Yanzu haka gawutacciyar yar damfarar da aka dade ana nema ruwa jallo a Kano,ta fado komar yan sanda.

Поділитися
Вставка
  • Опубліковано 21 вер 2021
  • Yar damfarar data shahara gurin cutar yan kasuwar jihar kano,yau Allah ya toni asirinta ta fado hannun yan sandan jihar kano.
  • Розваги

КОМЕНТАРІ • 48

  • @khadijabukar4620
    @khadijabukar4620 2 роки тому +3

    AXA mana yaxu Nigeria kuwa Yana NEMA abinda Allah ya bashi yarufawa kansa asiri Amma son xuciya yy yawa

  • @babayozubairu6597
    @babayozubairu6597 2 роки тому +1

    Weef 20

  • @rahama___kaduna9894
    @rahama___kaduna9894 2 роки тому +2

    Subhanallah allah ya kyauta 😭😭😭yaqara tsare imanimmu allah yaqara rufamana asiri

  • @ibrahimusman6032
    @ibrahimusman6032 2 роки тому +2

    Allah saka muku da alkhairi ,Jami,in tsaro, dan Allah a yimata hukunci mai tsanani saboda gaba

  • @ousmanetairou6470
    @ousmanetairou6470 Рік тому +1

    عثمان

  • @sffds4184
    @sffds4184 2 роки тому +2

    Allah shi kyauta Ke km Allah ya shir yaki da mai Hali lrin naki haba Dan Allah mutane suna Niman na Kan su Amma Ke kina Niman na Allah ya lsa gaki da kamala da kara tunki Dai Dai da abinda Allah ya baki Amma baki gd masa ba Sai ki Kai butulci ga Allah ki ka kama abinda ya haram ta tur da mai Hali lrin naki Allah ka shirya mana zuriya kasa mufi karfin zuciya ba zuciya yafi kar fimmu ba ameennnnnnnn🤲

  • @assa8401
    @assa8401 2 роки тому +1

    Allah yaqaramuku nasara akandukwani azzalimi

  • @sakinasalisu8973
    @sakinasalisu8973 2 роки тому +1

    wayoo allah rayuwa kenan

  • @yusufumar7545
    @yusufumar7545 2 роки тому +1

    Infinis not 10

  • @faizamuhammadumarumar5655
    @faizamuhammadumarumar5655 2 роки тому +2

    Allah yasamufi karfin zuciyarmu

  • @fiddausiauwal2752
    @fiddausiauwal2752 2 роки тому +4

    Allah ya shiryamu shirin musulunci

  • @hananzacks4858
    @hananzacks4858 2 роки тому +1

    Amin

  • @almahdialmahdi5545
    @almahdialmahdi5545 2 роки тому +3

    سيادة الضابط الموقر ارحموها إذا دفعت حقوق المسلمين يكفيها هذه الفضيحة لعلها تتوب ويتحسن أخلاقها لأن هذا كله من فتن منظمات حقوق المرأة التي تنادي بحرية المرأة قد أوقعوا كثير من النساء في مثل هذه المشاكل /جمهورية النيجر

  • @maajaenengineering
    @maajaenengineering 2 роки тому +1

    Allah kashi tsanin nagari da mugu

  • @mubarakabubakarbature3506
    @mubarakabubakarbature3506 2 роки тому +2

    Allah yakweta

  • @aishaadamaliyu1304
    @aishaadamaliyu1304 2 роки тому +2

    Allah ya kyauta

  • @mmm.5847
    @mmm.5847 2 роки тому +1

    Allah ya shiryeki

  • @rabiatukatsinaal7626
    @rabiatukatsinaal7626 2 роки тому +2

    Amma mekama takunu nataba.kuma kunada lefi

  • @babangidabarau1764
    @babangidabarau1764 2 роки тому +1

    Yakamata ta auri GANDUJE
    Naga mayyar kudi ce

  • @fiddausiauwal2752
    @fiddausiauwal2752 2 роки тому +2

    Hakan daidai ne dan ya zama izina ne ga sauran al'uma.

  • @salisuisa689
    @salisuisa689 2 роки тому +1

    Su mutanen ina hankalin su za ace anturamaka kuɗi ba za ka duba ba

  • @rabiatukatsinaal7626
    @rabiatukatsinaal7626 2 роки тому +3

    ALLAH kasamu finkarfi zuciyar mu ya rabbil alamin ALLAH ya shirya

    • @hamidousalifou3150
      @hamidousalifou3150 2 роки тому +2

      to idan anayinhaka shi zaisawar wasu yan danfara subaryi saboda ananuna fuskar mutun allah shisa muhi karfin zuciyarmu allah ya rufamuna asiri

  • @fauziyyasaid7083
    @fauziyyasaid7083 2 роки тому +2

    Ancuci sunanmu fatima

  • @danmalikitv4178
    @danmalikitv4178 2 роки тому +1

    Wlh irin haka ya faru da ni exactly abinda ta fada amma ba ita bace wata ce daban ta min

  • @user-fj9ob6qb5z
    @user-fj9ob6qb5z 2 роки тому +2

    🤲🤲🤲

  • @kabirabdullahi1264
    @kabirabdullahi1264 2 роки тому +1

    😭😭😭

  • @rabiatukatsinaal7626
    @rabiatukatsinaal7626 2 роки тому +2

    Gwamnatin tabiya saboda rashine

  • @bellomusa1891
    @bellomusa1891 2 роки тому +1

    Bayanin bawan Allah nan yafi gamsarwa. Ba ' fake alert' ake masu ba. Gaba daya ba a aika masu kome ba.

  • @user-rg8hz7rv6y
    @user-rg8hz7rv6y 2 роки тому +3

    لا حول ولا قوة الا بالله العلي العظيم واتوب اليه استغفرالله العظيم

  • @salissuraj2283
    @salissuraj2283 2 роки тому +1

    Talauci ai ba hauka bane kuci ubanta kawai

  • @mohammadhamanjoda1123
    @mohammadhamanjoda1123 2 роки тому +1

    Baka tambaye ta ko ita ta rabuta sirin fake alert ba. Tace ta karanta computer science.

  • @arewa247tv9
    @arewa247tv9 2 роки тому

    Kalli abun kunyar da wannan budurwar tayi.
    ua-cam.com/video/5LDX5_zDtrw/v-deo.html

  • @charitysolomon844
    @charitysolomon844 2 роки тому +1

    There are many of them doing that , shame on u, you don't have the fear of God in u

  • @abbaswandara
    @abbaswandara 2 роки тому +1

    Don Allah Kano police ku daina bayyana fuskar mutane masu laifi,

  • @abdulabdul1232
    @abdulabdul1232 2 роки тому +2

    gaskiya baika mataba a danga daukan video mata ba

    • @asmamaiga3684
      @asmamaiga3684 2 роки тому +1

      Nima haka na gani

    • @abdulabdul1232
      @abdulabdul1232 2 роки тому +1

      @@asmamaiga3684 wlh

    • @khadijabukar4620
      @khadijabukar4620 2 роки тому +1

      Don meyesa tsutsu da yaja ruwa sheruwa xai daka kuma duk abinda bb Allah sai kagani wlh

    • @abdulabdul1232
      @abdulabdul1232 2 роки тому +1

      @@khadijabukar4620 Akwai wannan amma gsky musamman Nigeria wani Abu in mutun yayi shi banganin lai fin shi saboda har manyan suma suna yin badaidai ba