Zanga-zanga tayi kyau sosai. Halin da shugabanni da manyan ƙasa suka sa matasa na yunwa da jahilci da rashin aikin yi, shi suka girba a yau. ALLAH YA SAWAƘE.
Zanga-zanga tayi kyau sosai. Halin da shugabanni da masu kuɗi suka sa matasa aciki na yunwa da jahilci da rashin aikin yi, shi suka girba a yau. ALLAH YA SAWAƘE.
Lallai tinanin talakan arewa bashida kyau. Mene laifin masu kudi, mutum ne ya tashi yasha gwagwarmaya har yakai wani mataki na daukaka, kuma yana taimako iya gwargwado, menene laifinsa? Don Allah ya bashi kudi?
Ni ban san me yake damun mutane ba wlh, zanga zanga ba addini bane, turawan da suka kawo democracy su suka kawo zanga-zanga, theoryn su Karl max da su Aristotle ne, wai tayaya philosophers za su fada wa musulmi abinda zai yi. Solution namu yana cikin Qur'ani da sunnah. Ku fa abin da kuke yi kuna so ku nuna kuna da wayo ko? Ku ci gaba muga inda za ta kai ku. Yanxu duk abun da kuke gani haryanzu ba ku shiga hankalinku ba ko? Wannan abun akan talakawa zai kare, me kuka yi kenan? Allah ya sa ku gyara
Indai za'a ci gaba da barin matasa cikin yunwa da jahilci da rashin aikin yi, toh ba'aga komai bama sai nan gaba. Ba kowane yaja wannan ba sai gwamnati da manyan ƙasa.
Babu wulaqancin, zagi da cin mtunci da ba'ayiwa maluman mu ba akan sunce kada ayi akwai matsaloli acikin zanga-zanga amma aka kiji aka ki gani, irin wadannan zalunce zaluncen dasune za'a samu gyara!?
Abinda wasu matasa suka yi a yau, abune da yake nuna yunwarsu da jahilcinsu a fili, bakowa ne kuma ya sasu a wannan halin ba, sai shugabanni da manyan ƙasa.
Laifi da tuhuma na ɓarnar da aka yiwa al'umma, yana kan wadanda suka sa matasa acikin halin yunwa da jahilci da rashin aikin yi. BANGA LAFIN MATASA BA.
Macha Allah sa ce une vérité absolue parceque il ya des innocents
Allah ya kareka da kariasa
Allah ya sakawa Malam da mafifichin alheri.
Masha allah mallama❤❤❤
Malamin nan bai yi ta'aziyyar motanen da hukama ta kashe ba a cikin zanga-zanga
allah yasaka dagidan aljana
Malam yunwa Bai bar konai ba
Muna nan kuma kan matsayarmu na cewa muna goyon bayan zanga-zanga a Nigeriya.
Suka dai fada mana gaskiya ba baki sukai ba wlh mu koma ga Allah shi ne mafita.
Shi yasa insurance ya ke da muhimmaci.
Malam Allah ya saka da mafificin alkhairi ya tsare mu daga sharrin mai sharri ameen ya Hayyu ya Kayyum
Allah ya karemu daga sonrai zakace. Sabida wanda yayi nisa baya jin kira.
Kai har kasan Allah
Allah madaukakin sarki yasakamaka da alkairi
Zanga-zanga tayi kyau sosai.
Halin da shugabanni da manyan ƙasa suka sa matasa na yunwa da jahilci da rashin aikin yi, shi suka girba a yau.
ALLAH YA SAWAƘE.
Wato malaman izala izala kun fi malan bidi.a tsoron allah da hangen nesa
Malaman cuwa cuwa dai
Sunnahn qarya ba
Zanga-zanga tayi kyau sosai.
Halin da shugabanni da masu kuɗi suka sa matasa aciki na yunwa da jahilci da rashin aikin yi, shi suka girba a yau.
ALLAH YA SAWAƘE.
Lallai tinanin talakan arewa bashida kyau. Mene laifin masu kudi, mutum ne ya tashi yasha gwagwarmaya har yakai wani mataki na daukaka, kuma yana taimako iya gwargwado, menene laifinsa? Don Allah ya bashi kudi?
Mallam yunwa akeji.
Masu yiwa zanga-zanga mungun baki su saka yi sanadiyar abinda ya faru, kuma kansu suka yiwa.
فليقل خيرا أو ليصمت
Himmmm. haka zakuce yanzu tunda bakwajin shawarar masu hankalinku
Gaskiya
Ni ban san me yake damun mutane ba wlh, zanga zanga ba addini bane, turawan da suka kawo democracy su suka kawo zanga-zanga, theoryn su Karl max da su Aristotle ne, wai tayaya philosophers za su fada wa musulmi abinda zai yi. Solution namu yana cikin Qur'ani da sunnah. Ku fa abin da kuke yi kuna so ku nuna kuna da wayo ko? Ku ci gaba muga inda za ta kai ku. Yanxu duk abun da kuke gani haryanzu ba ku shiga hankalinku ba ko? Wannan abun akan talakawa zai kare, me kuka yi kenan? Allah ya sa ku gyara
Ka daina zagi akan mun bari
Kasan ayoyin zalunci amma baka fahimce suba
Malam naira
Qaryar banza da wofi
Qarya kakeyi.
Zanga zanga ko a haka aka watse tayi mana rana. Munga cigaba ko a yanzu
ko meme cigaban zanga zangan
Malam barayi daban yan zanga zanga daban
Shekaru fiye 20 shugabannin Najeriya suka yi suna watsi da ruguza ruyuwar matasa.
Muna Nan kan bakanmu zanga zanga bagudu Baja dabaya malan
wawuya sai kije mara kunya, Allah ya shirye ki
wawuya sai kije mara kunya, Allah ya shirye ki
Bar kadawar Hakka Malan
Dan Allah Dan Allah Dan gir malan Allah ina son Number
Wayar ka ga tawa
Wanagaskeyane
Indai za'a ci gaba da barin matasa cikin yunwa da jahilci da rashin aikin yi, toh ba'aga komai bama sai nan gaba.
Ba kowane yaja wannan ba sai gwamnati da manyan ƙasa.
Maganar banxa kaima mutumin banxa ne, matsiyaci dan taadda
Maganar banxa kaima mutumin banxa ne, matsiyaci dan taadda
Dan kauye bagidajen malami
Babu wulaqancin, zagi da cin mtunci da ba'ayiwa maluman mu ba akan sunce kada ayi akwai matsaloli acikin zanga-zanga amma aka kiji aka ki gani, irin wadannan zalunce zaluncen dasune za'a samu gyara!?
Ina maganar rayukan da hukuma suka kashe?
Dama haka kukeso to burinku ya chika dama kune kukayi mana baki kuma bakinku ya kamamu malamai
Marar tarbiya ,ki gaugauta tuba mallamai magada annabawa ne ,sunfi garfin kazagesu wallahi Allah yakyaleka.
Malam wannan zanga-zangar tayi daidai, da shugabannin basu sace kudin ƙasar ba sun jefa mutane cikin talauci da jahilci ba ai da haka bata faru ba
to malam Kusanarda gwamnati ta maida tallafin mai kugani idan za'a fito
Abinda wasu matasa suka yi a yau, abune da yake nuna yunwarsu da jahilcinsu a fili, bakowa ne kuma ya sasu a wannan halin ba, sai shugabanni da manyan ƙasa.
Sai mutum ya ci ya koshi ya kuma zama mai ilimi, yake sanin yadda zai gudanar da abu cikin tsafta.
Kowa ya sai rariya yasan...?
Kaine jahili ne, dan san zuciya kawai.
Shashasha
Karya kake sheke Dan wahala
Wato Arewa akwai manyan munafukai masu so yunwa taita kashe mutane.
Kai da alama ka saci shinkafa
😂😂😂
Laifi da tuhuma na ɓarnar da aka yiwa al'umma, yana kan wadanda suka sa matasa acikin halin yunwa da jahilci da rashin aikin yi.
BANGA LAFIN MATASA BA.
Mu tushen matsala muke kallo ba reshe ba.
Su waye suka sa matasa aciki halin yunwa da jahilci da rashin aikin yi ?
Very ignorant and saddened about northern Nigeria
Muna nan kuma kan matsayarmu na cewa muna goyon bayan zanga-zanga a Nigeriya.