Gaskiya mama baki keyau ta ba wallahi ke mahaifi ya ce beka matah ba dan taki bin umarnin kiba ke keee tatah a gaban al umma kuma saurayin da take so bashida aibu wallahi ko rantsuwa nai bazanyi kaffara ba a koyi iyayen da suke nema yayan su mata su kawo samari da zasu auree su amma ke mama kina kin yar ki ta auri wanda take so al hali kin kasa kam sar da ja ma a da fujja kokkara kin ce baya da tarbiya in ba dan Allah ya sah yarki tana da nisan kwana da yanzu zance ya canza mama kiyi la a kari da zamanin da muke dan Allah a duk shekara yan mata nawa suke haifuwa ba da aure a ke har kin samu wanda yake son yarki wai baki yadda ba kuma mai sa a anada tabbacin zai rike yarki amma ke ba keya sonshi Allah ya sanya albarka ga auren su ya Allah ka fidda su kunya kasu zan lafiya ya Allah ka basu zuri a dayi ba ya Allah ka ganar da mama gaskiya daga karshe ina muku fatan alkhari daga libya umar dan bugaje ko buzaye ko dan buzu
Wallahi wannan bakuci nasaraba indai har ta fadi ko cibi bazatabama yartaba wannan matar kudawo da ita kubata hakuri dakuma shawara don wallahi bata yafemataba kokadan taji tsoron Allah mai biredi kabani number ka zanyi magana dakai pls
Allah yakareki Daga dana sani Amma dakinji maganar Ummanki Da Tafimiki.
Gaskiya baba naji Dadai kalaman ka Allah ya saka da alkhari
Gaskiya mama baki keyau ta ba wallahi ke mahaifi ya ce beka matah ba dan taki bin umarnin kiba ke keee tatah a gaban al umma kuma saurayin da take so bashida aibu wallahi ko rantsuwa nai bazanyi kaffara ba a koyi iyayen da suke nema yayan su mata su kawo samari da zasu auree su amma ke mama kina kin yar ki ta auri wanda take so al hali kin kasa kam sar da ja ma a da fujja kokkara kin ce baya da tarbiya in ba dan Allah ya sah yarki tana da nisan kwana da yanzu zance ya canza mama kiyi la a kari da zamanin da muke dan Allah a duk shekara yan mata nawa suke haifuwa ba da aure a ke har kin samu wanda yake son yarki wai baki yadda ba kuma mai sa a anada tabbacin zai rike yarki amma ke ba keya sonshi Allah ya sanya albarka ga auren su ya Allah ka fidda su kunya kasu zan lafiya ya Allah ka basu zuri a dayi ba ya Allah ka ganar da mama gaskiya daga karshe ina muku fatan alkhari daga libya umar dan bugaje ko buzaye ko dan buzu
ماشاءالله جزاك اللهُ
Subbahalallah Allah yasa mugama da duniya lafiya cikin A.minci
Macha allah baban ango
Ya Allah
Aa kihakuri Dan allah
ya Allah 😢
Gaskiya wannan uwa kinyi bayani na fahimta Allah yasaka muku da alkairi
Samu daga allha ne uma cihakuri cisama aure su allbarka
طط
ط
Good mother
Allahu akbar,Dan Allah kuyi hakuri kubar su suyi Auran 🥺🥺🥺
Wannan uwar Bata garibaceba gaskiya Allah ya kyauta
Allah Sarki
a Bate.wadetakeso❤
ke haka akamiki
Gaskiya batada adalci
Inshallah zasu yi zaman lafiya
Wallahi wannan bakuci nasaraba indai har ta fadi ko cibi bazatabama yartaba wannan matar kudawo da ita kubata hakuri dakuma shawara don wallahi bata yafemataba kokadan taji tsoron Allah mai biredi kabani number ka zanyi magana dakai pls
Gaskiya né magana ka malan ga duk alamu bata yafe mata ba da sauran zomo a kaba
Kayi hakuri kar kimata baki