Masha Allah, Amma dai d ta koma gida ta nemi gafaran mahainta ta Kuma yi yadda yakeso tayi aure d sai a kyautatawa yafi akan Wanda takeyi yanzu . Y Allah ka kara shiryar d mu, iyalanmu , zuriyanmu d yanuwa musulmai Ameen
Aminu jetau allah yasakamaka da alkhairi ai indai dagaskene bashir baikyautamanaba mu musulmai duk yammata musulmai basu isa yaduba wacce yakeso yaauraba sai yar kirista dabamuji dadin hakaba
Makaryatan Banza basuda ilimi suce zasuyiwa addininmu karya Wai a alqur'ani ance a kashe a ta Ina? Aminu abinda ka fada Gsky ne mlm man mu na arewa yanzu sun koma raddi kawai gungiyanci kawai ake ba addini ba in kanaso kaji karatu saidai ka kunna tsohon kasent😢
Oh my god to su hisba basuga kuloliba ne a,motar ai kulolin Abincin,ne shi ya sama da zata Gudu dan kar abinccin ya lalace fa sau ran bayani kuma A barwa allah mai kowa mai komai yana nan a madakata
To ita Aisha humaira a ina ta samo wannan kudin Wanda babantama yaki karba shine tarasa yadda zatayi da kudin shine ta kaiwa marayu humaira Allah ya shirya Kuma kije kishirya da iyayenki
Bazasu sauke hakkin matansu da Allah ya daura musu ba sun bar matansu suna ciyar da kansu da yayansu sanan kuce kuna so kuga dai dai baka sauke hakkin Allah da ya daura maka ba har kana tunani miji ne kai a wajen mace majority na maza sun lalace da mutuwar zuciya kamar su sukafi kowa talauci majority matan yanzu suna gidan aure suna ci da kansu wai mijinsu bashi da shi shi namiji ya kasa samu amma matarsa idan ta tafita zata samu sai matanku sun lalace kuzo ku ishemu bayan ku kuka basu kofar lalacewa tun farko shirme kawai
Lallai Arna... Amma ba laifinku bane Bashir ne ya jawo mana da ya rasa wacce zai ce ta birge shi sai ƙazama wacce ko kashi tayi sai dai ta goge bata san tsarki ba
@@ummuabdullaah7823 ni wlh Abinma dariya yaban sai naji banbara kawai namiji da suna hajara Wai kafiri arne me bautawa dan Adam kamarshi ke cewa musilmi arne kai jamaa🤣
Alllah yayi ma aminu j town Al barka 😂😂😂
Aishahu maira allah yasakamiki da alhkairi
Alhamdulillah❤ Ma sha a ALLAH❤
Masha Allah, Amma dai d ta koma gida ta nemi gafaran mahainta ta Kuma yi yadda yakeso tayi aure d sai a kyautatawa yafi akan Wanda takeyi yanzu . Y Allah ka kara shiryar d mu, iyalanmu , zuriyanmu d yanuwa musulmai Ameen
Macha hallah Allah yabiyata jidan arjana❤❤❤❤❤❤❤
😢😢😢my brother nasan eh na fada kana kulla ni wlh Dan Allah atai Maka a bamu mutallab da Heedayah da wuri my brother Dan Allah Dan annabi 😢
Masha Allah aisha Allah ya baki ladan taimakon da kikeyi
Masha Allahu wlh Aisha kin.kyuta Allah yasakamiki da alheri
Yayya Umar barka ina fatan kana lafiya ❤
Aminu jetau allah yasakamaka da alkhairi ai indai dagaskene bashir baikyautamanaba mu musulmai duk yammata musulmai basu isa yaduba wacce yakeso yaauraba sai yar kirista dabamuji dadin hakaba
Ma sha Allah Aïcha
Humaira Allah yasaka da alkairi
Mash Allah Aisha
Masha Allah Aisha Allah yabada lada muma Allah yasa wata rana muyi irin haka Aminu kayimin daidai wlh😂
Wlh aminu nikaina na tsani wanan zage zagen na mallamai
A tskaninsu sumaida addini
Kamar wasan ball Ina dalilin haka mtsss
Nima dai nayi mamaki Yaya Dan siyasa zaije kango duk kudin sa Allah dai ya bawa me gaskiya hakkinsa
Makaryatan Banza basuda ilimi suce zasuyiwa addininmu karya Wai a alqur'ani ance a kashe a ta Ina? Aminu abinda ka fada Gsky ne mlm man mu na arewa yanzu sun koma raddi kawai gungiyanci kawai ake ba addini ba in kanaso kaji karatu saidai ka kunna tsohon kasent😢
Allah yasa mu wanye da duniya lafiya 😢💔😭
❤❤❤❤
Ambaliyar ruwa ne sanadi😅 Tabitha da Bashir🤝
Masha Allah ❤❤❤
Abin tambaya a ina tassamu kudi mitayi tasamesu
❤❤❤❤❤🎉🎉🎉🎉
Oh my god to su hisba basuga kuloliba ne a,motar ai kulolin
Abincin,ne shi ya sama da zata
Gudu dan kar abinccin ya lalace fa sau ran bayani kuma
A barwa allah mai kowa mai komai yana nan a madakata
😂😂😂
Aminu j town Kai jarumine, ka burgeni gaskiya.
Allah yasaka Mata da alkhairi ya Kuma saka a muzaninta na lada
Allah ina rokonka kayiwa duk zuriyarmu tsari da aikin lawyer.
Ameen ya rabi
@@salisusalisudaura8861 ameen dai
Hmmmm hauka nake nayi Aikin lawyer
Allah ya kya'u ta
❤❤❤❤🎉🎉🎉🎉
Idan zasuji shawara suyi aure kawai data gama iddah...
Aminu j town ya burge ni wallahi 😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂
😍😍😍
Ji qarya da Neman canza mgn kuna nufin hukumar hizba qarya tayimata
Hhhhhhh gaskiYane wlh jtwon Allah yayi maka albarka
ما شاء الله ابوي
To ita Aisha humaira a ina ta samo wannan kudin Wanda babantama yaki karba shine tarasa yadda zatayi da kudin shine ta kaiwa marayu humaira Allah ya shirya Kuma kije kishirya da iyayenki
Kai Kai inda ranka ka Sha kallo
😂😂😂😂
❤❤❤❤❤❤🎉🎉🎉🎉🎉🎉
🙆🙆🙆🙆🙆🙆🙆🙆🙆🙆🤭Kai Najeriya wai akan kidine hakan allah yarabamu da san zuciya
Ameen
Allah ya bata ladan
Aisha ga shawara kyauta kije kishirya da mahaifinki
Bazasu sauke hakkin matansu da Allah ya daura musu ba sun bar matansu suna ciyar da kansu da yayansu sanan kuce kuna so kuga dai dai baka sauke hakkin Allah da ya daura maka ba har kana tunani miji ne kai a wajen mace majority na maza sun lalace da mutuwar zuciya kamar su sukafi kowa talauci majority matan yanzu suna gidan aure suna ci da kansu wai mijinsu bashi da shi shi namiji ya kasa samu amma matarsa idan ta tafita zata samu sai matanku sun lalace kuzo ku ishemu bayan ku kuka basu kofar lalacewa tun farko shirme kawai
Umar mai sanyi dan allah kar a manta da heedayer
AaAA❤❤❤❤❤❤❤A🤲🤲🤲🤲🤲
Pls novel Dan Allah
A.U hajji tunda ya tsayawa murja na hane sai ahankali
Ita fa Aisha humaira babanta Yana nemanta ya mata aure
Nima inason abunci
Allah ya taimaka Nigeria wata sha'a sai lahira
lauyoyi kuji tsoran Allah munafukan banza
Shegu tsinnanu masu kare fasiqanci
ko jahili yasan wannan tatsunniyya ce
Yayana lbr muke jira
Haka kuma duk wanda ba Kirista bane Kafiri ne kuma Arne ne kamar ka.
@@Habibina75 😂🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣
Lallai Arna... Amma ba laifinku bane Bashir ne ya jawo mana da ya rasa wacce zai ce ta birge shi sai ƙazama wacce ko kashi tayi sai dai ta goge bata san tsarki ba
@@ummuabdullaah7823 Allah ya raba mu da tsarkin wanke takashi da ruwa kawai amma zuciya tana nan Bakikkirin. Kafirci baiyi ba.
@@ummuabdullaah7823 ni wlh Abinma dariya yaban sai naji banbara kawai namiji da suna hajara Wai kafiri arne me bautawa dan Adam kamarshi ke cewa musilmi arne kai jamaa🤣
@@Habibina75 Gsky gara ku zauna takashin da Kashi zuciyar Kuma a kulle da duhu Kai abin tautsayi
❤❤❤
❤❤❤❤❤🎉🎉🎉🎉