Wanga mutame kaji surun allah kasan da tewa abuboan da gagayi an bakatubah ba za Kagan mugun sakamaku. Kuma dan allah kaje kayi karatou!!! Allah ya charyeka
Macha allah kabir Gombe kaine daidai da mahaukattanan kuma allah yakara daukaka ka akan masu bin idi kurukuru su ba Akira su mahaukata ba sai su zasucewa mutane mahaukata mutanen ko zikiri zasuyi sai koma sak maukachi sabon kamu su zasu cewa mutane mahaukata wai allah ka kara daukaka sunna kakara daukaka yan izala munce sunna sak bidi a Sam
To ai bisa ga yadda karatun ya kasance, bai nuna cewa tare sukayi. Idan har haka wanda ya hada wannan muryoyi biyu na wadannan maluma yana nufin an ragargaza maganar daya daga cikin sune, to ya nemi sarki Zaki ya hada su tare alokaci daya, a nanne Allah zai nuna mai gaskiya.
wai ku dan Allah saboda kuyita wannan jayayya Allah yabaku ilimi ? kullun babu wata karantarwar da zakuyi sai gardama da jayayya . bakowa bane ke raba kan mutane wlh kune kodai kunayi ne dan wata manufa ne . kuji tsoron Allah wlh.
Subhanallah, wannan mutumi tsakaninmu dakai Allah ya Isa kace Wai mu salafawa muke Raina annabi, wannan ba KARAMIN kazafi kayimanabah, Kuma Allah Yana ganinka zai yimana sakayya tsakaninmu da Kai Allah ya Isa Allah ya Isa bamu yafebah, Kuma Ina shawartarka da kaje kayi karatu ka daina zuwa kana soki burutsu, Kuma duk Wanda ya Yi amfani da kwarewarsa akan harkar shehintakarsa ya ja jiki ya tabo MUTUNCIN da ko bayahude take taoron tabawa to fille kansa shine Abu mafi sauki da zamuyimasa saidai idan dama Bata samubah
Gaskiya kudai malaman nan namu kune magada annabawa kar kirinqa hadda sa rigima atsakanin al'umma ku xauna lfy dan Allah muna da yaqi agaban mu kasa ta rikice baxai fi kyaw ku maida hankali wajen fada kar da al'umma ba Allah ya hada kanku ya baku xaman lfy da kasar mu bakidaya amiin
@@aliouabdallah3309 Mushen kura né yafi Abbana , ha ha ha Allah sarki ba Alfahari ba nafi karfin sa dachida duk wani wahabiye , mun barku Da mln Abulfatahi , syd junaid , syd nasir
@@mohamedlamine7204 NI banga abin rigima, kawai yan dariqar Annabi subi Annabinsu, yan darikar shehunnai su bi shehunnansu. Mu yan dariqar Annabi Muhammadu ne. Kuma kunsan ahlussunna Annabi suke bi ba wani malami ba.Ina kkataba jin wani ahlussunna ya ce shi wahabiye ne. Kawai kune kuke hwadi dan ku bay gyaraku ace Annabi suke bi.
Wallahi tallahi karya kake yi. Ai ba'a hukunta mutum da abinda wani ya rubuta a kanshi Sai dai abinda shi ya rubuta. Na farko kenan. Sannan Kuma Kai kace ka yanke wasu maganganu a sama, to me yasa baka fada ba? Mu ba jahilai bane wallahi
Gaskiya Abulfatahi sani yanzu wannan maganganun da kake kare annanbi kake ko maganar kare darikarka kake ko kuwa harigido ne babu hujja bakada wata hujja se harigido jahilci mugun ciwo
salamu alaikun dan allah tambayata g mlm abulfatahi sani yn da masa niya gamai da dalibansu al majiransu yadda suke al lanta shehun nensu kuma suke mummunan magana ga fiyenyen halita annabi muhammadu (s.a.w)kuma wani irin mataki kuke dauka akansu idan kuji kuna fito wane akafafe sadarwane ku kalu balantarsune kokuwa! kuma ina tanbayar mlm dan allah inason mlm ya ban amsa a alqu'ani mai girma ko hadisan manzon allah (s.a.w) miye hukuncin wanda yayi batanci g manzon allah (s.a.w) ngd
Masha allah❤
Wanga mutame kaji surun allah kasan da tewa abuboan da gagayi an bakatubah ba za Kagan mugun sakamaku. Kuma dan allah kaje kayi karatou!!! Allah ya charyeka
Ma sha Allah Sunnah Ikon Allah
Wai sunna! Rashin kunyar shine sunnar? Kai haka ake sunnar? Allah ba haka yace ayi kiraba da haushi, cinmutunci ,zagi da wulakanci ba
Wanna kabir gombe wllh sakarai ne
Allah yaganar da karkatatu irinsa
Allah ya kara ma na San annabi. Ya nunamana. Watan haihuwar sa. Badi. Allah ya sa Muna Raye. Mukuma. Shidima. Mun Yi rashin rabi ul awal😭😭😭😭😭🌙
Macha allah kabir Gombe kaine daidai da mahaukattanan kuma allah yakara daukaka ka akan masu bin idi kurukuru su ba Akira su mahaukata ba sai su zasucewa mutane mahaukata mutanen ko zikiri zasuyi sai koma sak maukachi sabon kamu su zasu cewa mutane mahaukata wai allah ka kara daukaka sunna kakara daukaka yan izala munce sunna sak bidi a Sam
ALLAH YA SAKA DA ALHERI CHEIKH
Sheikh Abul Fathis Sani Allah ya kara daukaka ya cigaba da kare ku daga sharrin Makiya musulunci
MASHA ALLAH sheikh Dan gombe Kaine daidai dasu
Malam kabiru Gombe Akoma makaranta kawai Saboda jahilci yayi gida babu ilimi saihauka wallahi malaman dariqa sunhiku ilimi da natsuwa da komi sanan izala saihasada munafucci wawanci maja qarshen munafuki jinkunya
MASHA ALLAH SHEIKH DR MUHAMMAD KABIR ALLAHU YAKAREKA KAHANASU SAQAT
Khabiru Anya bai fara shaye-shaye ba
Nanawa
To ai bisa ga yadda karatun ya kasance, bai nuna cewa tare sukayi. Idan har haka wanda ya hada wannan muryoyi biyu na wadannan maluma yana nufin an ragargaza maganar daya daga cikin sune, to ya nemi sarki Zaki ya hada su tare alokaci daya, a nanne Allah zai nuna mai gaskiya.
Wannan gsky ne
Allah ya tsine wa maqaryaci
Kabiru, Allah ya shirya, dan kwangilane kai ta musamma
Gaskiya kabiru gwonbe baiyiba
Mai Karya Dai Allah ya Shirye shi dan tamore kawai
Muna godiya sheik Allah ya kara ilimi❤❤❤❤❤
wai ku dan Allah saboda kuyita wannan jayayya Allah yabaku ilimi ? kullun babu wata karantarwar
da zakuyi sai gardama da jayayya .
bakowa bane ke raba kan mutane wlh kune
kodai kunayi ne dan wata manufa ne .
kuji tsoron Allah wlh.
Allah ya kara Faïra
Nagode Allah Saka da alkairi
La, anatullahi alaika kabiru dan bachakuri Allah dadawa naga batanka ma, Ana shaidanun malamanka nauyin qasa.
Zakagamu da Allah kamaimaita abinda kafada yr
Ma sha Allah ❤
Allah yasaka da alkairi abdulfahi wizee dan gombe sai shirme sakarai
Gaskiya ne nagode
Subhanallah, wannan mutumi tsakaninmu dakai Allah ya Isa kace Wai mu salafawa muke Raina annabi, wannan ba KARAMIN kazafi kayimanabah, Kuma Allah Yana ganinka zai yimana sakayya tsakaninmu da Kai Allah ya Isa Allah ya Isa bamu yafebah, Kuma Ina shawartarka da kaje kayi karatu ka daina zuwa kana soki burutsu, Kuma duk Wanda ya Yi amfani da kwarewarsa akan harkar shehintakarsa ya ja jiki ya tabo MUTUNCIN da ko bayahude take taoron tabawa to fille kansa shine Abu mafi sauki da zamuyimasa saidai idan dama Bata samubah
Baban dan soki butsu sakarai dakiki shine kabiru gombe
ماشاءالله الله يزيدك ياالشيخ نا
Kabiru gobe dan iskane
Malam Kabiru Gombe, Allah saka muku da alheri.
Allah cine wa dun masu fada iyayen fiyaye Allita suna huta mutani banxa Malamanku sukace Annabi SAW baida Albarka Ahuzubilla wai ku xaku fito kunayi ma mutani shirme Ci wannan soko Kabiru malaman Dariqa suka Daura hauren iyayensa inkuma karyane yafito yayi bayani
Wawa mahaukatchi😂😂😂
Jaki bakajin kashi kaifa kace kotahalin kaka saï karusa ahlussunna harkake zargin buhari da hadisin yahudawa
Ba Yan taada a Afrique saï yan izala nayi Imani da ALLAH
Allah Tamara lpy Abdul fatahi assani
Masha Allah Malam Kabirou Gombe 💪💪💪
Jahili yaji haushin jahili Karen addini yace Masha Allah malam Kabir gombe🤔
Ya Allah ka kare mu daga sharrin Izala.
Amine
Ameen
Ay dama kai ne sharri wannan banza dn iska
@@aliouabdallah3309 Allah yakiyayemu da sharri wahabiyawa izala
Amine
Allah ya tsaremin kai heikh
Alhamuduliha sheikh Abul faithy Attijjani na gode maka
Gaskiya kudai malaman nan namu kune magada annabawa kar kirinqa hadda sa rigima atsakanin al'umma ku xauna lfy dan Allah muna da yaqi agaban mu kasa ta rikice baxai fi kyaw ku maida hankali wajen fada kar da al'umma ba Allah ya hada kanku ya baku xaman lfy da kasar mu bakidaya amiin
Mashaallah Allah yakara lafiya maulana
Mahamadou abdoul wahab ya tsohe tijjani chekara 35 yanada litafay ana karantassou koudoko jawahiril maani kou karanta kowa ya jiya
Tambaya ga shehi shin bai halanta mutum ya nemi yanda Addini yake a zamanin Manzon Allah Sallallahu alaihi Wasallama ba kenan kuma ya yi aiki da hakan
Manzon Allah SAWW 💝. Ba haka yakeyiba👌 kamar yadda wannan Dan iskan ke kururuwa da cinmutunci da zagi bayin Allah haka
Gaskiya kabiru gombe mutumin banza ne wallahi
Wanan suffan ta wahabiyawa Ne. Ya Allah kakare mu daga sherin izzala amen 🙏😢
Alhmdulillah Sheikh Abul Faithy Attijjani
Maulana sheikh Abdulfatahi Allah yaqara kusanci da lpy da Nisan kwana kuriqa dukan kawunan shedanu
Allah Yakara was malamammu na Sunna ilimi dakariya daga makiyannmu makiyan musilinci
Dan Allah Abulfatahi ka daina yiwa wannan dan iskan Raddi , kai Almajirin cheik barhama né shikuma Almajirin cheik ibni taimiya , wa yafi cin riba
Toh wannan da kace cewa dn iska yafi ubanka chége
@@aliouabdallah3309 Mushen kura né yafi Abbana , ha ha ha Allah sarki ba Alfahari ba nafi karfin sa dachida duk wani wahabiye , mun barku Da mln Abulfatahi , syd junaid , syd nasir
@@mohamedlamine7204 NI banga abin rigima, kawai yan dariqar Annabi subi Annabinsu, yan darikar shehunnai su bi shehunnansu.
Mu yan dariqar Annabi Muhammadu ne. Kuma kunsan ahlussunna Annabi suke bi ba wani malami ba.Ina kkataba jin wani ahlussunna ya ce shi wahabiye ne. Kawai kune kuke hwadi dan ku bay gyaraku ace Annabi suke bi.
Ni wlh duk duniya Babu Wanda na tsana kamar wannan jakin abulfatahi
Kaidai kaji kunya wallahi jaki bakajin bugu Wawa dan bokan ya
Assalamu alaikum muna ziyara allah qara lfy shek abulfatahi sukuma wahabiyya allah ganardasu
alhmdlla allah yara lfy maulana shek Abulfatahi
Wallahi dukmaihankali yasan izala ba addinibane
Allah ya biya mllm kabiru gombi da aljannatul firdausi 🤲🤲
ماشاء الله تبارك الله ربنا يحفظك
Masha Allah
ABUL HASADA KAFADA CIWA KONA JINGINASO ZUWAGA MOHAMMED BIN ABDULWAHAB TOH IN GASKIYA NE KOKIRASO MAHAMADAWA WANAN SHINE ADALCE
gaskiya kabiru gwambe kayiwa kanka adalci a Kano inane akayi hakan
Kabiru gombe dan shaye shaye
Allah sarki
ZAKA hadu da AZABAN Allah INSHALLAH
Wallahi tallahi karya kake yi. Ai ba'a hukunta mutum da abinda wani ya rubuta a kanshi Sai dai abinda shi ya rubuta. Na farko kenan. Sannan Kuma Kai kace ka yanke wasu maganganu a sama, to me yasa baka fada ba? Mu ba jahilai bane wallahi
Kabiru gonbe Allah ya tsinema dan iska barta yaye
Dan uwa kayi haquri ba a zagin malami Amma chidai kabiru Gombe ya cancanci zagi
Inba shirme ba ina abulfasadi ina malam kabiru gombe? Ai ko shaihunan su basu isa ba balle abulfasadi dan tashan Tijjaniya
Amma wallahi Kai wawane
Kai ma wawan ne
@@mahamadouibrahim5641 Allah Ya shiryeka loser
Masha Allah malan
Allah kajiqan Albani zariya
Ka tambaya ubankako Dan sheye shaye ne
Kai ne Banban , mi ka fahimta shikin wannan bayanin
Malam karyane ingaskiyane ka playing kowa yaji yadda abulfatahi Yakeyi
Allah ya sa mudace
Allah ya sakawa malam da mafificin alkaïri gaskiya malam mungode sosai wlh
Allah ya tsine maka shege
Allah shi kare muna kai
Sannu sayyadi alAbul Fatahi👍
Allah ya raba mu sharrin bidi a
Amine
L'allé ku wawaye ne
Dan nanaye abul fasadu karen bauchi
Hm ai Daman dasharri kayisuna Kuma dashi kakecin abinci kb danqwqya kawai
Malam kabiru gombe Allah yakara lafiya kaikuma malam kakoma makaranta amma babu gaskiya a maganarka
Kare yaji haushin Kare Dan uwanshi yayimashi addua🤔
Masha Allah.
Sheikh Muhammad Kabiru Gombe Allah ya tsare ka
Gaskiya Abulfatahi sani yanzu wannan maganganun da kake kare annanbi kake ko maganar kare darikarka kake ko kuwa harigido ne babu hujja bakada wata hujja se harigido jahilci mugun ciwo
Allah ya tsinewa KAREN GOMBE
Abulfathi makryacin banza
Slm
Allah ya kara kusanci 🙏
Don Allah zan iya sanin lambar wannan Hadiths din?
Kaji tsoron Allah Dan tainiya
.ماشاء الله تبارك الله ربنا يحفظك
salamu alaikun dan allah tambayata g mlm abulfatahi sani yn da masa niya gamai da dalibansu al majiransu yadda suke al lanta shehun nensu kuma suke mummunan magana ga fiyenyen halita annabi muhammadu (s.a.w)kuma wani irin mataki kuke dauka akansu idan kuji kuna fito wane akafafe sadarwane ku kalu balantarsune kokuwa! kuma ina tanbayar mlm dan allah inason mlm ya ban amsa a alqu'ani mai girma ko hadisan manzon allah (s.a.w) miye hukuncin wanda yayi batanci g manzon allah (s.a.w) ngd
Bawahabiye bayanda xeyi da masoya manzon Alláh s a w
Acikinkune akesamun masuzagin Annabi Amma bakujin Kunya, kudai Kada ace shehunku YAYI kuskure
Ba kabiru gombe kadai yaji wanan magana ba nima naji wanan magana
Kana wajen akayi maganar kenan? Amma indai jine aimuma munji yanxu abakin kare kabiru Gombe
Abdulfatahin nan fa ba malami bane. A dole so yake a dauke shi malami amma kalaman shi sun nuna akasin haka.
❤❤❤
Kb wawa
Kabir gombe makaryacine nagidan gaba
Tau ina kukasamo Maulidi? Tunda Ka kawo hadisin (لا يؤمن أحدكم حتى يكون هواهو تبعا لما جيت به)
Ko kunfi Annabi da Sahabbansa Ilimine???
Allah wadaran kabir
Babanka ne ke chaye chaye
Allha kakaremu da ceri izzalaha
Nidai gaskiya irin wannan tunanin naka Baimun Dadi sbd Babu wani abin fuskanta sai kushe da fada, wani lokaci hadda zagi, dama kadaina wannan Bata lokacin kaje kayi abinda zai fishsheka Dan gaskiya anfi karfinka nesa ba kusaba malam😮
au kai yanzu kaganu Hhh
Karya kake meyasa baka karanta farko ba
Kabir Allah ya shrya
Humm
Maiyasa kayanke farkon maganan? Ka kware gurin coge.
Meyasa ku yantijjaniyya duk inda gaskiya tafito indai ance Shehunnan ku sunyi kuskure bazakutaba yardaba
Abulfasadi, sarkin gyara kadaina bawa harafin fa pa
A 100% suné
Nikan maiye amfanin raddi da mlme suke ne
😮😮😮