Baƙon Mako 06/10/2024
Вставка
- Опубліковано 10 жов 2024
- Sanata Ali Muhammed Ndume, wakilin kudancin jihar Borno a majalisar dattijan Najeriya shi ne baƙonmu na wannan mako, kuma ya amsa tambayoyi kan siyasar Najeriya da kuma dalilai da suka sanya abokan aikin sa a majalisa ke kiransa da ɗan tawaye. #trending #currentevents #politics #fyp
Masha Allah
Masha Allah dan uwa rano
Ma Sha Allah
Shiri,yayi Allah yataimaka yakara basira.Allah yaida sanata gida lfy
Allah ya saka mana bisa zaluncin da manyan Arewa suka mana.
Ina respecting din sen ali mohammed ndume sosai fa.
Wannan shiri yana Kayatar damu kuma muna amfana kwarai da Gaske. Allah ya sanya albarka
Fadar gaskiya yanada wuya