Gaskiyar Magana: Juyin mulkin Nijar ya haifar da rarrabuwar kawuna

Поділитися
Вставка
  • Опубліковано 3 сер 2023
  • Shin mulkin soji zai iya share wa mutanen Jamhuriyar Nijar hawaye? Wadanne dalilai ne ya kamata ayi laakari da su domin guje wa salon mulkin sojoji ?
    A cikin shirin Gaskiyar Magana na yau mun shirya gudanar da muhawara kan wannan maudu’i, inda muka gayyato muku Abdoulaziz M Taya , babban jami’in kuingiyar farar hula ta (MRSP) mai goyon bayan mulkin soji a Nijar da kuma Boubacar Dan Zourmani, dan siyasa da ke adawa da juyin mulki a wannan kasa da ke Afirka ta Yamma

КОМЕНТАРІ • 49

  • @user-ub1ov7ow6f
    @user-ub1ov7ow6f 11 місяців тому +1

    C'est bazoum Mahamed inchallah ❤

  • @user-kn1bg3eq4m
    @user-kn1bg3eq4m 11 місяців тому +2

    Boubacar kada aijahakalka incha allah sai bazoma

  • @adamoumadaweizechaibou9422
    @adamoumadaweizechaibou9422 Рік тому +2

    walay in taraya basujin kunwa, muzanki gayama junananmu gaskia dan zurmani walay kaji tsoron Allah. lokacin da kuka hao mulki komi bakuda anman yanzu kune masu kudin kassa

    • @khadimibachiroudamagaram2983
      @khadimibachiroudamagaram2983 Рік тому

      Kawunansu kawai suke gani amatsayin yan Niger duk wanda basu ba a wajen shi bakowa bane saboda suna tunanin su kadai ne suka gaji Niger daga wajen banzaye ire_irensu munafukai almajiran kasar Faransa

  • @OmarSuliman-ny8uy
    @OmarSuliman-ny8uy 8 місяців тому

    Wallahi zahadeen saidai wahala ni burina akullum inji anguluta koma gidan ta na tsamiya wato injiyan uwan mu buzaye sun koma fagen daga kawai in gangara dama ina kusa kuma dama baba dan mutanen maini surwa ne ya maido ubannin mu

  • @user-ub1ov7ow6f
    @user-ub1ov7ow6f 11 місяців тому

    Vieux Aboubacar Allah yaka da alheri yakareka

  • @ibcfa1439
    @ibcfa1439 10 місяців тому

    Nagode dan zor mani

  • @user-mn7kl8rr1v
    @user-mn7kl8rr1v Рік тому +1

    Dan zourmani ba gaskiya anan

  • @ashaqatahausa2578
    @ashaqatahausa2578 Рік тому

    Dan zurmaini suma suna cikin wadanda ke zaluntar qasar Niger🇳🇪 a mulkin de makoradiyya shiyasa yake wannan shirmen yaga rabonsu yakusa gintsewa

  • @sulaimanabdulkadir4280
    @sulaimanabdulkadir4280 Рік тому

    Allah yakeuta

  • @appapp2264
    @appapp2264 Рік тому +1

    Wly wannan mutun muguné kubar tunanin maganassa sakarai wawa tarayya banza shekara 13 bancin kunci rayuwa ba abinda muke gani mune Libie mune Alger Nigeria codvoir amma ban yafeme ba dan iska wly gwanda mu mutu ahaka da mulkin tarayya

  • @ibcfa1439
    @ibcfa1439 10 місяців тому

    c'est bazoum Mahamadou

  • @mallanmahamadou
    @mallanmahamadou 11 місяців тому

    MALAN MAHAMADU DAGALIBIYA WANDABAYASOJUYINMULKIBADANGERBANE

  • @user-ub1ov7ow6f
    @user-ub1ov7ow6f 11 місяців тому

    Abdoul Aziz zinariya da fetrole Waze semuku ita in milkin soji ne

  • @hamzaousmane1113
    @hamzaousmane1113 Рік тому

    Salama alaikum

  • @user-vy4oy5ie9l
    @user-vy4oy5ie9l 2 місяці тому

    Mike

  • @MuktarMuhammad-pw1yv
    @MuktarMuhammad-pw1yv 3 дні тому

    Slm😕😕😕

  • @user-ub1ov7ow6f
    @user-ub1ov7ow6f 11 місяців тому

    Vieux Abdoul Aziz shigaban kasa bazoum Mu talakawa muna sonsa milkin soji shine yasa talakawa tukin mokuyace hali

  • @AzizZazi-hh6wl
    @AzizZazi-hh6wl 3 місяці тому

    Aaaa

  • @Dry1224
    @Dry1224 3 місяці тому

    L'organisation de défense des droits humains écrit que "l’intimidation et l’arrestation de journalistes travaillant sur le conflit" au Niger où sévissent des groupes jihadistes, mettent "la liberté de la presse en péril". Amnesty souligne également que "les journalistes s’autocensurent par crainte d’intimidations et de représailles".

  • @ibcfa1439
    @ibcfa1439 10 місяців тому

    Abdou a zizi bakada han ka li
    Wa ke son a ka wo ma kasa tay Yaki dan babo chi ce kin kasa

  • @Dry1224
    @Dry1224 3 місяці тому

    Ce coup d'État aura une incidence significative sur la paix et la stabilité au Niger et dans toute la région du Sahel.

  • @yahayasalisu3240
    @yahayasalisu3240 Рік тому

    Kaji tsoron allah dan zurmani

  • @yahayamuhammedmato7710
    @yahayamuhammedmato7710 Рік тому

    Inagoyan baya danzarman

  • @adamumusa9978
    @adamumusa9978 Рік тому +1

    Muna fahimtar wannan hira sosai

  • @Dry1224
    @Dry1224 3 місяці тому

    Tout d'abord, le débat sur l'ethnicité et la légitimité de Bazoum a été un enjeu lors de la dernière campagne électorale. Bazoum appartient à la minorité ethnique arabe du Niger et a toujours été étiqueté comme ayant des origines étrangères.
    Cela n'a pas été accepté au sein de l'armée, qui est principalement composée d'autres groupes ethniques plus importants, même si Bazoum a obtenu environ 56 % des voix et qu'il appartient au même parti que l'ancien président Issoufou.
    On accorde beaucoup d'importance à la composition ethnique de l'armée dans le pays, ce qui a permis à Issoufou de terminer ses deux mandats de président. Les nominations dans l'armée se font selon des critères ethniques.

  • @user-ve5tk6mx1c
    @user-ve5tk6mx1c 6 днів тому

    😂😂😂😂

  • @user-oy3mi7em6v
    @user-oy3mi7em6v Рік тому

    Zaharadin dutsan Kura wanan mai wakilta PNDS bachi da Amsa ko daya

  • @HarounaAbdoulrazikou
    @HarounaAbdoulrazikou 8 днів тому

    Tout ce luis qu'il ne supporte pas cette de part ils n'ont pas sont pays nous ont veux les changements de tout là population ces quis nous avons ils sont là pour l'intérêt

  • @ibcfa1439
    @ibcfa1439 10 місяців тому

    Abdou a zizi wa ga bamagana ta ba mu da ke hi ta mun hi ku
    ki chin kasa sabo da Haka muke hi ta mune ma

  • @allassanehaya8610
    @allassanehaya8610 Рік тому

    Abdulaazzizzi ba jika she l'âme l'âme

  • @abdusallamudjigo1692
    @abdusallamudjigo1692 Рік тому +1

    Ku Taraiya munafikaine ma shayajini

  • @appapp2264
    @appapp2264 Рік тому

    Wly da mulkin tarayya gwanda kajika ayakin Russia da Ukraniya wly da mulkin tarayya ko anawa lissafi kai tarayya basuda imani

    • @ibcfa1439
      @ibcfa1439 10 місяців тому

      Yayi masu i mani

  • @idrissahabibou
    @idrissahabibou Рік тому

    Wly wanna dan zurman da kaganshi kaga munafiki

  • @ibcfa1439
    @ibcfa1439 10 місяців тому

    Abdou a zizi arzu kin kasa na gea ran kasane ba wai a je a raraba wa KO wa ba dan haka
    Kuje kunema Allah ya ce ta chi
    in tan yeka baway ka zaoi na ka
    dogara da goi nati ba jahili

  • @user-vz5um2tu8k
    @user-vz5um2tu8k Рік тому +2

    😂😂😂

  • @OmarSuliman-ny8uy
    @OmarSuliman-ny8uy 8 місяців тому

    Abdoul aziz kai munafiki ne

  • @adamoumadaweizechaibou9422
    @adamoumadaweizechaibou9422 Рік тому

    this man dan zourmani is mad he talks non sense