MUQABALAR SHEIKH ALQASIM HOTORO DA SHEIKH ABDULJABBAR NASIR KABARA

Поділитися
Вставка
  • Опубліковано 21 сер 2024
  • #DANFODIOTV #ALHERIHAUSATV #SALAFIYYATV #DR.ABDALLAH USMAN GADON KAYA

КОМЕНТАРІ • 235

  • @hajiyabababimaabdulrahaman7808
    @hajiyabababimaabdulrahaman7808 3 роки тому +7

    Wallahi tallahi koni danake mace.idan akahadani da Abduljabbar saina kureshi ta fannin illimin addinin musulunci.Allahu Akbar

  • @sadiqhamza9131
    @sadiqhamza9131 2 роки тому +5

    Allah ya tabbatar damu akan Sunnah.🤲🏻

  • @yusifsheka3622
    @yusifsheka3622 4 роки тому +6

    Ikon Allah sai yau kusan bayan shekara 7 sannam naga wannan mukabalar nagane hakika wannan bawan Allah Abduljabbar yana kame kame
    Gaskiya duk Wanda Allah yasa yake chikin sunna yafahinchi to sai yagodewa Allah, nidai Alhamdulillah da sauran yan,uwa Ahlul sunna masha Allah tabarakallah

  • @ammarmuawiya272
    @ammarmuawiya272 4 місяці тому +1

    Allah ya Saka da Alkhairi

  • @mabujafar9123
    @mabujafar9123 3 роки тому +5

    Masha allah malumanmu na sunnah

  • @elishaqsalisuabdullahi4109
    @elishaqsalisuabdullahi4109 4 роки тому +7

    Masha Allah Allah Yasaka da Alkhairi malaman sunnah

  • @abdullahibadayi4980
    @abdullahibadayi4980 4 роки тому +11

    Abduljabar karubuta littafin Amma ayima tambaya kace sai kayi nazari ikon Allah

    • @MBSALE1
      @MBSALE1 3 роки тому

      Gane mini hanya dai, abin dai sai kace wasan yara aka zo yi.

  • @musayusufbaha8857
    @musayusufbaha8857 3 роки тому +2

    Allah yakarawa malam Sunnah gudummawa dahazaka dakuma ilimimai anfani

  • @HANDGUNMAN9211
    @HANDGUNMAN9211 3 роки тому +2

    ALLAH yasakawa da malaman sunna da alkairi. kaikuma malam abduljabar karikice kaikadae karubuta littafi amman bamakasan abindayakecikiba toh allah yakiyaye yatsaremu daga shiga duhu

  • @khadijajibreelhajiya5147
    @khadijajibreelhajiya5147 4 роки тому +7

    Sautu rijalussunnah Allah ya dawwamardaku akan fadin gaskiya 🤲🤲🤲🇳🇬🇸🇦🤗😍

  • @nafiushuaibu4148
    @nafiushuaibu4148 4 роки тому +15

    Allah ya tabbatar damu akan Sunnah

  • @SalissuNakowa-qw8kr
    @SalissuNakowa-qw8kr 6 місяців тому

  • @yusifsheka3622
    @yusifsheka3622 4 роки тому +3

    Masha Allah tabarakallah naga melamina Assadussunna Allah yaima albarka ameen yarab

  • @user-cc6fh9zd6d
    @user-cc6fh9zd6d 3 роки тому +2

    MashaAllah Allah ya tabbatar da mu kan sunnah

  • @faisalabbas8444
    @faisalabbas8444 3 роки тому +1

    Wallahi Wannan Mutumin Dan Iskar Tasha Ne Kawai

  • @aboubacaraboubacar2441
    @aboubacaraboubacar2441 3 роки тому +1

    alhamdulillahi Masha

  • @ummulkhairadam3855
    @ummulkhairadam3855 3 роки тому +4

    Gaskiya yan sunnah suna karantuwa inason su don Allah Allah kaban wani ustazdin ya aurenii

  • @danfodiotv
    @danfodiotv  4 роки тому +5

    Masha Allah

    • @bellousman1701
      @bellousman1701 4 роки тому

      Allah ya Daukaka Sunnah da Ahalisunnah Allah kasa mugane gaskiya gaskiyace kabamu ikon binta kuma ka ganardamu karyakaryace ka bamu ikon guje mata da nisantata Amin

    • @danfodiotv
      @danfodiotv  4 роки тому

      Ameen Ameeen

    • @ramatudanjuma7941
      @ramatudanjuma7941 4 роки тому

      Masha a

    • @yahayagoumbi8340
      @yahayagoumbi8340 Рік тому

      To wannan video kadai hujja ne akan abinda Abdul Jabbar keyi da sake,amma har yanzu za kaga wa'ansu dan rishin alkiblar su na neman jahildar malamai akan shi,wanda ga mutun guda ma,ya shakeshi shakat,har ma ya rikice,ku ce wai ya gano abinda wa'ansu maluma ba su gano ba,haba jama'a,kuma kai yanzu dan Allah idan baban ka ne,Anka ambata da wa'annan kalaman za kaji dadi?ko da ma akwai su,ya kiyautu a gayawa ma'aiki su?kuma kana cewa Korewa kake,to mi yassa mu bamu taba jinsu ba,sai a bakinka?ba wani malami da ya fadi irin naka a fadin duniyar Hausa,

  • @habibtouraghabibtoureg3275
    @habibtouraghabibtoureg3275 3 роки тому +2

    شكرا

  • @shamsuddeenhamisumusa5228
    @shamsuddeenhamisumusa5228 3 роки тому +1

    Allah ya taimaki malaman sunna

  • @ibrahimusman5487
    @ibrahimusman5487 3 роки тому +1

    Allah ya Albarci sunnah

  • @nazirunasiru2666
    @nazirunasiru2666 3 роки тому +1

    Gaskiya malam Abduljabbar sai ahankali

  • @muhammadkabirhilal3533
    @muhammadkabirhilal3533 4 роки тому +15

    Wallahi Abdul jabbar bazai taba yarda ya zauna da malam Alqasim ba. Dan yasan malam Alqasim yafi qarfin sa.

  • @user-dr9rp5gd9f
    @user-dr9rp5gd9f 11 місяців тому

    À gasqiya wanan tztaonawa tayi tuqin girmamawa ga malouman sou biyoun❤❤❤

  • @TASKARLARABCITV
    @TASKARLARABCITV 3 роки тому

    *QA'IDOJIN HARCEN LARABCI DA HAUSA*
    🔷ﺍﻟﻨﺤﻮ ﺍﻟﻮﺍﺿﺢ ﻓﻲ ﻗﻮﺍﻋﺪ ﺍﻟﻠﻐﺔ ﺍﻟﻌﺮﺑﻴﺔ ﻟﻠﻤﺮﺣﻠﺔ ﺍﻻﺑﺘﺪﺍﺋﻴﺔ باللغة الحوسا 🔷
    🔷NAHAWUL WADIH CIKIN HARCEN HAUSA 🔷
    *الدرس السابع
    *الموضوع (المفعول به )
    ➡️ ua-cam.com/video/zSlzoNNMi9M/v-deo.html
    *WANNAN CHANNEL NA KOYAR DA QA'IDOJIN LARABCI CIKIN HARCEN HAUSA GA DALIBAI DA KUMA DUK MAI SHA'AWAR KOYON LARABCI DAMA TA SAMU KAWAI KA ZIYARCI WANNAN CHANNEL DOMIN SAMUN DARRUSAN A KO YAUSHE*
    📺النحو الواضح DA HAUSA 📺
    KUYI SUBSCRIBE.

  • @mustaphatijjanimuhammad4672
    @mustaphatijjanimuhammad4672 4 роки тому +10

    Allah sarki karatu yayi, kai ka rubuta littafi da kanka , kayi kuri a kansa ka zagi wanda kake so amma abin mamaki ka kasa kare abinda ka rubuta da kanka. Wallahi kaji kunya kamata yayi kar ka sake zozodin rubuta littafi kabar wadanda zasu iya kare abinda suka rubuta suyi rubutu.

  • @abumanidutsin-ma9454
    @abumanidutsin-ma9454 3 роки тому +1

    Kai lallai Shugaban kogo bai kaunar Allah

  • @buhariadamu6734
    @buhariadamu6734 3 роки тому +8

    Abduljabbar dole kace kanada mura wallahi, irin wannan abun kunya.

  • @mahadi86
    @mahadi86 3 роки тому +2

    ALLAH ya ganar damu gaskiya.

  • @nanabalki6256
    @nanabalki6256 3 роки тому +8

    Hattara dai abdul Jabbar ka ishemu da labarai😬 bafa a teburin mai shayi kakeba agaban Malam kake Allah ya Kara ilimi mai amfani malam sunna

  • @suleimanyusuf8050
    @suleimanyusuf8050 3 роки тому +1

    Wannan abin kunya da me ya yi kama? Ka rubuta littafi amma a yi maka tambayoyi a cikin littafin da ka rubuta, ka ce sai ka yi nazari. Wannann shi ne abin dariya, yaro ya tsinci hakori. Allah Ya tsare mu.Amin

  • @saadadam4658
    @saadadam4658 4 роки тому +10

    Hum shugaban kogo anji kunya wllh ina cika bakin dakakeyi yau gashi sheikh alksm ya kureka

  • @mudassirukure3278
    @mudassirukure3278 4 роки тому +3

    Allah yaqara daukaka malam man sunnah Akan gaskiya amma kana yin littafi kakasa hujjoji kwarara Nakare shi

  • @user-dr9rp5gd9f
    @user-dr9rp5gd9f 11 місяців тому

    Walahi wanan a bin ya birgeni

  • @zoulkifiloumiziyawa6601
    @zoulkifiloumiziyawa6601 4 роки тому +4

    Alhamdu lillah sheick alkassim

  • @muhammadharunaadam1195
    @muhammadharunaadam1195 3 роки тому

    Bani ba abduljabar allah ya temakemu,,,,,,,,, insha allah

  • @nagariintegratedfarm5387
    @nagariintegratedfarm5387 3 роки тому +4

    Salaam Alaikum
    Ina tambaya dan Allah wa ya rubuta littafin sannan kuma waya bada tittafin aje a duba, wannan idan har na hanga da kyau Abduljabbar ya rubuta littafin kuma ya bayar kaman yanda wancan yaje ya shirya to kamata yayi ka bada kariya akan littafin da ka bada littafin.
    Allah yasa mugane gaskiya kuma malaman mu su dena raba mana addini.

    • @jamiluabdullahi7313
      @jamiluabdullahi7313 3 роки тому +1

      Abduljabar ya rubuta

    • @nagariintegratedfarm5387
      @nagariintegratedfarm5387 3 роки тому

      @@jamiluabdullahi7313 to ya kuma yakeson abashi tym yaje yayi nazarin abunda ta rubuta bayan zai iya kare littafin sa da kansa

    • @hamzasahabomagaji4128
      @hamzasahabomagaji4128 3 роки тому

      @@nagariintegratedfarm5387 Ai jahili ne shi bai san komai ba sei ihu da rashin tarbiyya.

  • @aliyumuhammad5573
    @aliyumuhammad5573 3 роки тому

    Allah yakiyaye

  • @usmanmunir2554
    @usmanmunir2554 3 роки тому +35

    Malam Abduljabbar wllhy kasa mu kunya...Ashe akan jahilci kake ginamu ....How on earth will you write a book that you cannot defend? This is abuse of knowledge. You clearly said that Malan Alqaasim reviewed your book within 24 hours time but you the author can't defend what you write? May Almighty Allah Guide us to SUNNAH..... HENCEFORTH AHLUSSANNA KAWAI

  • @abdurahmanabubakar1911
    @abdurahmanabubakar1911 4 роки тому +7

    Alladai yashiryeka Abduljabar bakada gaskiya

  • @ahmedmusa5688
    @ahmedmusa5688 4 роки тому +2

    Anan akeba Abduljabbar wani ilimin

  • @al-ummadayatv8294
    @al-ummadayatv8294 4 роки тому

    Allah yabada kariya matasan sunnah

  • @alisani6903
    @alisani6903 3 роки тому

    Oke

  • @zeejikaandzeezainabjika9163
    @zeejikaandzeezainabjika9163 3 роки тому +2

    Ya Allah ya Allah ya Allah kayi mana maganin abdul jabbar ya rabbil alamin dan haram

  • @saniisyaka4644
    @saniisyaka4644 4 роки тому +7

    Allah yasakawa malam alqassim hotoro da alheri mal.Abduljabbar yakamata kakoma kanemi karatu kadaina cika baki akan ilimi.

    • @harunaalichikide2968
      @harunaalichikide2968 4 роки тому

      Gaskiya

    • @alialhajimai1953
      @alialhajimai1953 3 роки тому

      Abbduljabbar yaya zakafidie manana kuma kajia saikainazari akanta wannan yanuna chiwa bakadagaskiya, domin lokojinda sheikh ja afar sarkin Kano yagaiyeceshi yafadi hujojensa kukashe bakushirryaba saikuinye nazari, sabodahaka kanemi elme

  • @MedicalTV.99
    @MedicalTV.99 3 роки тому +13

    Amma Malam Abduljabbar ka rubuta littafi da hannunka ka kasa kare shi, abin harda shan ruwa da hannun hagu !

  • @zangadahamusa2569
    @zangadahamusa2569 3 роки тому +1

    السلام عليكم ورحمة الله تعالى وبركاته حياكم الله وبياكم

  • @gidadoadamu4151
    @gidadoadamu4151 3 роки тому

    Allah ya rabamu da juhudi

  • @abubakarmusa2597
    @abubakarmusa2597 3 роки тому

    Allah sarki ai wannan karatu NE Kake koyamasa kuma naga kamar baifahimta abduljabbar kaji kunya saboda cika bakin dakakeyi duk wanda yake son gaskiya dagayau zaibar tafiyar abduljabbar.

  • @IbrahimI.B
    @IbrahimI.B 4 місяці тому

    9:44

  • @mohammedsirajudeen6283
    @mohammedsirajudeen6283 4 роки тому +3

    Zarattan Sunnah

  • @gazaliabubakar3494
    @gazaliabubakar3494 3 роки тому +4

    Lallai Akwai Qura Next Week Domin an Akayi Zaman Nan Da.zaayi Kowa zai Gane.Cewa.Abduljabbar. Fanko.Ne. tumfa a Lokacin Da Abduljabbar Yana Da ma.Fa bayanzu da yazama.Abinda.Ya zama ba
    Shekara Takwas da Wannan Zama

  • @khadijamuhammadumar5907
    @khadijamuhammadumar5907 3 роки тому +4

    Hakama da hagun yakesha kaii allah shi kyauta

  • @aboubacaraboubacar2441
    @aboubacaraboubacar2441 3 роки тому +1

    gaskiya tayi halinta allah ya gara ganardamu gaskiya

  • @hassanmusa8779
    @hassanmusa8779 3 роки тому

    Kai allah yakyauta wannan ai abin kunyar tayi yawa ace littafinka amma sai ka bude za kayi magana ga bawan allah ya haddace mas aloli dari da sha bakwai amma kana tanbayan shafi

  • @auwalwada6540
    @auwalwada6540 3 роки тому +1

    Kai haba Dan Allah

  • @sanialiyuidris6290
    @sanialiyuidris6290 2 роки тому

    Wannan muqabala najita abaya amma ba dukaba a iya abinda naji nake tunanin abduljabbar yagaza amma yau danaji duka saenaga shine yafizuwa da maslaha wadda zaa taimaki Al umma gurin warware gaskiya, Duk wanda yasan bahasi baya bukatar ace yanzu yanzu gurin samun natija, kuma tabbas mlm musa Yusuf Ya fahimci abinda abduljabbar yake nufi kuma Ya gamsu, Allah yanunamana gaskiya kuma bamu ikon bi

  • @ibrahimsalahudeen2829
    @ibrahimsalahudeen2829 Рік тому

    wallahi wannan Mutumin Jahili ne babba

  • @aminouabdoumasko2881
    @aminouabdoumasko2881 4 роки тому +4

    Gaskiya maln Alqassim naji dadi bayanan la na ilimi dan kuwa ban taba tsiyawa sauraran ka amma gaskiya yau kayi abinda ya kamata. To su Abdul jabbar sai a koma makaranta ayi karatu kamin nan asamo hujjoji in kuma a'a to sai a dau gaskiya a bar son zuciya

  • @abdullahibadayi4980
    @abdullahibadayi4980 4 роки тому +5

    Allah shigafarta malam Abduljabar Yaya kake Shan ruwa da hannun hagu ko Mal ya gigice ne?

    • @lamidoibrahim3322
      @lamidoibrahim3322 4 роки тому

      Kafadi abin da yake zuciyata. Duk rashin Sunnah ne.

    • @muktarmj519
      @muktarmj519 3 роки тому

      Slm yaallah munarokonka kanunamana gaskiya kabamu ikon binta kanunamakarya kumakabamu ikonnisantarta ya Allah kakarafahimtardamu addinika muktarjamilu mj

    • @duniyamakaranta714
      @duniyamakaranta714 3 роки тому +1

      Hhhhhhh, wayyo ciki na. Allah ya sawwaqe .

  • @abbamagaji5088
    @abbamagaji5088 3 роки тому

    Allah yakara lapia

  • @jamiluyahaya9582
    @jamiluyahaya9582 3 роки тому +4

    Danfodiyo TV Dan Allah ina complete video Na wannan muqabalar ? Mesa batakai qarshe ba?

  • @alisani6903
    @alisani6903 3 роки тому

    YOU

  • @aliyuadam9849
    @aliyuadam9849 3 роки тому +3

    Abin kunya sai dai yatara jahilai yanata hayaniya ana ko waye.
    Allah shi kyauta.

  • @kabirusani4427
    @kabirusani4427 3 роки тому

    abduljabbar babu ishashen ilmi

  • @user-ux2dj8lr8c
    @user-ux2dj8lr8c 4 роки тому +5

    Wlh ga masu hankali kuma masu ilmi, to abdu jabberi an gama dashi.

  • @abdulkarimmuazu6809
    @abdulkarimmuazu6809 4 роки тому +5

    Babu jarabawar da za a baka tambayoyi kaje kai nazari kamin ka dawo ka amsa su. Ballanta akan littafin da kai ka rubuta da kan ka.

  • @anasalkali4142
    @anasalkali4142 3 роки тому +3

    Abduljabbar yana waskewa shiyasa yake kamekame Allah ya kyauta...

  • @ibrahimsanusi3286
    @ibrahimsanusi3286 4 роки тому

    Allah ya saka da Alkhairi

  • @labbanivideosonlinetv541
    @labbanivideosonlinetv541 3 роки тому +3

    Salón da akebi wajan tarbiyantar yara da izinin-Allah suzam mutanan kirki cikin al'ummar Annabi(SAW)
    ua-cam.com/video/K_dCJRLsgys/v-deo.html

  • @ismailbuhari2502
    @ismailbuhari2502 3 роки тому +3

    Mallam qasim cikin kwanciyar hankali ya gama da dankogo.

  • @bilyaminuadamu7366
    @bilyaminuadamu7366 3 роки тому

    Allah ya kyauta abdduljabar gaskiya kaji kunya mayadari kawai.

  • @abdulrahimumardarma1189
    @abdulrahimumardarma1189 3 роки тому +1

    Ana karantar dashi yana gardamar shirme..
    Tunda kai soso ka bari a kara ka mana.

  • @hashimmusa3853
    @hashimmusa3853 4 роки тому +4

    Wannan ai ba mastala kuke warwarewaba kuna wayar masa da kaine

    • @sultanatv517
      @sultanatv517 3 роки тому +1

      Ai matsalar muqabala da jahili kenan, xasu gayamishi abune Wanda baima taba kinda bah

    • @thequidnunc4255
      @thequidnunc4255 3 роки тому

      😂😂😂😂😆😆😆😆

  • @muhammadsaniabubakar5421
    @muhammadsaniabubakar5421 3 роки тому +1

    Ashe dai abduljabbar shasha shane gaskiya yaci amanar malamai domin jahiline arigar malamai

  • @mamanmoussaibrahim441
    @mamanmoussaibrahim441 4 роки тому +2

    Abdul-Jabbar gaskia na'aza kanada karatu amma anan naga gazawarka dama daka rubuta littafi baka riki hujja ka bâ a hannu saboda masu raddi

  • @adamuabubakar5248
    @adamuabubakar5248 4 роки тому

    Allah sa mu dace sako daga Aminu Muhammad Dutse

  • @zakariyyaibrahimumar9244
    @zakariyyaibrahimumar9244 3 роки тому +4

    Cab din jam lallai Kam hehehehe ran maxa ya bace abdujabar Yana Shan ruwa da hannun hago , kai ml alqasim baka da Dama Allah ya karawa rayuwa albarka

  • @aliyuadam9849
    @aliyuadam9849 3 роки тому +1

    DANFODIO PLS INA SAURAN TATTAUNAWAR PLS ?

    • @ibrahimleba7975
      @ibrahimleba7975 3 роки тому

      Aljabaru bakada illimine hadisi kakekokarin rubuta hadisai

  • @sabiumande1502
    @sabiumande1502 11 місяців тому

    To kai Abduljabbar dama bakayi bincike ba kafin ka yanke hukunci acikin littafin naka?

  • @sharualhaji3077
    @sharualhaji3077 3 роки тому

    Abdul Jabbar Anji kunya hhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhh

  • @buhariadamu6734
    @buhariadamu6734 3 роки тому +1

    Subhanallah, ka rubuta littafi da hannunka, kuma kazo kana kame kame a kansa, ka kasa kareshi? AbdulJabbar kaji tsoron Allah.

  • @hassanmusa8779
    @hassanmusa8779 3 роки тому

    Yace wacce ina take hakafa yace subha nallah kai wannan littafin bai tabbata shi ya wallafaba kawai yaje yadauko ne awajen wasu masu irin aqidarsa kawai

  • @muhammadsaniabubakar5421
    @muhammadsaniabubakar5421 3 роки тому

    Gaskiya bantaba ganin munazara irin wannanba karuba littafi Amma kare littafin da karubuta yagagareka kakaresh gaski wannan abun kunyane aduniyar ilimib

  • @nazifimukhtarisa2367
    @nazifimukhtarisa2367 3 роки тому

    SUNNA SAK

  • @aminumuhdala5125
    @aminumuhdala5125 3 роки тому +2

    Lallai ilimi fitilane

  • @nazifimukhtarisa2367
    @nazifimukhtarisa2367 3 роки тому

    Ni a yanda nasan muqabala shi ne a lokacin ake baje komai,Amma Naga mlm tunda Kai ka rubuta littafi ai basai an baka lokaci kayi bincike a Kai ba,sbd a matsayinka na marubucin littan Ina ganin ba sai an baka lokaci ba,sbd kafin ka rubuta shi kayi bincike Mai yiwuwa yadda ya kamata

  • @khadijamuhammadumar5907
    @khadijamuhammadumar5907 3 роки тому +1

    Abun kunya da yawa yake sai iya kurbar purewater awajenshi hmmmm allah anji kunyi malam akoma makaranta dan allah

  • @halillouuammaddouu7462
    @halillouuammaddouu7462 4 роки тому +1

    Gaskiyar magana abdol jabbar, baida amsa ko kwaya daya

  • @saniyau111
    @saniyau111 3 роки тому +2

    You're offline
    Results will be available once you're online again. You’ll get notified when they're ready.
    Went you're online see

  • @alam4050
    @alam4050 4 роки тому +1

    Na zata zaku tarki Malam akan abubuwa da take ikirarin anyima Annabi karya da sunan hadisi Amma abun mamaki shine ba Muhammadu Rasulullahi bane agaban ku kuna maganar Amru Dan Yahaya.

    • @user-ux2dj8lr8c
      @user-ux2dj8lr8c 3 роки тому

      Allah ya kwatoku daga hannun xindiki, jahili.

    • @sakinadeeni4713
      @sakinadeeni4713 3 роки тому

      Aa ai matsala 100 yace, Aduljabbar be bar Mallam Alqasim ya gama karantawa ba ai.

    • @alam4050
      @alam4050 3 роки тому

      @@sakinadeeni4713 zanso su dinga bin hadisan nan daya bayan daya sunayima mutane jawabi na immi suna tabbatar da larya da jahilcin Abduljabar idan da gaske suke misali z Muslim an ruwaito daga Abu Huraira cewa Annabi yace Allah ya halici kansane daga gumin doki waiyazu billah.

    • @abdulazizabubakar7830
      @abdulazizabubakar7830 3 роки тому

      Aiii wasu malamn y karyata ko kuma nce y raunana

  • @nuhuali9547
    @nuhuali9547 4 роки тому +11

    Hahahaha 😂 😂😂 😂 Kai Amma Abdul jabbar anji 🙈kunya wlh Allah yatabbatar damu akan sunnar annabi s a w

  • @hsbshshs3790
    @hsbshshs3790 3 роки тому +3

    Yo wannan ai ilimi kk bashi, kace kazo koyar dashine kawai bawai muqabala kuke ba 😂😂😂

    • @mustapaaahhmadmustapaaahhm4854
      @mustapaaahhmadmustapaaahhm4854 3 роки тому

      Hhhhhh Dan uwa kaban dariya

    • @hsbshshs3790
      @hsbshshs3790 3 роки тому

      @@mustapaaahhmadmustapaaahhm4854 wlh kuwan Dan uwa kai baka gani bane kmr irin dalibi da malamina nan nasa 😂😂😂

  • @alimoustapha3725
    @alimoustapha3725 3 роки тому

    Wannan kota kota bâ harka ilimi bane tareda Abdul jabbar

  • @a.i.atsafe3085
    @a.i.atsafe3085 3 роки тому +1

    gaskiya ya kwashi fa'idodi dayawa Dan naga yanata rubutu

  • @ibrahimsulaiman7583
    @ibrahimsulaiman7583 Рік тому

    Gaskiyane malm bada kaake iya gane addiba wannan shine qaidar muqabala a ilimance acire son zuciya

  • @yahayamusamuhammad7593
    @yahayamusamuhammad7593 4 роки тому

    ZAMAN da alqasim hotoro yarusa izala da cewa albani yayiwa Annabi s a w qalbi Kuma yakasa futo da nuqdar da,za tauna qwaya daya tal duk da nuna cewa yanadasu Kuma har hanzu TSIT SHEKARA bakwai

  • @_a_ahmad1
    @_a_ahmad1 3 роки тому

    Kai abduljabbar kaje kakarakaratu sabuda bakasan kumaiba haka ake mukabala wanana yananuna bakasan komaiba

  • @ahmedusman9338
    @ahmedusman9338 3 роки тому +1

    Maqaryachi. Ka rubuta littafi, ka kaasa warware mas'alolin.

  • @shuaibuahmed9521
    @shuaibuahmed9521 3 роки тому +2

    Haba sarki
    Haba kowaye
    Nifa masoyin kane
    Amman kasani ciwan kai 🤔
    To yanzu idan anzo anbaka dalili Sha zakace sai kaje ka duba