Yanzu haka gawutacciyar yar damfarar da aka dade ana nema ruwa jallo a Kano,ta fado komar yan sanda.
Вставка
- Опубліковано 21 вер 2021
- Yar damfarar data shahara gurin cutar yan kasuwar jihar kano,yau Allah ya toni asirinta ta fado hannun yan sandan jihar kano.
- Розваги
AXA mana yaxu Nigeria kuwa Yana NEMA abinda Allah ya bashi yarufawa kansa asiri Amma son xuciya yy yawa
Weef 20
Subhanallah allah ya kyauta 😭😭😭yaqara tsare imanimmu allah yaqara rufamana asiri
Allah saka muku da alkhairi ,Jami,in tsaro, dan Allah a yimata hukunci mai tsanani saboda gaba
عثمان
Allah shi kyauta Ke km Allah ya shir yaki da mai Hali lrin naki haba Dan Allah mutane suna Niman na Kan su Amma Ke kina Niman na Allah ya lsa gaki da kamala da kara tunki Dai Dai da abinda Allah ya baki Amma baki gd masa ba Sai ki Kai butulci ga Allah ki ka kama abinda ya haram ta tur da mai Hali lrin naki Allah ka shirya mana zuriya kasa mufi karfin zuciya ba zuciya yafi kar fimmu ba ameennnnnnnn🤲
Allah yaqaramuku nasara akandukwani azzalimi
wayoo allah rayuwa kenan
Infinis not 10
Allah yasamufi karfin zuciyarmu
Allah ya shiryamu shirin musulunci
Amin
سيادة الضابط الموقر ارحموها إذا دفعت حقوق المسلمين يكفيها هذه الفضيحة لعلها تتوب ويتحسن أخلاقها لأن هذا كله من فتن منظمات حقوق المرأة التي تنادي بحرية المرأة قد أوقعوا كثير من النساء في مثل هذه المشاكل /جمهورية النيجر
Allah kashi tsanin nagari da mugu
Allah yakweta
Allah ya kyauta
Allah ya shiryeki
Amma mekama takunu nataba.kuma kunada lefi
Yakamata ta auri GANDUJE
Naga mayyar kudi ce
Hakan daidai ne dan ya zama izina ne ga sauran al'uma.
Su mutanen ina hankalin su za ace anturamaka kuɗi ba za ka duba ba
ALLAH kasamu finkarfi zuciyar mu ya rabbil alamin ALLAH ya shirya
to idan anayinhaka shi zaisawar wasu yan danfara subaryi saboda ananuna fuskar mutun allah shisa muhi karfin zuciyarmu allah ya rufamuna asiri
Ancuci sunanmu fatima
Wlh irin haka ya faru da ni exactly abinda ta fada amma ba ita bace wata ce daban ta min
🤲🤲🤲
😭😭😭
Gwamnatin tabiya saboda rashine
Bayanin bawan Allah nan yafi gamsarwa. Ba ' fake alert' ake masu ba. Gaba daya ba a aika masu kome ba.
لا حول ولا قوة الا بالله العلي العظيم واتوب اليه استغفرالله العظيم
Talauci ai ba hauka bane kuci ubanta kawai
Baka tambaye ta ko ita ta rabuta sirin fake alert ba. Tace ta karanta computer science.
Kalli abun kunyar da wannan budurwar tayi.
ua-cam.com/video/5LDX5_zDtrw/v-deo.html
There are many of them doing that , shame on u, you don't have the fear of God in u
Don Allah Kano police ku daina bayyana fuskar mutane masu laifi,
Akan me aihakan daidaine sukeyi
@@saliusbahijja1399 Lallai wannan hakane gaskiyane yakamata anaganin fuskukinsu shine magana
@@mubarakabubakarbature3506 Ehmana kodan saboda gaba
@@saliusbahijja1399
Wannan hakane gaskiyane maganarki
Soboda me ?
gaskiya baika mataba a danga daukan video mata ba
Nima haka na gani
@@asmamaiga3684 wlh
Don meyesa tsutsu da yaja ruwa sheruwa xai daka kuma duk abinda bb Allah sai kagani wlh
@@khadijabukar4620 Akwai wannan amma gsky musamman Nigeria wani Abu in mutun yayi shi banganin lai fin shi saboda har manyan suma suna yin badaidai ba