Wallahi Abu A'isha laifin malamai ne. Na rantse abunda muka sani ne tun 1999 talakawa ke yiwa malamai biyayya musamman matasa. Ni nan har hanani sallah anyi wani masallaci kan nace bana son Buhari 2015 kuma naja tawaga ta
Ai babu Matsala Indai malamai zasu bawa kudin tunda shi bashi akai da wadanda zaku zaba da kanku fa suci amanar ku sudinga sacemana dukiya babu dare babu rana Allah ka kawo mana canji
Gaskiya Mallan hakane tsalar Mallimai basu yima gomnati magana sedai talakawa shi yaci anma yafito yana cewa talaka kar yayi kala suna binsu har sukai su gaji
Ire-iren wadannan hadisai da su ku ké ampani ku na daurewa yan demokradiyya gindi su ke yadda suka so. Sai mun kãre kanmu daga azzalumai yan demokradiyya wakilan arna.
Wanan qaryané duk lalacewar musulman arewa bazasu aikata Haka à insha'allah da dagaskené da wa'yansu Sun rufeshi da duka ay baduka Aka zama dayaba.allah ya kewta
Dan rainin hankali kawai shima yaci kudi ka dubeshi kana kallon shi kasan ba wahala acikin sa walh, Ya ci kudin tallan musulum musulum, sannan yaji saukan 16M acikin account dinsa
Assalamu alaikum Allah ya karemu ya kuma kawo mana mafita Ameen Don Allah ina son number ka kuma ina so kabani izinin dora bidiyoyin ka a shafina na youtuybe
Subhanallah tir dawannan comedy wlh abin kunyane ace an sakashi ya wannan channel damu ke kallo a matsayin wadda akwai ilmantarwa da fadakarwa ta addinin musulunci Komi lalacewar malamai Basu cancanci irin wannan ba Abu Aisha wlh kaji tsoron Allah kasan irin abubuwan dakake sakawa nacin zarafin malamai bazai zame maka Alkhairy Kanada ilimin addinin Muna maka kallon malami Amma tasirin son Wani Dan siyasa yasa kana goyon bayan wasu abubuwa Da Basu dace mugani a wurin ká ba Matukar mu talakawa bábu gyára halayen mu ba bábu Wani da ya Isa ya fiddamu cikin wannan halin da muka tsinci kan mu aciki bábu irin laifin da bamu aikatawa ko iskancin da Yan TikTok kadai keyi ya ishemu fushin Allah.
Allah,ya kawo mana karshen wan nan musifar dan Allah,yan uwa na musulmai muyi taka tsan tsan
اللهم صلِّ وسلم وبارك على نبينا محمد 🌺
MashaAllah Allah shi sakada Alkhairi Amin
Malaman Sunnah Allah yazama gatanku ya Allah katsinewa masu zagin malaman Sunnah
Amen
Wallahi karya kakeyi kuma bamatare ai wannan ba adinibane ogah in sha Allah zanga zanga sai munyi
Sai kuje ku ta yi
Allah Y Sakaua Malam da Alheri wanna shine magana tagaskiya Allah Y Fahintar da mu
Jazaka-Allah khairan sheikh Abu-Aisha. Gaskiya Dr Rabiu ya yi bayanai masu kama hankali. Allah Ya saka ma sa da alkhairi.
Amen
Masha Allah najinjinama malan yasage gaskiya najinjinama dafatan alheri 💪👍👍
Akwai wayewa sosai da sanin inda muka dosa a cikin jawaban Dr. Rabiu. Allah Ya saka masa da alheri.
Masha Allah mun gode Allah yayi muko albarka ameen ya Allah 🇳🇪🇳🇬
Malam wannan vedio comedy ne saboda idan ka kula bakowa a wajen shi kadaine se wanda ya hantsilo dashi akan minbarin😂
Comedy video ne hahaha 😂
To aljihun baya munji ra'ayinka
Allah kã mana qarshen tinibu da miyagun malamai yan chi da addini!
Ameen ya rabbi
Wallahi Abu A'isha laifin malamai ne. Na rantse abunda muka sani ne tun 1999 talakawa ke yiwa malamai biyayya musamman matasa. Ni nan har hanani sallah anyi wani masallaci kan nace bana son Buhari 2015 kuma naja tawaga ta
Allah sarki jingir kamar shi kadai yayi Muslim Muslim tickets
🤲🤲🤲
Ai babu Matsala Indai malamai zasu bawa kudin tunda shi bashi akai da wadanda zaku zaba da kanku fa suci amanar ku sudinga sacemana dukiya babu dare babu rana Allah ka kawo mana canji
Gaskiya Mallan hakane tsalar Mallimai basu yima gomnati magana sedai talakawa shi yaci anma yafito yana cewa talaka kar yayi kala suna binsu har sukai su gaji
Subahanahu wa ta'ala Sallallahu alaihi wasallama Wa'alaikum
Msaha Allah ❤❤❤❤
Allah ya sakawa mmalan sani rijiyar lemo
😢😢
Masha Allah jinjina sunna ❤❤❤❤❤🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲
Wallahi da ina goyon nayan zanza zanga amman yanzu fasa bana goyon baya kokadan wallahi. Malan Allah saka maku da al-khairi amin
Sudan daban Najeriya daban.
WALLAH wannan ya burgeni 😂😂😂😂😂,, Gara da ya turo shi,, kuma ni komai akace malaman Nigeria sunyi wallahi bazan yi mamaki ba
Allha ya jikan abdurazak yahya haifan
allah kakamana mafita allah kasamudace
hum malan wanga shirine
Wan mai bugun mallaman ko da wasa nè Allah ya .....
Malaman bidi'a sune suka kara zuga matasa wlh
❤❤❤
Barka malam
Masha allah ❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤
Kwamadine
إذا كانت مظاهرات حرام فا ديمقراطية حلا أمر عجيب
Ire-iren wadannan hadisai da su ku ké ampani ku na daurewa yan demokradiyya gindi su ke yadda suka so.
Sai mun kãre kanmu daga azzalumai yan demokradiyya wakilan arna.
Wanan qaryané duk lalacewar musulman arewa bazasu aikata Haka à insha'allah da dagaskené da wa'yansu Sun rufeshi da duka ay baduka Aka zama dayaba.allah ya kewta
Comedy 😂
Subhanallah 😂😂
naji dadi dabagaskiya bane bamafatan aci mutincin malamai
Ba gwamnati kadai ya kamata ayiwa zanga zanga ba, a hada da yan korensu wasu daga cikin malamai 😊
wlh wan nan video ba gaskiya bane ya za'a ce sahun babu kowa
Wnn comedy ne
Wani malami yayi baayani mai kamarai acikin zancensa yake cewa malamanda sukace ma mutane suyi muzulim muzulim tiket sunyi shuru basa magana
Bayan kowwa yaji muryarsu lokacinda sukema gomnati kanfen
Ya rabb, ga mu bayyun ka
🙆🙆😭😭😭😭
Turawa basa yin zanga zangane? Kuma bataba da natija ne. Dan Allah kudaina hada zanga zangar lumana da Tawaye,domin badaya bane
Mun gani abinda ya faru ga kasar libya da Sudan yanzu ya ragewa namu muyi tunani mu gani
جزاكم الله خير الجزاء
Dan rainin hankali kawai shima yaci kudi ka dubeshi kana kallon shi kasan ba wahala acikin sa walh,
Ya ci kudin tallan musulum musulum, sannan yaji saukan 16M acikin account dinsa
Maiyasa an yi zanga zanga a akin yakin Palestinian da Yehuda?
Assalamu alaikum Allah ya karemu ya kuma kawo mana mafita Ameen
Don Allah ina son number ka kuma ina so kabani izinin dora bidiyoyin ka a shafina na youtuybe
To ai mun ga yarjejeniyar SAMOA kuma ita ma kafirci ce karara!
Amma fa jefo tambaya na ke ba inkari ko musu da Malam ba.
Allah Ya saka da alheri.
Kaji Magana anma sekaga Mallami yafito yana magana kamar ba nasiha yakeba
😂😂😂 liman yaji hambari😂😂😂😂😂
Wannan bada gaskebane wani comédie ne
Maluman izzala ku ceka aljinhunku
Da nara kawai gaskiya magana
babu amfanin kasaka video makamancin wannan amatsayinka nadan jarida kana saka abinda gaskiyace kawai bawai comedy kokuma abinda bakada tabbasba
Wanna malan najinjinama na gari kono.najinjingareshi💪💪💪💪💪💪💪💪👍👍👍👍👍👍✅✅✅✅✅
Account in karya ne domin account number bai kan systems gaba daya na dau account number nagwagada shi gaba daya baya exist
😂😂😂comedy nai kawai Allah yakawo sawki malam inayima fatan Alkairi
Idan kunne yaji, jiki ya tsira
😂
jingir suspect neh
Ai Gwamma Ajefesu daga Minbarin meye Amfaninsu tunda sunkarbi 16M Sunzama Malaman Fada علماء السوء
Subhanallah tir dawannan comedy wlh abin kunyane ace an sakashi ya wannan channel damu ke kallo a matsayin wadda akwai ilmantarwa da fadakarwa ta addinin musulunci
Komi lalacewar malamai Basu cancanci irin wannan ba Abu Aisha wlh kaji tsoron Allah kasan irin abubuwan dakake sakawa nacin zarafin malamai bazai zame maka Alkhairy Kanada ilimin addinin Muna maka kallon malami Amma tasirin son Wani Dan siyasa yasa kana goyon bayan wasu abubuwa Da Basu dace mugani a wurin ká ba
Matukar mu talakawa bábu gyára halayen mu ba bábu Wani da ya Isa ya fiddamu cikin wannan halin da muka tsinci kan mu aciki bábu irin laifin da bamu aikatawa ko iskancin da Yan TikTok kadai keyi ya ishemu fushin Allah.
su shugabanni komai sukai daidai ne kenan iya talakane yake sabon ubangiji. baa musu tunatarwa dangane da illar shugabanci na zalunci
@user-wx2jo79r Gaya Mata dai Taji
a gaskia kunji kunya wallahi malamanku ka basu tsira daga kaydin kuba mutanen banza kaway haka kuka ga krista nayi
😂😂😂😂