Karshen Alewa.... Yadda Malaman Maja Suka rufta Gwamna Ganduje

Поділитися
Вставка
  • Опубліковано 9 кві 2022
  • Karshen Alewa...
    Yadda Malaman Maja suka yiwa Gwamna Ganduje rufa-rufa ta hanyar gabatar masa da Datsatsun Karatuttukan Sheikh Abduljabbar Kabara (H) a matsayin hujja a lokacin da suka kai tsegumin Sheikh Abduljabbar yayi Batanci sai dai Abin Mamaki tun a kotun duniya Lauyoyin Gwamnati suka fara Gudun wannan hujja da Malaman maja suka gabatarwa da Gwamna Ganduje domin tuni Hon Barr Hashim Hussain Hashim Fagge ya warware duka Sharrin da Suka kulla a cikin waccan hujjar da suke ikirarin sun gabatarwarwa da Gwamna Wato warwarar muryoyi tara da Bakari Mika'ilu L.A ya hada kuma a karshe mun saka muku link Wanda ya kunshi cikakkun Karatuttukan da kuma muryoyin Bakari Mika'ilu L. A. Sannan da shi kansa wannan video da kake/kike gani domin tabbatar da gaskiya. 👇👇👇👇👇👇👇👇👇
    t.me/gaskiyarmagana

КОМЕНТАРІ • 2

  • @badoul6882
    @badoul6882 2 роки тому +1

    Allah ya saka wa shiekh Dr Abdul jabbar shiekh Muhammad nasiru kabara da alheyri mungodé 🤲🤲🤲

  • @anasusman4511
    @anasusman4511 Рік тому

    Allah yasaka ma sadauki munabayanka