@@dalhaibrahim5198 kagane wannan lokacn yakamata malamai suhada da hakuri su hada kansu insukayi haka to Sunyi maganin duk wata masifa sibida maganar malamai zatayi daraja amma yanzu duk an raina malamai sabida musu da jayayya da gardama wanna lokacn inkace saimutum yayi addini daidai da daidai yazama musulmi akwai matsala babba yanzu kana kallo turawa sosuke sushafe kowa ma
DR Idris kaji tsoron Allah izala tayi ma rana
Gaskiya sai yanzu nagane ma'anar Dr Idris Dan Izala Daban Sunnah Daban tabbas Izala kungiyace kuma marar Amfani
Kokouma ya tsineka ba. Kou dena wasa da tsiniwa
DR ka zama fitina wannan ba da,awa ba ce
To kai ka fito mana kayi da' awar in ka isa.
Malam Idris ke nan murucin kan duste
Malan Allah ya biya
Izala iskancine karnukan yan siyasa
mu musulmaine kawai
ولا تموتن الا وانتم مسلمون
Wannan masifar gardama da kuke Allah ya tsinimaku albarka
Allah yasa tsinuwar ta fado kanka. Ba abunda suka Maka.
@@dalhaibrahim5198 kagane wannan lokacn yakamata malamai suhada da hakuri su hada kansu insukayi haka to Sunyi maganin duk wata masifa sibida maganar malamai zatayi daraja amma yanzu duk an raina malamai sabida musu da jayayya da gardama wanna lokacn inkace saimutum yayi addini daidai da daidai yazama musulmi akwai matsala babba yanzu kana kallo turawa sosuke sushafe kowa ma