Gaskiyar Magana: Juyin mulkin Nijar ya haifar da rarrabuwar kawuna
Вставка
- Опубліковано 3 сер 2023
- Shin mulkin soji zai iya share wa mutanen Jamhuriyar Nijar hawaye? Wadanne dalilai ne ya kamata ayi laakari da su domin guje wa salon mulkin sojoji ?
A cikin shirin Gaskiyar Magana na yau mun shirya gudanar da muhawara kan wannan maudu’i, inda muka gayyato muku Abdoulaziz M Taya , babban jami’in kuingiyar farar hula ta (MRSP) mai goyon bayan mulkin soji a Nijar da kuma Boubacar Dan Zourmani, dan siyasa da ke adawa da juyin mulki a wannan kasa da ke Afirka ta Yamma
C'est bazoum Mahamed inchallah ❤
Boubacar kada aijahakalka incha allah sai bazoma
walay in taraya basujin kunwa, muzanki gayama junananmu gaskia dan zurmani walay kaji tsoron Allah. lokacin da kuka hao mulki komi bakuda anman yanzu kune masu kudin kassa
Kawunansu kawai suke gani amatsayin yan Niger duk wanda basu ba a wajen shi bakowa bane saboda suna tunanin su kadai ne suka gaji Niger daga wajen banzaye ire_irensu munafukai almajiran kasar Faransa
Wallahi zahadeen saidai wahala ni burina akullum inji anguluta koma gidan ta na tsamiya wato injiyan uwan mu buzaye sun koma fagen daga kawai in gangara dama ina kusa kuma dama baba dan mutanen maini surwa ne ya maido ubannin mu
Vieux Aboubacar Allah yaka da alheri yakareka
Nagode dan zor mani
Dan zourmani ba gaskiya anan
Dan zurmaini suma suna cikin wadanda ke zaluntar qasar Niger🇳🇪 a mulkin de makoradiyya shiyasa yake wannan shirmen yaga rabonsu yakusa gintsewa
Allah yakeuta
Wly wannan mutun muguné kubar tunanin maganassa sakarai wawa tarayya banza shekara 13 bancin kunci rayuwa ba abinda muke gani mune Libie mune Alger Nigeria codvoir amma ban yafeme ba dan iska wly gwanda mu mutu ahaka da mulkin tarayya
c'est bazoum Mahamadou
MALAN MAHAMADU DAGALIBIYA WANDABAYASOJUYINMULKIBADANGERBANE
Abdoul Aziz zinariya da fetrole Waze semuku ita in milkin soji ne
Salama alaikum
Mike
Slm😕😕😕
Vieux Abdoul Aziz shigaban kasa bazoum Mu talakawa muna sonsa milkin soji shine yasa talakawa tukin mokuyace hali
Aaaa
L'organisation de défense des droits humains écrit que "l’intimidation et l’arrestation de journalistes travaillant sur le conflit" au Niger où sévissent des groupes jihadistes, mettent "la liberté de la presse en péril". Amnesty souligne également que "les journalistes s’autocensurent par crainte d’intimidations et de représailles".
Abdou a zizi bakada han ka li
Wa ke son a ka wo ma kasa tay Yaki dan babo chi ce kin kasa
Ce coup d'État aura une incidence significative sur la paix et la stabilité au Niger et dans toute la région du Sahel.
Kaji tsoron allah dan zurmani
Inagoyan baya danzarman
Muna fahimtar wannan hira sosai
Tout d'abord, le débat sur l'ethnicité et la légitimité de Bazoum a été un enjeu lors de la dernière campagne électorale. Bazoum appartient à la minorité ethnique arabe du Niger et a toujours été étiqueté comme ayant des origines étrangères.
Cela n'a pas été accepté au sein de l'armée, qui est principalement composée d'autres groupes ethniques plus importants, même si Bazoum a obtenu environ 56 % des voix et qu'il appartient au même parti que l'ancien président Issoufou.
On accorde beaucoup d'importance à la composition ethnique de l'armée dans le pays, ce qui a permis à Issoufou de terminer ses deux mandats de président. Les nominations dans l'armée se font selon des critères ethniques.
😂😂😂😂
Zaharadin dutsan Kura wanan mai wakilta PNDS bachi da Amsa ko daya
Tout ce luis qu'il ne supporte pas cette de part ils n'ont pas sont pays nous ont veux les changements de tout là population ces quis nous avons ils sont là pour l'intérêt
Abdou a zizi wa ga bamagana ta ba mu da ke hi ta mun hi ku
ki chin kasa sabo da Haka muke hi ta mune ma
Abdulaazzizzi ba jika she l'âme l'âme
Ku Taraiya munafikaine ma shayajini
Wly da mulkin tarayya gwanda kajika ayakin Russia da Ukraniya wly da mulkin tarayya ko anawa lissafi kai tarayya basuda imani
Yayi masu i mani
Wly wanna dan zurman da kaganshi kaga munafiki
Abdou a zizi arzu kin kasa na gea ran kasane ba wai a je a raraba wa KO wa ba dan haka
Kuje kunema Allah ya ce ta chi
in tan yeka baway ka zaoi na ka
dogara da goi nati ba jahili
😂😂😂
Abdoul aziz kai munafiki ne
this man dan zourmani is mad he talks non sense