Innalillahi wa ina ilai raji un Allah yasakamu ita kuma in zata shiryu Allah shiryata inbazata shiryuba Allah yayimana maganin irinsu Allah katsaremana imaninmu ameen wacthing from saudia arabia
La haula wala quwata Illa Billah Dole muga masifu a duniya saboda azzalimai sun yawa a duniya. Allah ya saka muku yayi maganinta da duk wasu mugwaye a doren qasa
Ya Allah ya ubangiji yahanata farin cikin duniya dana lahira yarabbi ka la,anceta wayyo Allah duniya inazaki damu wlh zucyata kmr tafashe sbd bakin ciki
Gaskiya Mata muji tsoron Allah zamu mutu mu koma wajan Allah indan ka kyautawa yayan su hakan zaayi maka mudaina hakan arayuwa murike tamkar yayan su sai Allah ya tsine ma masu hakan
Hmm,gsky maza kuringa tsananta bincike gurin neman aure ,kudena auren kowace irin mace ,Dan Allah wan nan wace irin rayuwace kanaji kana gani mace taringa azabtar maka da ya'ya ? Ta rabaka da matarka da kuka Debi shekaru da ita Kuma uwar yayanka
Adu’a da zamu riga yi wa yayyamu tun suna ka nana domin wata mace idan taga namiji tana so ko bada idosa biyu ba sai aureta. Ya Allah ka kare mana mazajemu da yayyamu da ire ire wa yanna mata Allahumma Ameen ya Hayyu ya Kayyum 🤲🏽😭
SALAM ALEKUM. Vraiment c'est très inhumain. Aucune pitié. Que Dieu nous préserve. Mais Il faut aussi toujours écouter les deux parties. Demander à son mari sa version et à sa coépouse. C'est ça le bon jugement. La plus part vous montrer une seule partie qui donne sa version. Pourquoi vous faites ça. c'est le cas ici: ua-cam.com/video/9jU3gt1lv4E/v-deo.html
Hmmmm anaki tinanin kenan karta tausaya masa tinda har kikaji haka daga gareta ai tasan halin mijinta tasa komeye bayin kansa bane tagama tsubbaceshi ta juyarmar da kwakwalwa kede yi addu'ar Allah yaraki da irin wannan matan marasa imani wanna basa tinanin lahirarsu
Subhanallah wan nan wace irin azzalimar macece wannan ,Allah ubangiji yayi muku sakayya ita Kuma Allah yayi mata kwatan kwaci. Abin datayi musu
Innalillahi wa ina ilai raji un Allah yasakamu ita kuma in zata shiryu Allah shiryata inbazata shiryuba Allah yayimana maganin irinsu Allah katsaremana imaninmu ameen wacthing from saudia arabia
La haula wala quwata Illa Billah
Dole muga masifu a duniya saboda azzalimai sun yawa a duniya. Allah ya saka muku yayi maganinta da duk wasu mugwaye a doren qasa
Ya allah ka raba mu da irin wa ennan azzaluman mata Allah ya shiryeta
Ya Allah ya ubangiji yahanata farin cikin duniya dana lahira yarabbi ka la,anceta wayyo Allah duniya inazaki damu wlh zucyata kmr tafashe sbd bakin ciki
Wallahi oga wannan laifin mijin ne Allah Kara tuna musu asiri
Allah allah allah allah allah allah😭😭😭😭😭😭😭😭😭innalillah
Gaskiya Mata muji tsoron Allah zamu mutu mu koma wajan Allah indan ka kyautawa yayan su hakan zaayi maka mudaina hakan arayuwa murike tamkar yayan su sai Allah ya tsine ma masu hakan
حسبي الله ونعم الوكيل على كل ظالم الله ينتقم منها 😭😭😭
Allah yahanata ganin annabi 😢😢😢😢
Ayi haquri😊
Ni de fatana ai Qisasi kmr yadda Allah yace a hukunta ta, dai-dai yadda te musu,
Zalincinta yayi yawa. Allah ya isa
Innnalillahi wainnailaihi rajuun innnalillahi wainnailaihi rajuun innnalillahi wainnailaihi rajuun Ina baban su yaki aki ye musu wnn azaibar
Allah ya ramamuku😭😭😭😭😭
Innalillahi wa'inna ilaihirraji’un ya Salam Ubangiji Allah ya isar muku da isar sa😢😢😢😢😢😢
Allah ya saka masu wallahi muguwa kawai
Ya salam😭😭😭😭
Hasbunallahu waniimal wakiil
Hmm,gsky maza kuringa tsananta bincike gurin neman aure ,kudena auren kowace irin mace ,Dan Allah wan nan wace irin rayuwace kanaji kana gani mace taringa azabtar maka da ya'ya ? Ta rabaka da matarka da kuka Debi shekaru da ita Kuma uwar yayanka
Adu’a da zamu riga yi wa yayyamu tun suna ka nana domin wata mace idan taga namiji tana so ko bada idosa biyu ba sai aureta. Ya Allah ka kare mana mazajemu da yayyamu da ire ire wa yanna mata Allahumma Ameen ya Hayyu ya Kayyum 🤲🏽😭
Inalilahi waina ilahiraju un kai duniya allah yasaka muku allah kaduba wanan baiwartaka datake marainiya 🙏🙏🙏🙏🙏😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭
Allah yayi muku sakayya
ya Allah😢😢😢😢😢 I'm sorry my sister 😥😥😥😥🙏
Dan Allah kunemo wannan muguwar matar kuyi mata video mu ganta azzaluma
Eh wlh a nuna mana ita muguwa 😢😢😢
Kai allh ya isan muku
Allah ya sakamusu shegiya yar iska kawai
Ya Allah
Lahaula walakuwata
Innalillahi wa inna ilaihirra jiuuun lahaula walaqui wata illabillah Astagafurullah 💔😭😭
Ya Allah 😭😭😭😭
😭😭😭
Hmmmmmmm this life what kind of human can be so heartless like this for God sake.
Sorry sixtar
Aslm
Innalilah wainaileh rajuoun 🙆♀️ 😡 😱😱😱😱😱😱🤔🤔😭
😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭
😭😭😭😭😭😭😭
Innalillahi wainnailaihi rajiun
😢😢😢
Innalailahiwalnnailaihirajuun
To ko mahaukaciya ce🤔🤔🤔
😂😂😂😂
SALAM ALEKUM. Vraiment c'est très inhumain. Aucune pitié. Que Dieu nous préserve. Mais Il faut aussi toujours écouter les deux parties. Demander à son mari sa version et à sa coépouse. C'est ça le bon jugement. La plus part vous montrer une seule partie qui donne sa version. Pourquoi vous faites ça. c'est le cas ici: ua-cam.com/video/9jU3gt1lv4E/v-deo.html
😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭👍👍😭😭😭😭😭😭😭😭😭
Toke meye na tausayinsa kedai kinemi hakkin yayanki
Hmmmm anaki tinanin kenan karta tausaya masa tinda har kikaji haka daga gareta ai tasan halin mijinta tasa komeye bayin kansa bane tagama tsubbaceshi ta juyarmar da kwakwalwa kede yi addu'ar Allah yaraki da irin wannan matan marasa imani wanna basa tinanin lahirarsu
😢😢😢😢