba dama sukuma su nada wanda sukeso. Dan haka abin daya kamata kuyi kira asami dokar dazata bama Sarakuna cikakkiyar kariya daga yansiyasa su zama masu cin gashin kansu , da akwai hakan da tun can hakan baifaruba.

  • @aminasali743
    @aminasali743 3 місяці тому

    Bazamu yarda gomnoni SUNA juya sarakuna in gamna baiso sarkiba yasauke sarki in wani yahau Shima ya sauki yasa wani duke Mai kishin arewa bazai yarda haka nafaruwa ba dama atiku mutu min kirkine Yana kishin arewane shi Kansas yasani baiso gaskiya shiyasa kake da bakinjini munafuki

  • @muhkanyurab7213
    @muhkanyurab7213 4 місяці тому +2

    Kai maqari sarkin kama kame kayiwa mutane shiru wato saboda Sunusi yakoma tijjaniya zakazo kadamu mutane da surutun banza wlh kai kanka kasan abinda kake fada son zuciyne ita fitinar waye yataso da ita tin farko ba Sunusin bane da kwankwason suka fara taso da fitinarba don haka kakoma gefe karufewa mutane baki

  • @ibrahimumarsani
    @ibrahimumarsani 4 місяці тому

    Wanda yataso dafitina gwamnane, saidai inshi zaigirbi sakamakon da prof yake fada

  • @salisuhamzaahmad1512
    @salisuhamzaahmad1512 4 місяці тому +1

    Mal kai mana shuru Mai maka aciki dan Kano ne kai

  • @aminasali743
    @aminasali743 3 місяці тому

    Ba Wanda yasa kowa yayi gonna kenan mu talakawan Kano muce bamason sanisi dolene talaka akewa Mulki dome zaa tilastamu dashu gaban da bamaso.

  • @abdsadibrhim6073
    @abdsadibrhim6073 3 місяці тому

    Ba nasiha kakeba domin ka karkata ga bangaren sunusi
    Ganduje yafadi laifin sunusi yacireshi anzauna lafiya
    Meye laifin aminu ado? da governor yacireshi
    Kodan Aminu baitaimaki abba da kuriu lokacin zabeba

  • @Seleyguide
    @Seleyguide 4 місяці тому +1

    Wannan gaskiya ne

  • @AbubakarIbrahim-yf3dg
    @AbubakarIbrahim-yf3dg 4 місяці тому

    Malam? Mekakeso kaci? Abba yatada futuna muna zamme kaway yada futuna makari kafada masagas kiya

  • @MuhammadSani-q2y
    @MuhammadSani-q2y 4 місяці тому +2

    SBD sanusi ya sami kudi a government wasu makwa daitan malamai suke goyon bayan sa saboda su sami wani abu hiyasa yanzu muke bada fatawa duk wanda yake a government ya dibi kudi ya tara SBD acikin mutanen mu basama kalon arziki sai kanada kudi ba malaman ba ba jahilan ba "Yan siyasa ku saci kudi wlh sune kimar ku awajan malamai dama wa.inda ba malamai ba

    • @usmandisoahmed4946
      @usmandisoahmed4946 4 місяці тому

      Ba na goyon Bayan kowa? Amma Prof Makari ka dauki bangaren siyasa. Ba gyara barna da barna. Bai kamala masu mulki suki bin doka ba. A bar alkalai su yi aiki. Ganduje da Abba duka basu yi daidai ba. Domin sun karya doka da yi mata karan tsaye.. Wannan shine gaskiya amma ba maganar gaskiya amma ba abinda Professor Ibrahim Makari ya fada ba. Domin ya shigar da siysa a zancensa.
      Allah ya bamu sarkin da yafi amfani da kuma zaman lafiya a Nigeria da Kano gaba daya.

    • @MahiShuaibu-ge7uv
      @MahiShuaibu-ge7uv 4 місяці тому

      Kamar Uwarka Kenan

    • @BayeroSaidu
      @BayeroSaidu 4 місяці тому

      Allah yabamu Zaman lfy baki daya ❤️♥️🤲.