To malam nidai saidai ince Allah yasa kaga Annabi Muhammadu Muna godiya ayyuka Kam har wasu nikemawa Kuma Allah nabiyan bukata bama kai naba mukam ba"a magana munsha kwana
Assalamu alaïkum malam. Allah ya Gara kama dawkaka da zari daga makiya. Malam abundant za a rubuta ba a sa ci ba a channel. A taïmaka. Ga duwasuna 1000.Allah ya baka ladan.
Mlm Allah yasaka Aljanna firdausi Nace dan Allah zaa iya yiwa mutum ina gudun karna zo samun dutsan ya hana ayikin kuma baa samun wayar ka ko what's up
@@abbas_sadaukiAssalamou aleykum sayadi Allah ya sa ka maku da alheri Mara adaddi na yi maku message ta WhatsApp dangane da wanen aykin dafa'i na duwatshu dubu dan Allah sayadi ataymaka a sa mini hanu
Assalamu alaikum, Mallam yana karya sihirul madfun? Don ance shi sihirul madfun baya karewa har sai an ganoshi inda aka ajiye shi an warware shi sannan sihirin zai lalace. Nagode jazakallahu khairan
Idan mutum ya ga kamar anyi asirin lalata rayuwa WA iyalan gida ne gaba daya kowa na faama alhali da ba haka bane In mutum data yayi wannan adduar na duwatsu zai wadatar?
فاتحة ختم الله على قلوبهم وعلى سمعهم وعلى أبصرهم غشوة ولهم عذاب عظيم 3 فغلبوا هنالك وانقلبوا صغرين 3 حسبنا الله ونعم الوكيل 3 وأفوض أمري إلى الله إن الله بصير بالعباد 3 وقدمنا إلى ما عملوا من عمل فجعلنه هباءا منثورا 3 وقل جاء الحق وزهق الباطل إن الباطل زهوقا 3 وإن يكاد الذين كفروا ليزلقونك بأبصرهم لما سمعوا الذكر ويقولون إنه لمجنون وما هو إلا ذكر للعالمين 3 سورة التين إلى سورة الناس 1
Malam kana taimakawa Allah yabiya yajiqan mahaifa
Allah ya saka da alkhairy
Malam nidai che allah yabaka gidan aldjanna firdaous
Allah yasaka da al'khairi muna godiya Sosai
Masha Allah
To malam nidai saidai ince Allah yasa kaga Annabi Muhammadu Muna godiya ayyuka Kam har wasu nikemawa Kuma Allah nabiyan bukata bama kai naba mukam ba"a magana munsha kwana
Masha Allah Muna matuqar godiya sayyadi Allah ya biyaka da mafificin alkhairi
Jazaakallah
Jazakallahu khairan ya Shaikh
Alhamdulillah Mallam enaa matukar Godiya na yi wa Jamaa da yawa da wandada Azakirin su ma baya aiki..
Muna godiya da samun wannan alkhairi daga gareka Allah ya saka da aljanna. Wai nace su duwatsun bayan angama ya za'ayi dasu. Allah yasa nasamu amsata
Malam ya sayyadi Allah ya Saka da allkhairinsa kuma malam don Allah a taimaka mana da lambar waya Mai yi Don kashuful Ummati
Allah ya biyaka wannan sai almajirar ❤❤❤
Allah ya kara lfy 🙏
DON ALLAH ML TAIMAKE NI DA KAIFIYAN SALLAN ISTIKHARA
Allah yasa mu dace alfarma manzo Allah S A W 🤲
Wlkm slm warahmatoulahi wabaraka tuhu muna godiya malan alh yakara fahimta me yawa muna barar adou'a
Allah ya sakama da mafificin alkhairinsa sydi Allah ya biyama dukanin bukatunka dan isar manzon allah (s a w)
Jazakallahu bi Khair 🙏 Allah ya tasre mu daga dukan masu bin mu da sharri
Assalamu alaïkum malam. Allah ya Gara kama dawkaka da zari daga makiya. Malam abundant za a rubuta ba a sa ci ba a channel. A taïmaka. Ga duwasuna 1000.Allah ya baka ladan.
Allah yasaka da al'khairi
Slm Allah ya saka maka da gidan aljanna
Allah yasa mudace
Allah yasaka DA alkhairi Dan Allah atemaka arubutamana ayoyin mungode Allah yakara kusanci
Allah ya saka da mafificin Alkhairi mlm muna godiya
Masha Allah Allah ya saka Da Gidam Aljannah yayyadi kuma ina bukatan sanin wanne time Ake kira ina bukatan mu gaisa na mika Godiya
Allah ya saka da alheri
Alhamdulillah mallam Allah yasaka da Alheri ❤
Aslm
Malam munagodiya.
Amma a taimakamana da rubutun ayoyin mugani.
Allah ya sa ka da alheri amin.
Macha Allah Allah. Ya saka da alhairi
Allah yasa kada alheri bijahi sayyidul ujudi Sallallahu alaihi wasal lam
ماشاء الله بارك الله فيك وجزاك الله بكل خير
❤❤❤alhamidullilahi jazakallahu khaira
Jazza kallahou khaïran. Malam ana iyayi amfani da rubutun da iyalin sa ? Allah ya baka ladan ya samaka albarka.
ماشاءالله جزاك الله خيرا
Allah ya yasaka da alkairi
masha Allah
Mungudi kwarai
جزاكم الله خيراياالشيخ
allah ya karekou malam
.sayyidi yankuri duwasun yadayi da su
Allah Ya Nunka Sutura Imamu
Allah kare malam
Malam allah ya biyaka inakaruwa
Za'a iya tofawa a ruwan
Alhamdulillah sayadi Allah yasa agama fly
Uhibbukum fillah shehu
Mlm Allah yasaka Aljanna firdausi
Nace dan Allah zaa iya yiwa mutum ina gudun karna zo samun dutsan ya hana ayikin kuma baa samun wayar ka ko what's up
Karfe 10 na dare zuwa 11 ake samuna
Amma ban da wannan satin ina da tarin maulidai
AKRAMAK'ALLAH
IDAN ANGAMA AIKIN YA ZA'AYI DA DUWAYSUN?????
KENAN
الله أكبر ربنا يرحمه ويغفر لك
Shehu dan Allah iya ayar bi rabbi nasi za a tsaya kodai dik surar za a rubuta????
Assalamou Alaikoum,
Alh yaskawa maulay da SHUGABA [S'A'W],
Xuwa قل أعوذ برب الناس ??? Kuma za arubuta har ita surar ne ko???
Eh
Allah gafarta mallam muna godiya,har iska wadda aka kasa gane ciwon da tasawa mutum a jiki kuma an dade za a iyayi mata haka?
Eh sosai kuwa
@@abbas_sadaukiAssalamou aleykum sayadi Allah ya sa ka maku da alheri Mara adaddi na yi maku message ta WhatsApp dangane da wanen aykin dafa'i na duwatshu dubu dan Allah sayadi ataymaka a sa mini hanu
MAULANA babu sha knn, iya shafawa ne knn
Sannan,daga Wattini zw Qul'auzu birabbinnas, kafa daidai ne knn.
Aslm Dan Allah malam iya wankane Banda Sha ? In Kuma anasha shishan kwana nawa?
Malam ana iyayin tofin ayoyin kosaidai rubutu
Bayan anyi anfani da rubutun duwatsun fah Yaya za ayi dasu malam
Assalamu alaikum, Mallam yana karya sihirul madfun? Don ance shi sihirul madfun baya karewa har sai an ganoshi inda aka ajiye shi an warware shi sannan sihirin zai lalace. Nagode jazakallahu khairan
Idan mutum ya ga kamar anyi asirin lalata rayuwa WA iyalan gida ne gaba daya kowa na faama alhali da ba haka bane
In mutum data yayi wannan adduar na duwatsu zai wadatar?
mungode mungode Ataimakamana dana budewar basira.darashin mantuwa
فاتحة
ختم الله على قلوبهم وعلى سمعهم وعلى أبصرهم غشوة ولهم عذاب عظيم 3
فغلبوا هنالك وانقلبوا صغرين 3
حسبنا الله ونعم الوكيل 3
وأفوض أمري إلى الله إن الله بصير بالعباد 3
وقدمنا إلى ما عملوا من عمل فجعلنه هباءا منثورا 3
وقل جاء الحق وزهق الباطل إن الباطل زهوقا 3
وإن يكاد الذين كفروا ليزلقونك بأبصرهم لما سمعوا الذكر ويقولون إنه لمجنون وما هو إلا ذكر للعالمين 3
سورة التين إلى سورة الناس 1
Allaha yasaka da alkhairi
😂 Allah Rene barkama, Allah yabiyaka.
MashaAllah
Munagodiya
جزاكم الله خير الجزاء
Asslm alaika malam baka fadaba FATIHA ITAMA QAFA DAYA ZAA RUBUTA??? NGD
Mallam ba rubuta muna
San nan malam suduwatsun binnewa za ayi in angama kokuwa yaya za ayi???
i afwan adan karamana bayani
Masha Allah. Allah saka da Alheri. Daga wattini zuwa bi rabbin nasi. Inason karin bayani malam. Bazaa rubuta har karshen nasi ba kenan?
Malam Dutsunan wasu iri ne? Kuma manya akeso ko kananu
Har karshen Nasi
In dai na wuta babba da karami duk zasu yi
Fatihan kafa nawa za ayi uku ko daya kuma mutum zai iya mai maitawa wani lokaci
Mallam za,a iya tofawa faruwa
Mallam Ko wane irin dutse
Dutsen wuta ba na siminti ba
Masha Allah
Jazaakallah
masha allah
Masha Allah