Daga Karshe Bayan Hukuncin Kotu Gwamnan Kano Yayi Barazanar Tona Asirin Masu Daukan Nauyin Yan Daba.

Поділитися
Вставка
  • Опубліковано 1 жов 2024
  • Subscribe AL-Ishara TV

КОМЕНТАРІ • 5

  • @babajihamidu2967
    @babajihamidu2967 3 місяці тому +1

    To shin wai da shi Abba yusuf ke cewa zai kai kara kotu
    Shi yana bin umurnin kotun ne?

  • @AdamAAudiusoumn
    @AdamAAudiusoumn 3 місяці тому

    Dawu da Aminu, Ado, kankaragar, mulki, Hakan bakaramin kuskurebane,
    Kamatayayi Azauna Anutsu

  • @sakinadeeni4713
    @sakinadeeni4713 3 місяці тому

    Dole daba ta qaru tunda duk wajen sanaa kana rugujesu dan turawa wani haushi, kuma talakawa ake cuta gsky dan wansa kake shi be san kana yi ba, ba abinda ba abinda ya shafeshi na talauci. Kuje tsoron Allah ya hana kowana zalinci

  • @MuhammadSani-q2y
    @MuhammadSani-q2y 3 місяці тому

    Ai gwamnatin nan batada kunya su burin su kullum abasu nasara a kotu inbasu samuba too an zalun ce su SBD su mahaukata ne

  • @AbubakarSanimuazu
    @AbubakarSanimuazu 3 місяці тому

    Allah shi kawo muna zaman lafiya