Ibn. Taimiyya ne ANNABIN 'Yan Izala. (Asirin Izala ya tonu)

Поділитися
Вставка
  • Опубліковано 21 сер 2024
  • #Sheikh_Abulfathi_Sani_Attijjany ya yi gamsash_shen Bayani wa duniya kan yanda Salafiyya suke fifita Ibn Taimiyya sama da ANNABI MUHAMMADU S.A.W. wanda hakan shi ke gwada cewa Ibn Taimiyyan ne ANNABIN SU.

КОМЕНТАРІ • 177

  • @inyassibrahim2867
    @inyassibrahim2867 4 роки тому +7

    Golden boy of the year Abulfathi attijjani

    • @umaraliyualashary6564
      @umaraliyualashary6564 4 роки тому

      الفتى الذهبي لهذا القرن الداعية أبو الفتح محمد الثاني التجاني أخلاقا الأشعري اعتقادا المالكي فقها.

  • @moussabassirou7102
    @moussabassirou7102 4 роки тому +5

    Macha allah abbul fatahi

  • @shumafsaainterpress7145
    @shumafsaainterpress7145 4 роки тому +1

    Gaskiya kai abul fathi kai makaryacine

  • @BelloAhmadu-sj2dp
    @BelloAhmadu-sj2dp Місяць тому

    Masha Allah

  • @uzairumuhammadinuwa9941
    @uzairumuhammadinuwa9941 4 роки тому +1

    Da son da yan tijjaniyya suke wa annabi gaskiya ne da ba a sami masu zagin manzon Allah ba da ba a sami masu zagin Allah a cikinsu ba. Yanzu ma abulfathi yana son ya kautar da tunanin al'ummar annabi ne daga abinda yake faruwa a Kano ne. An yankewa wani daga cikinsu hukuncin kisa saboda an kama shi da laifin zagin manzon Allah. Ya kamata yan izala su rabu da shege shima dan faira ne wallahi.

  • @babayesulaiman4895
    @babayesulaiman4895 3 роки тому

    Jazakallahu kairan

  • @mahammadzakiru4696
    @mahammadzakiru4696 3 роки тому

    Shehu abulfahi Allah yasaka

  • @yanusamasahallahamadumasah1032
    @yanusamasahallahamadumasah1032 3 роки тому

    Masah Allah

  • @BelloAhmadu-sj2dp
    @BelloAhmadu-sj2dp Місяць тому

    Yes

  • @moussajm8499
    @moussajm8499 4 роки тому +1

    Allah y saka daalhayri sayudna abulfutuhuti sani gaskiya tahuchi siyassa allah ya kara kusanchi d annabi s a w

  • @zakariyauahlulah4827
    @zakariyauahlulah4827 4 роки тому +7

    Allah ya kawumu lokacinda yan izala zasu gani gaskiya akan mazan allah ya shiryisu

  • @abdullaziz3636
    @abdullaziz3636 4 роки тому +1

    Masha allha malam allha ya bada Lada

  • @razakasmaila9053
    @razakasmaila9053 4 роки тому +4

    Sayadi may Rasululah see and support your work. This is abdle Razak from Ghana

  • @abubakardanshehi4343
    @abubakardanshehi4343 3 роки тому

    Gaskiya tahlikin da Sheikh yayi Naji dadinsa sosai ahadu ayi gyara bawai adinga tozarta juna ba

  • @adamumustafah8279
    @adamumustafah8279 4 роки тому +3

    Karahmallahu alaika ya shihulkarim

  • @saidualiyu537
    @saidualiyu537 9 місяців тому

    Allah yakarawa Rayuwa Albarka Sarki zaki

  • @armaisuhu719
    @armaisuhu719 4 роки тому +2

    Masha Allah malam muna godiya Allah ya kareka daga sherin mahasada Allah ya kara lafiya

  • @abdullahimuhammed7902
    @abdullahimuhammed7902 3 роки тому

    Barakalla huhaira

  • @user-bp2gr4yg6n
    @user-bp2gr4yg6n 4 роки тому +2

    جزاك الله خيرا

  • @awwalgambo8862
    @awwalgambo8862 4 роки тому +3

    Wai kana tunanin mutuwa kuwa wlh kadaina yiwa bayin Allah sharri

  • @yusufaahmedsani7159
    @yusufaahmedsani7159 4 роки тому +3

    Allah ya kara kusanchi da Annabi SWS Allah ya saka da alkairi mungode sosai

  • @sabiuabubakar5873
    @sabiuabubakar5873 4 роки тому +6

    Allah yasaka da alkhairi sheikh abulfathi Allah yakara kiyaye Allah yakara ilimi mai albarka albarkacin anabi S.a.w

  • @maman.ahamad8923
    @maman.ahamad8923 4 роки тому +1

    masha allah allah karabasira

  • @tahiroubeidou6793
    @tahiroubeidou6793 4 роки тому +2

    Allah saka da hairan

  • @muhammadarabitijjani5599
    @muhammadarabitijjani5599 4 роки тому +1

    Ya sheikh Allah ya saka da alkhairi, wan nan ai mauludine.

  • @ibrahimmadugu889
    @ibrahimmadugu889 4 роки тому +1

    Sheikhh Abul fathi zakin sunnah na gaskiya allah ya ja kwanan ka🙏

  • @aboubakarhassan8283
    @aboubakarhassan8283 4 роки тому +8

    Allah ya biyaku ya sayyadi aboul fatahi assani

  • @zakariyaassuman9337
    @zakariyaassuman9337 4 роки тому +1

    Macha Allah

  • @nafiusani2295
    @nafiusani2295 4 роки тому

    Masha.allha

  • @jabeermuhd7191
    @jabeermuhd7191 4 роки тому +3

    Allah yasakada mafificin Alhairi ya sayyidina 😍

  • @user-bp2gr4yg6n
    @user-bp2gr4yg6n 4 роки тому +1

    ماشاء الله

  • @aishamuhammadinuwa6777
    @aishamuhammadinuwa6777 4 роки тому +2

    Allah yakaramaka lfy da nisan kwana ya sayyadi allah yakaremana kai

  • @saniyakubu9680
    @saniyakubu9680 4 роки тому +1

    Allah ya kiyayeka

  • @muhammadsagirabubakar5651
    @muhammadsagirabubakar5651 4 роки тому

    Allah yasaka da alkhairi Baba abulfahti muna godiya

  • @ibrahimbabangida8901
    @ibrahimbabangida8901 3 роки тому

    Masha Allah zaki

  • @adamidrisa6927
    @adamidrisa6927 3 роки тому

    wai kutamba yumana wayene yakoyawa wanan abinnasu salafawa ibunutai miyanan wayakoyami hikaratu muen darika annabimu allah yanaakomuhi malayika da allah agayamin

  • @abdulrazaqmohammed3032
    @abdulrazaqmohammed3032 4 роки тому

    ماشاء الله تبارك الله جزاك الله خيرا

  • @sirbewhy3439
    @sirbewhy3439 4 роки тому +5

    Allah Ya saka da Alkhairi, Allah Ya qara tsare ku da rayuwarku Albarkacin Sayyiduna Rasulullahi Sallallahu Alaihi Wasallam

    • @farukishak7010
      @farukishak7010 4 роки тому

      Allah ya sakawa abu aisha da alkairi. Domin ya kwancewa wannan dan fairar zani a kasuwa

  • @ashirusamaila5781
    @ashirusamaila5781 4 роки тому

    Karyar banza karyar wofi wawaye babu abinda zakuyi kurita hankalin mutane babu inda mai hankali zaice wai Ibn Taimiyya shine Annabin "yan Izala

  • @boubacaraliabdourahamane6790
    @boubacaraliabdourahamane6790 4 роки тому

    اللهم ارنا الحق حقا وارزقنا اتباعه و ارنا الباطل باطلاً وارزقنا اجتنابه

  • @sanusiajiya9732
    @sanusiajiya9732 4 роки тому +1

    Allah kara lafiya masoyin Annabi

  • @moussajm8499
    @moussajm8499 4 роки тому

    Faàtadu bimisli maàtadai ilaykum baykamat alknawi shi zagi abulfathi ba iyak shibadankaoyebane

  • @abdallahbakar2682
    @abdallahbakar2682 4 роки тому

    Amenn ya Allah

  • @muhammadadam9565
    @muhammadadam9565 4 роки тому +2

    ALLAH yasakama shehu abulfatahe
    Dakay damu shehunmu

  • @abubakardanshehi4343
    @abubakardanshehi4343 3 роки тому

    Najinjinawa sayyadi munir

  • @abdoulaziz9876
    @abdoulaziz9876 4 роки тому +6

    Kaji.gaskiya.mln.allah.yasaka.da.alkairi

  • @tawfickrauf6815
    @tawfickrauf6815 4 роки тому +1

    Allah ya Kara LAFIYA

  • @labaranahmed3999
    @labaranahmed3999 4 роки тому

    great submission there

  • @farukishak7010
    @farukishak7010 4 роки тому +2

    Abu aisha yace abul fatahi karya yakeyi. Duk me san ganin hakan ya tafi facebook shafin sarki zaki mkk zai ga haukan abul fatahi

  • @yusufabdullahi4786
    @yusufabdullahi4786 3 роки тому

    'Yan Izala basa kambama Shehi. Yan Darika aka sani da kambama shehunansu da keta mutuncin ma'aiki. Sahabbai kam dama baku daukesu a bakin komeba. Don haka ka rife mana baki tun muna shaida juna.

  • @mahammadubakir9946
    @mahammadubakir9946 4 роки тому

    Muna godiya shehunmu abulfatahi allah ya kare ka

  • @nainyasstv8464
    @nainyasstv8464 4 роки тому +1

    Allah yakara Maka Lfy da kwarin gwiwa katunkari kowane munafiki da kafiri

  • @adamoumahamadouabdoulaziz6488
    @adamoumahamadouabdoulaziz6488 4 роки тому +8

    Allah yasaka da alheri

  • @abubakaradamu7452
    @abubakaradamu7452 4 роки тому

    Allah ya saka da alkairi

  • @al-ajab
    @al-ajab 4 роки тому

    wannan ba taimakon addini kuke yi ba. hasalima, barna kuke yi wa addini wajen taimakawa rabuwar kan musulmai.

  • @gaskiyacetv7734
    @gaskiyacetv7734 4 роки тому

    ALLAH SAKA ma da alkhairi

  • @alhassanalhajiabdullahi6589
    @alhassanalhajiabdullahi6589 4 роки тому

    Sarki zaki Allah ya saka da alkhari dakuma malaminmu abulfathi

  • @abdulahimusa7158
    @abdulahimusa7158 4 роки тому +1

    Gaskiyya sarki zaki kayima allkanawi magana yadaina yiwa shehinmu rasihn kumyya idan baidainaba zamu mayarmai yazaicema shehu abul fatahi Dan iska baida tarbiyya to ja'farne Dan iska Mara tarbiyya kuma dayya munka rama cikin abubuwan da yakeyimai alkanawi kaje kayi karatu barashin kunya da jahilci zakazo kanayyiba

    • @armaisuhu719
      @armaisuhu719 4 роки тому

      Sabida bakuson gaskiya ko jahilin banza kai wawane

    • @abdulahimusa7158
      @abdulahimusa7158 4 роки тому +1

      @@armaisuhu719 miye gasakiyya atafiyar izala bayan rena annabi.saw. da dawkarshi baba kin komiba da afka iyayyen shi wuta Allah ya tarwatsa tafiyar wahabiyanci

    • @fatimaabubakar7169
      @fatimaabubakar7169 4 роки тому

      Allah sarki sheikh jafar Allah yaji kanka

    • @fatimaabubakar7169
      @fatimaabubakar7169 4 роки тому

      Amin ya rabb

  • @mamarameenatu3763
    @mamarameenatu3763 4 роки тому

    👏godiya allah biya

  • @abbamashaallah2945
    @abbamashaallah2945 4 роки тому +1

    Salm sarki zaki sanuka da kokari Allah yasaka da alqairi da irrn wana gudumuwa da kake badawa muna inama shakha abulfatahi baraka da zuwa Allah ya kiyaye mlm ya kuma taimaki mlm Allah qara basira

  • @ashirusamaila5781
    @ashirusamaila5781 4 роки тому

    Achikin "yan Darikar Nigeria anyenkewa dayansu hukunchin kisa, saura Abulfatahi don shima saitakaiga shima anyankemashi saboda yaron dalibin shine yakoyi wannan halaiyyarne ta haryarsu

    • @shehushaba
      @shehushaba 4 роки тому

      lallai kai jahili ne

    • @ashirusamaila5781
      @ashirusamaila5781 4 роки тому

      @@shehushaba kai kuma wawa ko kadaiyi hankali chikin mutane irinku anyenke ma dayanku hukunchin kisa saura irinku dakaida irin su Abulfatahi

    • @ashirusamaila5781
      @ashirusamaila5781 4 роки тому

      @@shehushaba Kai kuma wawa Dan Darika masu bautar shehu

  • @mamanelawaly5682
    @mamanelawaly5682 4 роки тому

    Wawa

  • @bilkisubalamuhammad339
    @bilkisubalamuhammad339 4 роки тому +1

    Ka cigaba da yaqi da Sunnah da ahalin ta! Kai kuma kafin ka mutu sai kaga tozalci da wulaqanci! Duk da cewa a halin yanzu hotunan sharholiyan ka sun fara bayyana. Da sannu kowa zai fahimci aniyar, sannan aniyarka ta bika

    • @ibrahimmadugu889
      @ibrahimmadugu889 4 роки тому

      Hhhh jahili dan gidan jahilai su waye ahli sunnah?

    • @itacegreger2782
      @itacegreger2782 4 роки тому +1

      Ka taba ganin dan Izala da ya mutu shina kalmar shahada?sai Kuwa da miyagun maganganu kamar yadda muka ga wasu manyan shugabannin Izala rai na fita suna haushi kamar kare ,wasu sun rube kafin rai shi fita.kasan dalili?Sabo da zagin waliyai irin su Shehu Tijjani da Shehu Ibrahim Nyass ,da Shehu usmanu fodiyo ya baiyana a littafensa maisuna"ihya'usunna " cewa zagin waliyai yana jawo mummunan karshe yana mai dogara da hadithi Qudusi da Bukhari ya ruwaito daga Abu huraira cewa duk mai adawa da waliyin Allah,to Allah yayi masa izni shi fito suyi yaqi.

  • @shumafsaainterpress7145
    @shumafsaainterpress7145 4 роки тому

    Abul fathi kai ma haukachine

  • @yakubuabdulrahmanhaladu1569
    @yakubuabdulrahmanhaladu1569 4 роки тому +1

    Subhanallahi Allah ya tsine masa alfarmar fiyayyen halita ya Allah amen

  • @awwalgambo8862
    @awwalgambo8862 4 роки тому +1

    Makaryacin banza Ashe gutsure farko da karshen maganar kake makaryaci kawai wlh kaji tsoron Allah

  • @MAIZAMANITV
    @MAIZAMANITV 3 роки тому

    Hihim kudai ji tsoron allah ,addinin allah ya wuce wasa,
    A haka kuke hawan kujerar malamai, kuyima addini barna ,allah sauwaka

  • @robilarobilasaadu1433
    @robilarobilasaadu1433 4 роки тому +2

    Gskya sarki zaki masoyine

  • @alfatoure8599
    @alfatoure8599 4 роки тому

    Kutubi abul Fathi

  • @hamadouamadou1830
    @hamadouamadou1830 4 роки тому

    Makaryata banza yantijjaniyya

  • @umaraliyualashary6564
    @umaraliyualashary6564 4 роки тому

    أقول كما قال الشيخ إبراهيم إنياس : و من جائنا بالصلح فالصلح دأبنا ومن جائنا بالضد جئناه بالضد

  • @auwalsanitakalafia2972
    @auwalsanitakalafia2972 4 роки тому

    Allah kara kusan ci shehu

  • @mamanelawaly5682
    @mamanelawaly5682 4 роки тому

    Wawa kaye

  • @akmalghtfhjk7661
    @akmalghtfhjk7661 4 роки тому +1

    ماشاء لله شيخ.

  • @jabeermuhd7191
    @jabeermuhd7191 4 роки тому +1

    Kunbani izala wlh kullun asirinku tonuwa yakekarayi kutubama Allah kudawoma gaskiya

  • @abdallahbakar2682
    @abdallahbakar2682 4 роки тому +1

    Ranka yadade malan abdulfahi gayamusu gaskiya ko sunki kosunso fadi yazama doli

  • @ibrahimalaji2841
    @ibrahimalaji2841 4 роки тому +2

    Kajitsoran Allah kasanmutouwazakayi kanawa yan sunnah kage kuma izala sunfikuhujja ganasiha inkana raddi tailimi ake Allah yasaka dan uwanka malan junaidu raddi tailimi yake

    • @bnamallan6082
      @bnamallan6082 4 роки тому +2

      @@aalukastv7982 miye banbanci aqida da tauhidi?ga alamu Kai dan saurare ne kawai,duk abinda kaji ance sai ka dauka runce da ido...ba ka anfani da taka qwaqwalwar...duk abun da shehi yace shine gaskiya...in yace hakane hakan ne idan yace ba haka ba ba haka ba....ka san ko guri nawa ahalussunnah ('yan izala) suka sabawa fatawar ibn taimiyyah?...

    • @itacegreger2782
      @itacegreger2782 4 роки тому

      @@bnamallan6082 ,Sai ka karanto inda wahhabiyawan Izala suka sabawa Ibn taimiyya. Ai shi dodonku Dan Abdul wahhab bisa manhaj(salo) na Ibn taimiyya ya gina aqidarsa ta kafirta musulmi da halatta Zubarda jininsu kuma akan haka kuke kamar yadda kuke fada a waazojinku na kasa da kuma yadda yan Izalan boko haram ke yanka musulmi su kwashe mata zuwa jeji suna ta barbara da sunan kuyangu na karya,exactly kamar yadda wahhabiyawa karkashin jagoranci Aal saud suka kai hari makka da madina inda suka yanka musulmi "Ahlu sunnati wal jamaa" fiye da 500,000 cewa mushrikai ne suna ziyartan qabarin annabi da ssahabai.
      Da kake cewa Alfred ya kasa banbanta aqida da tauhidi ,to miye aqida miye tauhidi?Ai tauhidi shi ake kira "aqa'ed", wato aqidodi Wanda bahasi ne akan aqida. Kuko wahhabiyawa bahasin Ibn taimiyya da Dan Abdul wahhabu sune aqidarku,kuma Ibn taimiyya da Dan Abdul wahhab sunce :" man khalafana fa huwa kafirun wa yuqtalu(duk Wanda ya sabawa fahimtanmu to kafiri ne kuma a kasheshi)".To kaga ba Wanda zai sabawa fatwoyin su Ibn taimiyya da Dan Abdul wahhab, idan yayi haka ya kafirta. Dan haka idan kun sabawa fatwar Ibn taimiyya, to kun fita daga wahhabiyanci kenan kuma Ibn taimiyya da Dan Abdul wahhab sunce a kasheku.ka dubi "majmu'ul fatawa " na Ibn taimiyya ka San matsayinka.

    • @bnamallan6082
      @bnamallan6082 4 роки тому +1

      @@itacegreger2782 ka san miye fatawar ibn taimiyyah game da rubutun sha da kuma laya?

    • @bnamallan6082
      @bnamallan6082 4 роки тому +1

      @@itacegreger2782 muhammammad ibn Abdlwahab fa ba shine aqidar ba..ba tmutun guda ba ne ahlussunnah,qa'idoji ne da aka gindaya daga Qur'ani da sunnah a bisa fahimtar magabata na farko....kana iya cire litattafan ibn Abdlwahhab gaba daya cikin sunnah amma sunnar tana nan...amma kai kana iya cire litattafan shehu ibrahi kuma ka ci gaba da dariqar?...litattfan sunnah na aqidah da tauhidi wlhi wasu tun kafin a haifi ibn taimiyyah...ku daina komi daga bakin shehu nai...ka sami litattafan ibn Abdlwhb ka karanta, ka daina sauraron kace na ce..duk maganar da za ayi ba za kaji anyi quoting abinda ya ce cikin littafai ba sai dai ayi irin yadda kayi yanzu ayi mai qage

    • @itacegreger2782
      @itacegreger2782 4 роки тому

      @@bnamallan6082 ,Yan Izala kuna rainawa mutane hankali.kace wai ka'dodin wahhabiyanci an gina su ne bisa Qurani da sunna,ba fatwoyin su Ibn taimiyya da Dan wahhab ba ,ai mu ma an gina dariqar tijjaniyya ne bisa Qurani da sunna.Abinda ake magana shine aqidarku an gina ta ne bisa fahimtar da su Ibn taimiyya da Dan wahhab suka yiwa Qurani da sunna.Sabani tsakaninmu da Ku wahhabiya shine akan "manhaj(hanya )" ta fitarda da hukunce-hukunce daga Qurani da sunna. Mu muna aiki da hukunce-hukunce da malaman mazhabobi suka fitar wajan "ahkamu zahira(abubuwa na zahiri)" kamar sallah da azumi da zakka da hajji da sauran muamaloli ,sannan wajan tauhidi muna aiki da bayani na tauhidi yadda Ashaera da maturidiyya suka fahimta.sannan wajan Ihsani ,wato "ahkamul batiniyya" muna aiki da irin azkaru da manyan Waliyai suka fitar da zasu gyara zuciya ta sami karin kusanci ga Allah,kuma dukkan azkaru din an fitar dasu ne daga Qurani da hadithai kuma hadithai sun baiyana irin dimbin falala wajan a kebe ataru ana wadannan azkaru ,kuma har Ibn taimiyya ya yarda ana yin wadannan azkaru da zasu kara kusanci ga Allah.
      Ku ko tanaka gefe kunyi taku sabon fiqhu da tauhidi ,Wanda ya sabawa na magabata.Dan haka karya kuce wai bisa fassarar magabata kuke,sai ko in kuna nufin su Ibn taimiyya da Dan wahhab sune magabata, wadanda basu Cikin "Quranil mufaddala(mafifitan zamunna)"; sun zo shekara 700 bayan 'Qurunul mufaddala".
      Da kake cewa duk abinda Shehu Ibrahim Nyass ya rubuta a littafansa sune dariqar tijjaniyya kuma da su muke aiki ,ka Sani shi Shehu Ibrahim Nyass sharhi yake yi akan abinda dariqar tijjaniyya ta kunsa yana baiyana inda aka dogara daga Qurani da hadithai wajan gina dariqar;ba cewa yake duk abinda ya rubuta wani rukuni na musulunci ba,ko ya kaucewa Qurani da sunna, kamar dai yadda sheikhuna Ahmadu Tijjani ya fada cewa idan aka danganta wata magana gareshi to a aunata bisa maaunin sharia(Qurani da sunna) ,idan sun saba to a zubar,ba maganarsa bace .wannan aiki na faiyace wace magana ce da aka dangantawa Shehu Ahmadu Tijjani tayi muwafaqa da Qurani da sunna wadanne suka saba ,su ne Shehu Ibrahim Nyass yayi dukkan rubutunsa akai kuma ya aikata aikace ,Wanda dama sufanci aiki ne ba rubutu kawai ba.
      Shine muke ta fada cewa Ku nuna mana a littafan tijjaniyya inda suka ci karo da Qurani da sunna;amma kun kasa sai cewa wani Shehi ya fadi kaza wancan ya fadi wannan,amma babu wannan magana a littafan tijjaniyya. Dan haka idan har wani Shehi ya fadi wata magana da ta sabawa Qurani da sunna, bamu aiki da ita,ta zama shaci fadi.

  • @aminouamani3631
    @aminouamani3631 4 роки тому

    In zakafadi magana Kai adalci kadiba Sama da adalci tastayu addini da adalci yastayu duk Wanda Bai staida adalciba Kuma baida gaskiya acikin zancanchi za aga ya ruche Kuma addinichima zai ruche Dan haka zamuga gaskiya boro boro zatafito .

  • @sheikhurastaer1
    @sheikhurastaer1 4 роки тому

    فدع عنك نقط الغين فالعين ظاهر فنقطك عين العين أبدآ لك الغينا.

  • @Syaqubjega
    @Syaqubjega 4 роки тому

    Malam kabari hausawa suyi hausa kaji😏

    • @aliyuyahaya70
      @aliyuyahaya70 4 роки тому

      Hausan banza hausan hopi jaki kawae saika fada Mana inda Allah ya Ambaci hausa A Qur'ani

  • @saidualiyu537
    @saidualiyu537 9 місяців тому

    Ina sonka sarki zaki sosai

  • @mohmedawaal8265
    @mohmedawaal8265 4 роки тому

    Wannan hauk dami take kama allh yasherya

  • @usmansaboisah9569
    @usmansaboisah9569 4 роки тому

    Malam wannan video naka yayi tsawo dayawa. Da kayishi kashi biyu

  • @mustaphamuhammad833
    @mustaphamuhammad833 4 роки тому

    Tijjaniya Tushen Jahilci. Allah ya sauwake

  • @awwalgambo8862
    @awwalgambo8862 4 роки тому +1

    Kai dai ba karamin makiri bane wlh don kagoge da iya makirci

  • @nassirouibrahim9821
    @nassirouibrahim9821 4 роки тому +1

    Zabeirou moumouni kaikuma Ibn taimiyya yafi annabi ko?

  • @ibrahimarfyarfy3425
    @ibrahimarfyarfy3425 4 роки тому +3

    Kai wanan wanda yake cewa surutune abulfathi yakeyi yazo yakare mana ko kuma kazo kayi fassara

  • @auwaluabubakar9218
    @auwaluabubakar9218 4 роки тому +1

    Zancen banza ku da kuka fifita inyass akan annabi s.a.w kuma dama ba ayimuku tambaya dan bakwaso

  • @zabeiroumoumouni2430
    @zabeiroumoumouni2430 4 роки тому +2

    Tout ce que il parle de ça shehu tijjaniya ce lui même qui dit ça

  • @mamanelawaly5682
    @mamanelawaly5682 4 роки тому

    Wallahi ja hiliné wawa koma gara

  • @zabeiroumoumouni2430
    @zabeiroumoumouni2430 4 роки тому +2

    Dukkan abinda yake fada shehunnenku Sun fadi Hiya haka

    • @itacegreger2782
      @itacegreger2782 4 роки тому

      Kako fahimci abinda ake magana akai ?cewa ake yana nan rubuce a littafan wahhabiyawa cewa wahhabiyawa sun fifita Ibn taimiyya akan annabi kuma sun kafirta mai Alburda da ya baiyana daukakar annabi da muujizojinsu,amma sun tabbatar ibn taimiyya nada dukkan wannan daukaka da muujizoji da suka kafirta mai Alburda yace annabi nada su.Sai ka karanto mana inda aka rubuta a littafan tijjaniyya inda aka rubuta cewa Shehu Tijjani yana da wata daukaka ko muujiza koma daidai da ta annabi ballantana fiye .Idan har babu wannan rubuce a littafan tijjaniyya da muka yarda da ingancinsu,idan wani ya kira kansa Shehi ya fadi wata magana da ta ci karo da abinda ke rubuce cikin ingantattun littafan tijjaniyya,maganar wannan mai kiran kansa Shehi ta zama shaci-fadi kenan.
      Kaga kanawi yace dukkan abinda wadannan malaman wahhabiyya suka rubuta game da daukaka da muujizojin ibn taimiyya fiye da na annabi duk karya ne,alhali su wadanda sukayi rubutun akan Ibn taimiyya su suka rayu da Ibn taimiyya kuma da wadannan littafan wahhabiyyawa ke dogaro akan aqidarsu ta wahhabiyanci.suko abubuwanda kake cewa wasu shehunai na fada basu rubuce cikin littafan tijjaniyya da muka yarda da ingancinsu kamar jawahirul maani da Rimahu na Umar futi da littafan maulana sheikh Ibrahim Nyass(RA);Dan haka maganar wadannan shehunan da kace suna fadar fiye da abinda aka fadi akan Ibn taimiyya sun zama shaci-fadi kenan da bamu aiki dasu.

    • @mamansadeeqsuleiman6678
      @mamansadeeqsuleiman6678 4 роки тому

      To ai Kai dakake wannan ihun bekamata kayi ihu ba koda wani dalibi yayi littafi azamanin da to Ai yanzu su yan izala basu tabayin wa azi sun cewa mabiyansu subi ibnil taimiyya fiyeda Annabi ba kukuwa kullum fifita shehunai kuke saboda karfin bidi arku

  • @zabeiroumoumouni2430
    @zabeiroumoumouni2430 4 роки тому

    Abdul fhatahi c'est un monteur

  • @awwalgambo8862
    @awwalgambo8862 4 роки тому +1

    Wlh tallahi kai cikakken makaryaci ne yau baban Aisha yakara fito mana da hakikaninka

  • @hamzaayouba9941
    @hamzaayouba9941 4 роки тому +1

    جزكلله حيرن

  • @ibrahimalaji2841
    @ibrahimalaji2841 4 роки тому

    Kayikadan kakashe sunnah tawasu acikingidanka saika aifi sunnah insha allah

  • @BelloAhmadu-sj2dp
    @BelloAhmadu-sj2dp Місяць тому

    No

  • @abdoulaziz9876
    @abdoulaziz9876 4 роки тому +2

    Gasgiyane

  • @ibrahimalaji2841
    @ibrahimalaji2841 4 роки тому

    Kuruciyakebakawahala wawa malunman kama sunyisungi kai stagera

  • @mamanelawaly5682
    @mamanelawaly5682 4 роки тому

    Kai Abin Dayasa Jahiline wawa mounafikina wawa Allah ya chiryeka in Bakachi yowa yatona Maka Assiri wawa

  • @zabeiroumoumouni2430
    @zabeiroumoumouni2430 4 роки тому

    Dan bautar inyess karya Kakai kuda kafifita shehu fiye de Allah