Soyayya Dadi Sadiya Haruna Da Angonta Bayan Sun Tare A Gidan Aurensu

Поділитися
Вставка
  • Опубліковано 9 вер 2024

КОМЕНТАРІ • 17

  • @UmmiIbrahim-i7e
    @UmmiIbrahim-i7e 2 місяці тому +2

    Hmm duk abinda mutum yayi a gidan auransa saiya watsa a yana Allah yasa mudace Allah yabasu zaman lfy

  • @hauwashuaibu4137
    @hauwashuaibu4137 2 місяці тому +3

    Wannan mijin naki ai shima dayyuz ne,tunda baya kishin iyalin shi duk namijin kwarai bazai bar matarshi ta fito duniya a haka ba.Allah ya shiryeku yasa ku gane ya zaunar da ku lafiya.

  • @SamiralamiMuhammad
    @SamiralamiMuhammad 2 місяці тому +1

    Allah kasamufi qarfin zuciyarmu ameen ya rabbi

  • @oumarououmoulhair
    @oumarououmoulhair 2 місяці тому +1

    Dan wahala kaima zaka chiga uku nan da kadan hum... Ka gaya musu

  • @user-ow1zs6rd5k
    @user-ow1zs6rd5k 2 місяці тому +3

    Aure sunna ne why sadiya on social .Kiji soro Allah

  • @AminaJibrin-nt6dm
    @AminaJibrin-nt6dm 2 місяці тому +6

    Kun gani ba , she will not leave social media alone until they start jinxing her marriage

  • @saadatuaboubacar6351
    @saadatuaboubacar6351 2 місяці тому +1

    ❤❤❤🎉🎉🎉

  • @salamatumuttakaimam874
    @salamatumuttakaimam874 2 місяці тому

    Wannan ma Dan uwan dayan ne

  • @maryamabdullahi8926
    @maryamabdullahi8926 2 місяці тому +1

    Allah ya sa tsohuwar gidin ce.,amin

  • @ZainabIsmail-u5e
    @ZainabIsmail-u5e 2 місяці тому +1

    This is not camatable and chanchantable aure ibadane kiji soran Allah!

  • @MohammedAishatu-bh7ce
    @MohammedAishatu-bh7ce 2 місяці тому

    U see problem

  • @umarlibabati6968
    @umarlibabati6968 2 місяці тому +1

    Waida auren ki kikayi post dinna haba kiji tsoron ALLAH kidaina saki tsarancin ki

  • @user-vm6oz6iv3j
    @user-vm6oz6iv3j 2 місяці тому

    Gaskiya ky hkr amma dai beda ce kina nuna rayuwar auren ki

  • @user-nm6os6wt5g
    @user-nm6os6wt5g 2 місяці тому

    Shima saura kice yaronkine ko Kuma kice zarma lulunsa baya aiki