Masha Allah, Malam Allah saka da alkairi. Actually the Federal Government is trying to bring violence to Kano. May almighty Allah protect Kano and the people of the state.
Ma'sha Allah malam Allah yasaka da alkhairi akwai Allah baya barci Allah yakawomana karshen masifun dasuke damunmu na gida da daji alfarmar annaburrahma ameen
Innalillahi wainna ialaihi rajiun Allah ka ruguza dukka wanda ke burin rugaza arewa Ameen .Anata walkiya Muna gani kuma munaji Muna kuma saurare makiya arewa gakunan walkiya nata futo dasu Allah zaunar mana da kasarmu da garinmu lpy Ameen ❤
Alhamdulillah! Ya' Allah tsaremu daga sharin duk wanni mai sharri akan musulmai, ya' Allah tare mana jahar Kano tare da Arewa baki daya dakuma Nigeria baki daya Amin Ya' Allah ganar da shuwa gaban ninmu sugane gaskiya sudena chutar da yan' Nigeria baki daya. Ya' Allah kayimana sauyi bisa duk wani alzalumi.
Allah yasa sugane , federal government has a limitation at the same time state government also have it's onw limitations, there leaders should take notes as a matter of time,.
Allah yabamu Ikon aiki da gaskiya, Ammade wasu wallh daga cikin talakawanma abin kunya waisaikaga saboda rashin sanin ciwon kai suna goyan bayan rashin giskiya.
Allah yakara lafiya da basira dukkan malaman dasukai magana bamai San gaskiya kamarka kaikan kana bayan Mai gaskiya Amma shauran sanxuciya su yayi musu yawa
Allah sarki kai makari wannan fa ba gaskiyace kake fadiba kana goyon bayan wani bangarene zan iya cewa son zuciyarkane idan ma an tada hankali a kano abbane yaja kuma wallahi indai kuna raye sai kunga ancanja sanusi shikenan kano tazama sabon gwamna sabon sarki Allah yatsaremuna al ummar kano
Makari sarkin hayaniya SBD kotu tahana abokin cin mushenku ya koma sarauta too kasani hauragiyar ku ta addini daban sarauta daba sarki akano sai Dan sarki jikan sarki aminu Amin tacce
Don may Malam bakace komai ba lokacin da akayiwa doka karan qassa lokacin da irin haka yafaru abaya? Malam , kuji tsoron Allah! Mun san abin da ku ke karewa. Allah ya ka ceci kano da jamar Kano da Musulunnci, don darajan Piyeyen Halitta . AMEEN.
Wai Fulani ne marasa wayo a Nigeria 🤣 Idan banda rainin wayo na ɗan Tijjaniyya Maqari su waye shugabannin gomnati da na gargajiya a Arewa idan ba Fulani ba?? Su suke
Prof ka fadi gaskiya'duk kusantakarka da wani ko da iyayenka ne gaskiya itace kan gaba'Allah Yasa mu gane,Ya cigaba da nuna mana gaskiya gaskiyace Ya bamu ikon binta,Ya nuna mana karya karyace Ya bamu ikon kauce mata.Allah Ya cigaba da zaunar da Kano lafiya da Nigeria baki daya.
This is a biased comment in support of SLS because they belong to the same sect of religion. What of the governor who disobeyed court order? How can he defend that?
Professor lokacin da aka cire sarkin kano sanusi ina kake ba ka ye wannan maganar ba, to ka iya bakin ka, mu talakawa ba za mu be tunzurawar da kake son ka ye ba, kuna fakewa da addinin kuna neman duniyar ku, munafukai.
Gaskiya Malam ban yarda da cewar Fulani Sun koma banditry ne ba domin ana cin zarafin su ba. Makiyar arewa da musulmin ne suka sanya fulani daukar makami. Secondly, what he is saying about the Federal authorities also applies to the Kano State government too. They both came as a result of elections.
Malam Ka fadi Gaskiya. Amma tunda Magana akeyi ta Gaskiya to da wacce Munufa aka Dawo da Sarkin Mu? Anyi wannan ne domin biyan Bukata ta Kai, Ko kuwa Domin Cigaban Al'ummar Jihar? Sannan sai Mu duba Muga yin hakan Karuwace ga Al'ummar Jihar Ko Raguwa ce? sannan Wadanne Bangaren Al'ummar Jihar ne Magoya baya su ka fi Rinjaye? Idan da za' ayi Hukumci akan Wadannan Dalilai bayan Bincike abaiwa mai Hakki Hakkin Sa to da Adalci ya tabbata. Wadanne Dalilai yasa aka bijiro da Canza Dokar, da Wanne Amfani Chanjin zai kawowa Al'ummar Jihar Mu ta Gado sannan su wanene suke bukatar Chanjin da Kishiyar hakan, Su wanene sukafi Rinjaye? Wanda bai fahimce Ni ba yayi Mini Afuwa.
Wai Fulani ne marasa wayo a Nigeria 🤣 Idan banda rainin wayo na ɗan Tijjaniyya Maqari su waye shugabannin gomnati da na gargajiya a Arewa idan ba Fulani ba?? Su suke 7:10
Ai tun asali Kwankwaso ya fara nura rashin da'a ga masarauta akano. Amatsayinshi na gwamman wancan lokacin. Kuma zasuci gaba da canza doka suna cire wanda sukaba dama sukuma su nada wanda sukeso. Dan haka abin daya kamata kuyi kira asami dokar dazata bama Sarakuna cikakkiyar kariya daga yansiyasa su zama masu cin gashin kansu , da akwai hakan da tun can hakan baifaruba.
Bazamu yarda gomnoni SUNA juya sarakuna in gamna baiso sarkiba yasauke sarki in wani yahau Shima ya sauki yasa wani duke Mai kishin arewa bazai yarda haka nafaruwa ba dama atiku mutu min kirkine Yana kishin arewane shi Kansas yasani baiso gaskiya shiyasa kake da bakinjini munafuki
Kai maqari sarkin kama kame kayiwa mutane shiru wato saboda Sunusi yakoma tijjaniya zakazo kadamu mutane da surutun banza wlh kai kanka kasan abinda kake fada son zuciyne ita fitinar waye yataso da ita tin farko ba Sunusin bane da kwankwason suka fara taso da fitinarba don haka kakoma gefe karufewa mutane baki
SBD sanusi ya sami kudi a government wasu makwa daitan malamai suke goyon bayan sa saboda su sami wani abu hiyasa yanzu muke bada fatawa duk wanda yake a government ya dibi kudi ya tara SBD acikin mutanen mu basama kalon arziki sai kanada kudi ba malaman ba ba jahilan ba "Yan siyasa ku saci kudi wlh sune kimar ku awajan malamai dama wa.inda ba malamai ba
Ba na goyon Bayan kowa? Amma Prof Makari ka dauki bangaren siyasa. Ba gyara barna da barna. Bai kamala masu mulki suki bin doka ba. A bar alkalai su yi aiki. Ganduje da Abba duka basu yi daidai ba. Domin sun karya doka da yi mata karan tsaye.. Wannan shine gaskiya amma ba maganar gaskiya amma ba abinda Professor Ibrahim Makari ya fada ba. Domin ya shigar da siysa a zancensa. Allah ya bamu sarkin da yafi amfani da kuma zaman lafiya a Nigeria da Kano gaba daya.
Masha Allah mugode sheikh prof maqari. Allah yasaka da Alkheri ♥️
Masha Allah, Malam Allah saka da alkairi. Actually the Federal Government is trying to bring violence to Kano. May almighty Allah protect Kano and the people of the state.
you don't know what you are saying, mumu waiting bring federal government in to this
Your thinking is Insane.kwankwwso and kwankwasiyya are the problems of Kano pls.
Matsalar Kano tadanganta ga Kwankwaso da Ganduje
Prof. Baka so gaskiya ba, bayanin ka ya karkata
❤ Allah ya saka da alikhari duniya da na lahira Albarka Annabi da Ahalulbaiti SAWW ❤
Allah Ya saka maka da ALKHAIRI Mallam Prof maqari.
In Shaa Allah za a samu maganin wannan rigimar. Allah Ya kawo zamani lafiya.
Gaskiyane mallam
Allah saka da alkairi
Hakika daga wannan karon baza a karaba
Ma Sha Àllah
Gaskiya ban taba sauraren malamin nan ba sai yau
Yafadi gaskiya tsakanin sa ga Allah
Kuma Àllah yasaka maka da alkhairi amin
Allah yah kawomana karshen azzaliman shugabanni Allah yah isa tsakaninmu daku
Ma'sha Allah malam Allah yasaka da alkhairi akwai Allah baya barci Allah yakawomana karshen masifun dasuke damunmu na gida da daji alfarmar annaburrahma ameen
Kaji Gaskiya Allah ya Biya Malame 👍👍
اللهم صل على سيدنا محمد الفاتح لما اغلق والخاتم لما سبق ناصر الحق بالحق والهادي إلي صراطك المستقيم وعلي ءاله حق قدره ومقداره العظيم
Allah ya saka da alkhairi maulana
Allah yasaka da alkhairi
Allah ya saka da alkhairi
GaskiyaneMoulana🤲☝️
Amin ya Rabbi. Allah ya karya mana makiyan wannan jihar tamu mai albarka
Truth is better
Masha Allah hakikatul kalam
Masha Allah, Allah ta'alah yasa wannan sakon ya isa inda akeso ya isa.Allah ta'alah yasakawa malam da alkhairi.
Prof Allah ubangiji ya saka da alkhairi
Innalillahi wainna ialaihi rajiun Allah ka ruguza dukka wanda ke burin rugaza arewa Ameen .Anata walkiya Muna gani kuma munaji Muna kuma saurare makiya arewa gakunan walkiya nata futo dasu Allah zaunar mana da kasarmu da garinmu lpy Ameen ❤
Gaskiyane malama AllAh Yakara lafiya ❤🎉
Allah ya sakama da gidan aljanna
Allah ya rabaka da makiya
Gaskiya wannan abun be kamataba kuma cinfuskane da rainamana jaha amman insha Allah hakonsu baze cimma ruwaba
Allah yasaka da alkhairi muna godiya Allah kare mana kano daga sharrin masu sharri 🤲🤲🤲
ALLAH ya saka da alheri
Alhamdulillah! Ya' Allah tsaremu daga sharin duk wanni mai sharri akan musulmai, ya' Allah tare mana jahar Kano tare da Arewa baki daya dakuma Nigeria baki daya Amin
Ya' Allah ganar da shuwa gaban ninmu sugane gaskiya sudena chutar da yan' Nigeria baki daya.
Ya' Allah kayimana sauyi bisa duk wani alzalumi.
Allah yasa sugane , federal government has a limitation at the same time state government also have it's onw limitations, there leaders should take notes as a matter of time,.
Allah yabamu Ikon aiki da gaskiya, Ammade wasu wallh daga cikin talakawanma abin kunya waisaikaga saboda rashin sanin ciwon kai suna goyan bayan rashin giskiya.
Sai sarki sunusi
Allah ya kawo saukin wannan al'amari.😢
Gaskiyane Allah ya sakamusu da alkairi
Allah yakara lafiya da basira dukkan malaman dasukai magana bamai San gaskiya kamarka kaikan kana bayan Mai gaskiya Amma shauran sanxuciya su yayi musu yawa
Wannan gaskiyar ce tagagari mafi yawancin malamai wallahi, Allah ya saka da akhairi
Masha Allah Allah Hafiz kayi gaskiya Allah yabaka lada
Allah sarki kai makari wannan fa ba gaskiyace kake fadiba kana goyon bayan wani bangarene zan iya cewa son zuciyarkane idan ma an tada hankali a kano abbane yaja kuma wallahi indai kuna raye sai kunga ancanja sanusi shikenan kano tazama sabon gwamna sabon sarki Allah yatsaremuna al ummar kano
Ai Babu Wanda Ya Nuna Bangare Tare Da Kama Suna Ba Tare Da Hujjaba Wanda Shine Ma'aunin Gane masu Son Zuciya, Ka Kuma Foto Da Son Zuciyarka a Fili.
gaskiya suka fada kuma Allah shike rike da jahar kano shi zaikaremu in sha Allahu
Allah kawo mana mafita ,auz da kazraj haka annabine saww ya dedetasu,bayan shekara Dari biyar,we have to bring our senses back to look forward
Mhm
Shehu mungode mungode Allah yaqara girma dakusanci gashugaba sallallahu alaihi wasllam
Ubangijin Allah y karya alzalumai baki daya Amin y Allah ya hayyu ya kayyum
Makari sarkin hayaniya SBD kotu tahana abokin cin mushenku ya koma sarauta too kasani hauragiyar ku ta addini daban sarauta daba sarki akano sai Dan sarki jikan sarki aminu Amin tacce
A gurin uwarka ya koyo ai
Kagyara bakinka
Malam Allah ya saka da alheri,amma Kano bata da gwamna(rubber stamp ne kawai)
Masha Allah Allah yaqara kaimaka muna baki dayya
Don may Malam bakace komai ba lokacin da akayiwa doka karan qassa lokacin da irin haka yafaru abaya?
Malam , kuji tsoron Allah!
Mun san abin da ku ke karewa.
Allah ya ka ceci kano da jamar Kano da Musulunnci, don darajan Piyeyen Halitta . AMEEN.
Prof kafadi gaskiya, Allah ya saka da Alkhairi
Makarfi kajitsoro Allah maganan banzaci
Gaskiya ne malam
Wai Fulani ne marasa wayo a Nigeria 🤣
Idan banda rainin wayo na ɗan Tijjaniyya Maqari su waye shugabannin gomnati da na gargajiya a Arewa idan ba Fulani ba?? Su suke
Prof ka fadi gaskiya'duk kusantakarka da wani ko da iyayenka ne gaskiya itace kan gaba'Allah Yasa mu gane,Ya cigaba da nuna mana gaskiya gaskiyace Ya bamu ikon binta,Ya nuna mana karya karyace Ya bamu ikon kauce mata.Allah Ya cigaba da zaunar da Kano lafiya da Nigeria baki daya.
Hmmmm prof kenan ai kuwa wani dokan yafi wani karfi
Baka San doka ba malam Don haka kayi shuru kawai
This is a biased comment in support of SLS because they belong to the same sect of religion.
What of the governor who disobeyed court order? How can he defend that?
Professor lokacin da aka cire sarkin kano sanusi ina kake ba ka ye wannan maganar ba, to ka iya bakin ka, mu talakawa ba za mu be tunzurawar da kake son ka ye ba, kuna fakewa da addinin kuna neman duniyar ku, munafukai.
Allah.yakara lafiya
Ban taba ganin mutanan da basa kaunar nasuba irin mutanan Nigeria kowa kansa yasani ga hasada tayi yawa ga bakin ciki
Wanna. Dabarace. Na APC Dan Yaki Tatashi A Kano. Dan Soja Yakarbi Mulkin A Kano.
Gaskiya Malam ban yarda da cewar Fulani Sun koma banditry ne ba domin ana cin zarafin su ba. Makiyar arewa da musulmin ne suka sanya fulani daukar makami. Secondly, what he is saying about the Federal authorities also applies to the Kano State government too. They both came as a result of elections.
Wanna sonzuciya me mkari
Babu kasar da ake zagin shugaba da malamai kamar Nigeria WALLAHI kuma wai a haka ake son gyara
Malam Ka fadi Gaskiya.
Amma tunda Magana akeyi ta Gaskiya to da wacce Munufa aka Dawo da Sarkin Mu? Anyi wannan ne domin biyan Bukata ta Kai, Ko kuwa Domin Cigaban Al'ummar Jihar?
Sannan sai Mu duba Muga yin hakan Karuwace ga Al'ummar Jihar Ko Raguwa ce? sannan Wadanne Bangaren Al'ummar Jihar ne Magoya baya su ka fi Rinjaye?
Idan da za' ayi Hukumci akan Wadannan Dalilai bayan Bincike abaiwa mai Hakki Hakkin Sa to da Adalci ya tabbata.
Wadanne Dalilai yasa aka bijiro da Canza Dokar, da Wanne Amfani Chanjin zai kawowa Al'ummar Jihar Mu ta Gado sannan su wanene suke bukatar Chanjin da Kishiyar hakan, Su wanene sukafi Rinjaye?
Wanda bai fahimce Ni ba yayi Mini Afuwa.
Ai kuwa inde baza,a rinka girmama malamai na gaskiya ba to baza aga daidaiba a rayuwa kowa fa yasan gaskiya babu maganar bangaranci
Wai Fulani ne marasa wayo a Nigeria 🤣
Idan banda rainin wayo na ɗan Tijjaniyya Maqari su waye shugabannin gomnati da na gargajiya a Arewa idan ba Fulani ba?? Su suke 7:10
Ai tun asali Kwankwaso ya fara nura rashin da'a ga masarauta akano. Amatsayinshi na gwamman wancan lokacin. Kuma zasuci gaba da canza doka suna cire wanda sukaba dama sukuma su nada wanda sukeso. Dan haka abin daya kamata kuyi kira asami dokar dazata bama Sarakuna cikakkiyar kariya daga yansiyasa su zama masu cin gashin kansu , da akwai hakan da tun can hakan baifaruba.
Bazamu yarda gomnoni SUNA juya sarakuna in gamna baiso sarkiba yasauke sarki in wani yahau Shima ya sauki yasa wani duke Mai kishin arewa bazai yarda haka nafaruwa ba dama atiku mutu min kirkine Yana kishin arewane shi Kansas yasani baiso gaskiya shiyasa kake da bakinjini munafuki
Kai maqari sarkin kama kame kayiwa mutane shiru wato saboda Sunusi yakoma tijjaniya zakazo kadamu mutane da surutun banza wlh kai kanka kasan abinda kake fada son zuciyne ita fitinar waye yataso da ita tin farko ba Sunusin bane da kwankwason suka fara taso da fitinarba don haka kakoma gefe karufewa mutane baki
Wanda yataso dafitina gwamnane, saidai inshi zaigirbi sakamakon da prof yake fada
Mal kai mana shuru Mai maka aciki dan Kano ne kai
Malam gaskiya yake fada bason zuciyaba
Ba Wanda yasa kowa yayi gonna kenan mu talakawan Kano muce bamason sanisi dolene talaka akewa Mulki dome zaa tilastamu dashu gaban da bamaso.
Ba nasiha kakeba domin ka karkata ga bangaren sunusi
Ganduje yafadi laifin sunusi yacireshi anzauna lafiya
Meye laifin aminu ado? da governor yacireshi
Kodan Aminu baitaimaki abba da kuriu lokacin zabeba
Wannan gaskiya ne
Malam? Mekakeso kaci? Abba yatada futuna muna zamme kaway yada futuna makari kafada masagas kiya
SBD sanusi ya sami kudi a government wasu makwa daitan malamai suke goyon bayan sa saboda su sami wani abu hiyasa yanzu muke bada fatawa duk wanda yake a government ya dibi kudi ya tara SBD acikin mutanen mu basama kalon arziki sai kanada kudi ba malaman ba ba jahilan ba "Yan siyasa ku saci kudi wlh sune kimar ku awajan malamai dama wa.inda ba malamai ba
Ba na goyon Bayan kowa? Amma Prof Makari ka dauki bangaren siyasa. Ba gyara barna da barna. Bai kamala masu mulki suki bin doka ba. A bar alkalai su yi aiki. Ganduje da Abba duka basu yi daidai ba. Domin sun karya doka da yi mata karan tsaye.. Wannan shine gaskiya amma ba maganar gaskiya amma ba abinda Professor Ibrahim Makari ya fada ba. Domin ya shigar da siysa a zancensa.
Allah ya bamu sarkin da yafi amfani da kuma zaman lafiya a Nigeria da Kano gaba daya.
Kamar Uwarka Kenan
Allah yabamu Zaman lfy baki daya ❤️♥️🤲.