Zanga Zanga | Wallahi Halinda Malamai Suke ciki A Wannan Kasa Akwai Tausayi😭😭😭😭😭😭

Поділитися
Вставка
  • Опубліковано 27 жов 2024

КОМЕНТАРІ • 5

  • @MohammadMangaAliyu
    @MohammadMangaAliyu 3 місяці тому

    Akaramallah, Allah Ya saka da alkhairi. Ni a fahimtata da malaaman nan sun yi bayanin irin halin da suke ciki da abin ya yi sauki. Amma abinda mutane suke magana shine, lokacin da suke so a zabi gwamnatin ai sun hau mumbari sun tallata gwamantin, kuma da yawa mutane sun yi zabe saboda sakonsu, amma lokacin da al'umma suka shiga matsala, ba su fito sun kan mumbari sun yi irin wannan magana da kake yi ba. In fadin abin laifi ne, yaya aka yi kai yanzu ka zo ka hau mumbari kana maganar da su suka yi yunda wuri da abin ya fi tasiri. Allah Ya kare mu, ya shirye mu gaba daya.

  • @MaryamKd-s4l
    @MaryamKd-s4l 3 місяці тому

    Da za ayi zabi ba abuye akayi tallata ba malam kana mgn Saudi aisu su namusu adallci su fa

  • @mukhtarabdullahi4224
    @mukhtarabdullahi4224 3 місяці тому

    wannan gaskiyane wasu daga malamai al jihunsu sukewa babu inda Allah yace talaka ana cutardamu dashi kuma kuce zanga zanga haramce
    علمواالسوء

  • @ibrahimyusufyawale2180
    @ibrahimyusufyawale2180 3 місяці тому

    Pls go sit down. Malam ba abun ka sa ni ku daina yaudar mutane