Wlh daman yan siyasar Africa sune matsalar Afrika meyasa lokacin mulkin soja babu ta addanci babu rashawa munada wutar lantarki munada ruwan famfo amma da yan siyasa sukazo komai seda suka lalata shi sun mayarda dukiyar ƙasa tasu suda iyalansu sun lalata harkar karatun yayan talakawa saboda kada suzama wani abu akasar suzo su mulki kasarsu dansukawo cigaba wlh zaluncin yan siyasar Nigeria yafi na fir auna domin fir auna inkaimar biyayya zemuku komai Allah ka karya siyasar Afrika bakiɗaya
Duk ƙasar dakaga kabilu sunyi yawa to kai baze taba haduwa ba yanzu idan soja bahaushe yayi juyin mulki inyamurai bazasu ji dadi ba haka yarbawa kuma duk shugaban dayaci zabe seya sauke tsohon shugaban sojoji yakawo nashi yadora shiyasa kaga juyin mulki yaki yiwuwa za a cire babban soja se akawo wanda be kaishi ba se a bashi matsayin babba shiyasa komai talalace aharkar tsaro
Sojojin Najeriya Matane kunji kunya har ankoma anagodiya ga dogo gade😅😂 sojojin Nigeriya masoratane 😅
Dan segaya jikukin Dan ta ada danfudiwu karyakakiyi monafuki jinin ta adanch fulani
Kune fulani jikukin dan ta ada danfudiwu mufuki makarhci banza bakuda asuli fulani jinita adanch ne fulani sego
Diba dai ka gani mln yanda wai yazamto ministan tsaron nigeria wai Bello matawalle kawai da yana dan apc😭😭😭
Wlh daman yan siyasar Africa sune matsalar Afrika meyasa lokacin mulkin soja babu ta addanci babu rashawa munada wutar lantarki munada ruwan famfo amma da yan siyasa sukazo komai seda suka lalata shi sun mayarda dukiyar ƙasa tasu suda iyalansu sun lalata harkar karatun yayan talakawa saboda kada suzama wani abu akasar suzo su mulki kasarsu dansukawo cigaba wlh zaluncin yan siyasar Nigeria yafi na fir auna domin fir auna inkaimar biyayya zemuku komai Allah ka karya siyasar Afrika bakiɗaya
😂😂😂😂wai ina sojojin ne? naga har ana gode wa dogo gide maimakon sojojin kai nigeria! 😭😭😭
Sojojin Najeriya basuda kisin kasa yakamata suyi jujin mulki sugara kasa
Duk ƙasar dakaga kabilu sunyi yawa to kai baze taba haduwa ba yanzu idan soja bahaushe yayi juyin mulki inyamurai bazasu ji dadi ba haka yarbawa kuma duk shugaban dayaci zabe seya sauke tsohon shugaban sojoji yakawo nashi yadora shiyasa kaga juyin mulki yaki yiwuwa za a cire babban soja se akawo wanda be kaishi ba se a bashi matsayin babba shiyasa komai talalace aharkar tsaro
Allah ya saka da alheri malam
Lailaha ilalah
😭😭😭😭😭🤲🤲🤲🤲🤲🤲