Ok MLM dakusan da haka kuke durewa yansiyasa gidi ai lkc ya kure Kuma mlm kumata matsalah Nigeria Sam ba irin ta ksashen da kuke nupiba gsky in haka ne meyasa da gwanaty tabiya mk kujuru haji buku tausaya talakaba asai mūsu abice šai yanxu talaka Yana kwana da yunwa kuzo kunabawa mutane hkr wlh šai muyi mlm yuwa batajin hkr
Hmmm! 💔 To Malam, abinda ke faaruwa shi ne, Musulmai Laarabaawa sun taba neman su taimaki Palastinu akan yahodaawa, a shekara alif da dari tara da arbain da takwas,(1948), to amma kasar israila taayi nasara akan su baaki dayan su, saboda taimakon kasar amerika da kawaayen ta! 😢 Don haka, sun taba jarrabaawa, kuma baa su kadai ba ne Musulmai ba, Saannan anaa daukar karaatu ne dangani da abinda ya faaru a baaya. Musulmai, mu tuba zuwa ga Allah, kuma mu sauke wajibi da ke a kan mu, zaa mu yi nasara, amma baa zarge kawai zaa mu saura yi ba! 💔🙏🏿 Naa gode.
Ummm wlhi Shima fah sbd baisan miye yake faruwa bane sbd ya yan SA Basa ciki HK ma iyayen sah matasa Duk a halisa Basa cikin matsalar Nigeria wlhi Da Suna ciki wlhi wlhi tallahi ba Zai taba fadin HK bah mudai Duk Wanda ya bayarda gudummuwa wajan chutar Da al ummar mazon allah sallahu alehi wassalam Allah ya tsine masa albarka Duniya Da lahira
Ikon sai tallaka kenan duk lokacin da ya motsa dan neman hakin sa sai a jayomar Aya da hadissi amma lokacin da ake kache babu wanda ya damu abin takaici baa kache arna sai musulmai amma malamai sunki daukar kowane irin mataki, Ayanzu mun gane akan talaka kadai malamai ke daukar mataki banda masu muki da masu kudi sabadda abin da ake basu na duniya. Ya allah gamu gare ka dan girman ka , dan ikon ka , dan karfin kudirar ka, dan alfarmar sayyidina rassulillahi saw dik wanda yake sa hannu azalincin da ake wa musulmai ya allah ka chirye chi idan me chiryuwa in ba mai chiryuwabane allah ka wulakanta chi ka tarwatsa rayuwar sa dan girman zatinka allah , anta tahkumu baina ibadika fima kanu fihi taktalifuna , bi kudiratika ya kawiyu ,ya mu,izzu ,ya hayyu ya kayyum
KOMAWA GA ALLAH SHINE AKOMAWA TSARIN DA SHEHU DAN FODIO YATAFI YABARMU WATO ADDINI, AMMA MUDDIN ZA'ACIGABA AHAKA TO SHUWAGABANNIN NIGERIA SAI SUNSA KOWA YAYI LAUSHI
Ni nawa sako shi ne kamar haka mucire munafunci mukaunaci junan mu shi ne mafita mu bar hassada dan wadan a bubuwan su ke jayo mu na duk wadan nan fitintinu 🤲🤲🤲🤲
Kuma libiya karya ne talaka a libiya yafi dan Nigeria jindadi Kude kawai karnukan Yan siyasa ne masuci da addini mayaudara Idan gaskia suke fada bamuji sun kawo wata mafita akan halin da talakawa suke ciki ba
Kaima Mai yada labarai ambaka kudi ka amsa kenan, kamar yadda malaman ka suka karba kenan, gaza da sunan halin da muke ciki da suffan abin da talakan Nigeria yayi dai dai Dana Gaza da sudan, maqaryaci kawa Mai sun zuciya walh kana da sun rai da yada abin da yayi dai dai da muradin ka, Ban Qara binka domin kaima ansiye ka
To ai Malam, wasu malaman ne suka zubar da kimar su ta hanyar sayar da addinin ga azzaluman ƴan siyasa da kuɗi da kujerun Saudiyya. Allah ya kawo mana ƙarshen wannan fitina da zalinci ya bamu zaman lafiya.
Da mutanen zamu gane da mun hakuri ko Dan yaran mu kada su koma a bola ana kashinsu kamar kiyashi, is good muhakura mujira zabe sai mu canjasu da matasa zarata zakuna.
Hajara ce ko Hajaru muhammed yanda sukayi chaa akan bayin ayau haka kuma zasu sake dawowa komunki ko munso ayi abunda akaga dama dansu asaninsu mu bayine bayinma irin na shaidanu basu da lafiyarka ko natsuwar ka kaci kasha ko bakaciba
Nigeria fa ba gazabani yaki gazza dabag yeki da ku wani yiki a duniya Yaki Sudan dabag yaki da Nigeria mallamai suma ba fading gaskiya? Kuna Chen millionye akan talakawa
Shikenan Kuma Saikukuma Kuita Zama a Makaskanta Yaushe annabin Rahma Wanda Yayi Gwagwarmayar Tabbatarda adalci Zai Fadi haka Yaushene Yace Idan Lokaci Yazo Kunada Yawa Kubari Yawanku Yazama Maras Amfani Shi Ustas Yanacewane Musulmi Sucigabada Bacci Kai Wae Wayanna Irin Mutanene Wadannan ne Masucin Haram Suna Zabarmada Al'ummar Manzon Rahma Gubar Haram din Kun Zalumci Manzon Allah Harda Kuke Kokarin Karyawa Jama'arsa Gwiwa Akan Kwatar Haqqinsu Daga Gurin Azzalumai Shikuwa Sheikh Zakzaky Wanda Yake Kira Akan a Kafa Gwamnatin islama Kun Kusheshi Ankashe Masa Yaya Da Mabiya Amma Kunyi Murna Yaushene Zaku Canza Inbaku Canzuwa Muna Fatan Allah Ya Kawar Mana Da Azzalumai Allah Yataimaki Masu Kokarin Tabbatarda Adalci Na Allah Saukakke Daga Littafin Allah Ya Nunamana Tutar La'ilaha Illallahu Tana Filfilawa Gargashin Jagoran Tabbatarda Addinin Musulunci Sheikh Ibrahim Zakzaky Hafizwahullah...!!!
Kai Dallah rufe mana baki sakarai kawai waya fada maka matsalar nigeria irin ta libya ce ko Syria ko Palestine Kunga wadannan malaman wallahi indai Kuna saurarar su bazaku taba rabuwa da matsala ba.. meyasa lokacin da mutane suke cikin masifa basu fito sun nemi gwamnati ta gyara ba sai lokacin da suka ga talakawa zasu kwatowa kansu 'yanci shegu matsiyatan malamai kiri kiri kabiru gombe yazo yana nunawa mutane tinubu wai mutumin kirki ne.... Ai wallahi duk malamin daya hanaku zanga zanga inkun fito kuci uwarsa ka zane masa jikin sa wallahi yan arewa indai baku daina sauraron wadannan ajawunan ba To wallahi a talauci da wahala za ku mutu.. Ni wallahi da in saurari wannan hayaniyar wallahi gwara in kunna wakar Nicki Minaj
to kujara mana ku kuyi abinda. yace mana anan najeriya yakin Palestine da Israel zanga zanga ce again Lallai ne Manzan Allah yayi gaskiya Babu yanda za, ayi bayin Allah suhada kai da malaman da suke koyi da shaidan masu ilimin da iliminsu bai hanasu aikata aikin da Allah ya later, ance da dukkan masu koyi dashi
Allah ya saka maka da alkhairi shiyasa nake kaunar wantann chanall naka mai albarka 🙏 Allah yasa da alkhairi 🙏 Amman wlh duk wanda yasan chiwan kansa bazai su ayi wata zanga zanga a Nigeria ba Allah ya qara mana zaman lfy da lfy da abunda lafiya zatachi❤ Yakuma karemu daga sharyin yahudawa
الحمد لله ماشاء الله لا قوة إلا بالله بارك الله فيك وعليك يا شيخ
Gaskiya malamai kuji tsoron Allah,kuma bakwayiwa talakawa adalci
Allah karemu daga sharrin
Zanga-zanga.
Amma wasuma gasunan Suna
Mutu Akan rashin abinci.
No going back zanga zanga
Gafili ga maidoki
Hmmm!
اللهم احفظ شيخنا
Jazakallahu kairan malan
Allah ya isa akan yunwar damuke kwana da ita
❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤ الله اكبر
an fara daina sauraran maganan malamai yanzu a Nigeria, indai ba'a kawo karshen wannan yunwan ba fa akwai matsala
Karoki Allah yabaka abinci ba gwabnatiba
Allah yasamu dace
امين يارب العالمين 🤲❤❤❤
Wlh Allah Sai yayi mana sakayya tsakanin mu daku masu ci da ceto
Munafuki Banxa zanga Zanga No going Back
Ok MLM dakusan da haka kuke durewa yansiyasa gidi ai lkc ya kure Kuma mlm kumata matsalah Nigeria Sam ba irin ta ksashen da kuke nupiba gsky in haka ne meyasa da gwanaty tabiya mk kujuru haji buku tausaya talakaba asai mūsu abice šai yanxu talaka Yana kwana da yunwa kuzo kunabawa mutane hkr wlh šai muyi mlm yuwa batajin hkr
Ayi zanga-zanga kawai,
Kuma fadan Sudan ai Bawai zanga Zanga ce tajanyo ba Wannan rigima ce ta mulki tsakanin su
Allah ya saka da alkaiei
Wallahi maganarku gaba daya anciremata karbuwa sabida munajin yinwa kukuma ga kunan fessfes
Allah ya zaba Mafi alkhairi
Hmmm! 💔
To Malam, abinda ke faaruwa shi ne, Musulmai Laarabaawa sun taba neman su taimaki Palastinu akan yahodaawa, a shekara alif da dari tara da arbain da takwas,(1948), to amma kasar israila taayi nasara akan su baaki dayan su, saboda taimakon kasar amerika da kawaayen ta! 😢
Don haka, sun taba jarrabaawa, kuma baa su kadai ba ne Musulmai ba, Saannan anaa daukar karaatu ne dangani da abinda ya faaru a baaya.
Musulmai, mu tuba zuwa ga Allah, kuma mu sauke wajibi da ke a kan mu, zaa mu yi nasara, amma baa zarge kawai zaa mu saura yi ba! 💔🙏🏿
Naa gode.
Allah ya Saka da alkhaeri
Ummm wlhi Shima fah sbd baisan miye yake faruwa bane sbd ya yan SA Basa ciki HK ma iyayen sah matasa Duk a halisa Basa cikin matsalar Nigeria wlhi Da Suna ciki wlhi wlhi tallahi ba Zai taba fadin HK bah mudai Duk Wanda ya bayarda gudummuwa wajan chutar Da al ummar mazon allah sallahu alehi wassalam Allah ya tsine masa albarka Duniya Da lahira
Ikon sai tallaka kenan duk lokacin da ya motsa dan neman hakin sa sai a jayomar Aya da hadissi amma lokacin da ake kache babu wanda ya damu abin takaici baa kache arna sai musulmai amma malamai sunki daukar kowane irin mataki, Ayanzu mun gane akan talaka kadai malamai ke daukar mataki banda masu muki da masu kudi sabadda abin da ake basu na duniya. Ya allah gamu gare ka dan girman ka , dan ikon ka , dan karfin kudirar ka, dan alfarmar sayyidina rassulillahi saw dik wanda yake sa hannu azalincin da ake wa musulmai ya allah ka chirye chi idan me chiryuwa in ba mai chiryuwabane allah ka wulakanta chi ka tarwatsa rayuwar sa dan girman zatinka allah , anta tahkumu baina ibadika fima kanu fihi taktalifuna , bi kudiratika ya kawiyu ,ya mu,izzu ,ya hayyu ya kayyum
Allaah ya kaimu lokacin zabe bola zaifahimci yayiwa talakan Nigeria mulkin zalinci,😊
KOMAWA GA ALLAH SHINE AKOMAWA TSARIN DA SHEHU DAN FODIO YATAFI YABARMU WATO ADDINI,
AMMA MUDDIN ZA'ACIGABA AHAKA TO SHUWAGABANNIN NIGERIA SAI SUNSA KOWA YAYI LAUSHI
Ni nawa sako shi ne kamar haka mucire munafunci mukaunaci junan mu shi ne mafita mu bar hassada dan wadan a bubuwan su ke jayo mu na duk wadan nan fitintinu 🤲🤲🤲🤲
Madallah Munafatan Allah ya Kara siryatdamu to
Malam kana nufin dama bakasan da wadannan abubuwan daya fada bane se yanzu, kai dai kace kaima an sallameka kawai, don haka muma kabamu kasanmu
Haba dan uwa kaji tsoran Allah
Wlh nifa ina ganin wannan masu zagin malamannan bamusulmi bane
su malamai an kar6i na jar miya, Allah ya maida ku. hanya madai daiciya
Million na balalau yaturu maka
Qarshe zami zaasamu wosu tsirarun malamai shegunaye
Kuma libiya karya ne talaka a libiya yafi dan Nigeria jindadi
Kude kawai karnukan Yan siyasa ne masuci da addini mayaudara Idan gaskia suke fada bamuji sun kawo wata mafita akan halin da talakawa suke ciki ba
To Kai dama ai dan abi yarima Asha kida ne kuma har Wannan mutumin zai fadi magana na yarda mutumin da kullum suna office din Yan siyasa
Kaima Mai yada labarai ambaka kudi ka amsa kenan, kamar yadda malaman ka suka karba kenan, gaza da sunan halin da muke ciki da suffan abin da talakan Nigeria yayi dai dai Dana Gaza da sudan, maqaryaci kawa Mai sun zuciya walh kana da sun rai da yada abin da yayi dai dai da muradin ka, Ban Qara binka domin kaima ansiye ka
To ai Malam, wasu malaman ne suka zubar da kimar su ta hanyar sayar da addinin ga azzaluman ƴan siyasa da kuɗi da kujerun Saudiyya. Allah ya kawo mana ƙarshen wannan fitina da zalinci ya bamu zaman lafiya.
Makar yacin malami
Bayan kunsha kudi kenan meyasa kasan halin da ake ciki kai kuma katafi aikin hajji d irin waazinnan kuke take talakawa
Makaryatane
Da mutanen zamu gane da mun hakuri ko Dan yaran mu kada su koma a bola ana kashinsu kamar kiyashi, is good muhakura mujira zabe sai mu canjasu da matasa zarata zakuna.
Saboda kunason duniya bakukukan yunwa da rashin tsaro
Malam kukunkakaimu gawagga
Kai al'furqan kadaina kawo muna balalau acikin shirinka dommu yanzu ki marsa ta fara zube wa a idommu.
To Gwamnati sai taimana abin daya dace shine mafita kawai
Duk mai baiwa gwanatin nan uzuri to yana ci da gumin talakawa ne.
Hajara ce
ko
Hajaru muhammed
yanda sukayi chaa akan bayin ayau
haka kuma zasu sake dawowa komunki ko munso ayi abunda akaga dama
dansu asaninsu mu bayine
bayinma irin na shaidanu basu da lafiyarka ko natsuwar ka kaci kasha ko bakaciba
Nigeria fa ba gazabani yaki gazza dabag yeki da ku wani yiki? A duniya haka kuma Nigeria ba Sudan bani?
Nigeria fa ba gazabani yaki gazza dabag yeki da ku wani yiki a duniya
Yaki Sudan dabag yaki da Nigeria mallamai suma ba fading gaskiya? Kuna Chen millionye akan talakawa
Shikenan Kuma Saikukuma Kuita Zama a Makaskanta Yaushe annabin Rahma Wanda Yayi Gwagwarmayar Tabbatarda adalci Zai Fadi haka
Yaushene Yace Idan Lokaci Yazo Kunada Yawa Kubari Yawanku Yazama Maras Amfani
Shi Ustas Yanacewane Musulmi Sucigabada Bacci
Kai Wae Wayanna Irin Mutanene Wadannan ne Masucin Haram Suna Zabarmada Al'ummar Manzon Rahma Gubar Haram din
Kun Zalumci Manzon Allah Harda Kuke Kokarin Karyawa Jama'arsa Gwiwa Akan Kwatar Haqqinsu Daga Gurin Azzalumai
Shikuwa Sheikh Zakzaky Wanda Yake Kira Akan a Kafa Gwamnatin islama Kun Kusheshi Ankashe Masa Yaya Da Mabiya Amma Kunyi Murna
Yaushene Zaku Canza Inbaku Canzuwa Muna Fatan Allah Ya Kawar Mana Da Azzalumai
Allah Yataimaki Masu Kokarin Tabbatarda Adalci Na Allah Saukakke Daga Littafin Allah
Ya Nunamana Tutar La'ilaha Illallahu Tana Filfilawa Gargashin Jagoran Tabbatarda Addinin Musulunci Sheikh Ibrahim Zakzaky Hafizwahullah...!!!
Kai Dallah rufe mana baki sakarai kawai waya fada maka matsalar nigeria irin ta libya ce ko Syria ko Palestine Kunga wadannan malaman wallahi indai Kuna saurarar su bazaku taba rabuwa da matsala ba.. meyasa lokacin da mutane suke cikin masifa basu fito sun nemi gwamnati ta gyara ba sai lokacin da suka ga talakawa zasu kwatowa kansu 'yanci shegu matsiyatan malamai kiri kiri kabiru gombe yazo yana nunawa mutane tinubu wai mutumin kirki ne.... Ai wallahi duk malamin daya hanaku zanga zanga inkun fito kuci uwarsa ka zane masa jikin sa wallahi yan arewa indai baku daina sauraron wadannan ajawunan ba To wallahi a talauci da wahala za ku mutu.. Ni wallahi da in saurari wannan hayaniyar wallahi gwara in kunna wakar Nicki Minaj
Maluma ma ba masu aldalchi banni
Hhhhhhhhjjj
Malam allah yasaka da alkairi 🤲🤲🤲
Malamen maggi 😂
to kujara mana
ku kuyi abinda. yace mana anan najeriya
yakin Palestine da Israel zanga zanga ce again
Lallai ne Manzan Allah yayi gaskiya
Babu yanda za, ayi bayin Allah suhada kai
da
malaman da suke koyi da shaidan masu ilimin da iliminsu bai hanasu aikata aikin da Allah ya later, ance da dukkan masu koyi dashi
Allah ya saka maka da alkhairi shiyasa nake kaunar wantann chanall naka mai albarka 🙏
Allah yasa da alkhairi 🙏
Amman wlh duk wanda yasan chiwan kansa bazai su ayi wata zanga zanga a Nigeria ba
Allah ya qara mana zaman lfy da lfy da abunda lafiya zatachi❤
Yakuma karemu daga sharyin yahudawa
Saboda kanada cin yaudakullun da kwanciyarhankaliba shiyasa wanan waazin nashi yakeburgeka
Aslm bamuba zaga zaga masuneman zaga zaga ,zaga maisanta barawone