Gaskiya yakamata kuyi sulhu akawunanku,dumin rshin hadinkanku yasamu a halinda mukeciki.dumin kune kukekira asaurareku abisa ilimda Allah yabaku,danhaka kuji tsoran Allah kucire sanzuciya kudauramu akan hanyar da tadace abisa tsarin musulinci musamman akan abinda yashafi siyasa da take zuwa.
Aslm dan allah mu dali bai masu bin wan,nan tafarki na sun,na muna kira da malaman mu dasu duba girman allah su dai dai ta tsaka Ninku sabila damu kune jagororin mu abin da kuke yi shine abin da muke kokari muga munyi daku muke koyi tho tsaka ni da,allah kuji tsoron allah ko dan mu dali bai daku muke bugun kirji muke alfahari karku bamu kunya dan allah kamar yadda kuke kanku a hade kutabbata haka shine farinchikin mu /kuma wallahi ni a tuna nina wan,nan abin jarabawa ne allah ya saukar mana a chikin ahalis sun,na tho malamai abin ta kanku ya sauko kuyi kokari kuga kun daidai ta kanku a chigaba da koyar wa da,yada da,awa gashi muna gani an fanin ku a chikin al,umma koyar wan ku yana jawo mana alheri ba daya ba ba,biyu ba kuna haska mana hanya muna karuwa daku abin da kuka fada mana shi muke yin kokarin muga munyi biyayya a gareku don ubangiji allah ya sanar damu ta hanyar manzon allah (s,w,s) malamai kune maga da an,naba wa tho dan allah kun,mana adalchi mu mabiyan ku ache wan,nan malamin yana batanchi ga wani malamin kowa yana fadin laifin dan uwan sa kimar,ku dai fadi a idon mu,mu dali bai (shin dan allah iyayen mu malamai kuna so shedan yayi galba a kanku ne karamar maga na irin wan,nan ache ta raba ku dan allah kuji tsoron allah kuru famana asiri kar,kuba damu a idon makiya mlm idiris bauchi zaki na mijin maza dodon iyan bidi a allah ya kare mana kai
Wanan aqidar su dan’ Aunty iri daya ce data Hinduism har irin gashin shugabansu da shigarsu duk iri daya data dan Aunty, ga lecture Zakir Naik da shigabansu Hundi ua-cam.com/video/rEscPrtdFjY/v-deo.html ua-cam.com/video/Js73cAPp-BY/v-deo.html
Mungode Allah yasaka da Alkairi malan
Allah ya dedetamana malamamu
yaba musollmamu hadikay ameen
ya Allah malam Allah ya saka da
allkhairi 🤲🙏🙏😭😭😭😭
Ameen ya rabbi
Amin
Allah ka daidaita mana kanmlmnmu Alla ya shiga cikin Al amarin
Ameen
Allah subhanahu wata'ala yasaka da alkhayri Malam
Allah ya Kara wa malam lafiya
Allah ya sakawa malam da alkairi
Masha Allah Allah yasakawa malamanmu da alheri
Allah ya daidaita tsakanin malamammu
Alllah ya kwauta. Alllah hada kan musulunci da musulmai baki daya. Malam muna godiya Jzk khairan.
Ameen ya rabbi
Masha allah jazakumllahu khairan
Allah ya kawo mafita kuma ya dace su sa santa kansu
amin.
Gaskiya yakamata kuyi sulhu akawunanku,dumin rshin hadinkanku yasamu a halinda mukeciki.dumin kune kukekira asaurareku abisa ilimda Allah yabaku,danhaka kuji tsoran Allah kucire sanzuciya kudauramu akan hanyar da tadace abisa tsarin musulinci musamman akan abinda yashafi siyasa da take zuwa.
Allah yasaka maka daalkairi mallam
Subhannallah Allah Ya kauta
amin
Allah ya dedetasu ya tsaremanaku bakidaya
Ameen
Allahu Akbar
Masha Allah 🥰
جزاك الله خيرا
Masha Allahu
اللهم انانسألك الهدي و التقي و العفاف و الغني
Ameen
Allah yakawo hadinkan malummanmu tare da kayakkayawar hadinkansu
Aslm dan allah mu dali bai masu bin wan,nan tafarki na sun,na muna kira da malaman mu dasu duba girman allah su dai dai ta tsaka Ninku sabila damu kune jagororin mu abin da kuke yi shine abin da muke kokari muga munyi daku muke koyi tho tsaka ni da,allah kuji tsoron allah ko dan mu dali bai daku muke bugun kirji muke alfahari karku bamu kunya dan allah kamar yadda kuke kanku a hade kutabbata haka shine farinchikin mu /kuma wallahi ni a tuna nina wan,nan abin jarabawa ne allah ya saukar mana a chikin ahalis sun,na tho malamai abin ta kanku ya sauko kuyi kokari kuga kun daidai ta kanku a chigaba da koyar wa da,yada da,awa gashi muna gani an fanin ku a chikin al,umma koyar wan ku yana jawo mana alheri ba daya ba ba,biyu ba kuna haska mana hanya muna karuwa daku abin da kuka fada mana shi muke yin kokarin muga munyi biyayya a gareku don ubangiji allah ya sanar damu ta hanyar manzon allah (s,w,s) malamai kune maga da an,naba wa tho dan allah kun,mana adalchi mu mabiyan ku ache wan,nan malamin yana batanchi ga wani malamin kowa yana fadin laifin dan uwan sa kimar,ku dai fadi a idon mu,mu dali bai (shin dan allah iyayen mu malamai kuna so shedan yayi galba a kanku ne karamar maga na irin wan,nan ache ta raba ku dan allah kuji tsoron allah kuru famana asiri kar,kuba damu a idon makiya mlm idiris bauchi zaki na mijin maza dodon iyan bidi a allah ya kare mana kai
Mun gode malam,kayi magana me shiganrai
Allah ya biyaka
Ameen
Hi
EDANBAKUTUBA.DA.BABAM.MURYABA.BAMU.BAKU.HAR.ABADA
Wanan aqidar su dan’ Aunty iri daya ce data Hinduism har irin gashin shugabansu da shigarsu duk iri daya data dan Aunty, ga lecture Zakir Naik da shigabansu Hundi ua-cam.com/video/rEscPrtdFjY/v-deo.html
ua-cam.com/video/Js73cAPp-BY/v-deo.html
Ni aganina mourtala asada shine da kuskoure me jirfi