IDON MIKIYA 10 6 2024

Поділитися
Вставка
  • Опубліковано 5 жов 2024

КОМЕНТАРІ • 14

  • @sul2478
    @sul2478 3 місяці тому +3

    Muna yi maku fatan Alkhayri da samun Karin kariya da ga ALLAH Amin 🙏

  • @AlhajiadamuYakubuwanzam
    @AlhajiadamuYakubuwanzam 3 місяці тому +2

    Wannan Gwamnatinfa batalakawan Najeriya agabansuba yau a Najeriya kaso cisain cikin darina Talakawa basaiya samun Abinci sauuku arana akasarin mutanan Najeriya dakyarsukecin Abinci saudaya ammaita Gwamnati gineginene agabansu. Shiya zanzu Talakawan Najeriya kududa Arewa fatasukeyi sojoji suyi juyun Mulki koza,asamu sassauci. Wallahi akwaimasu Addu,ar Allah yakawo wanijami,in sojanda zaiyi juin mulkinda zakashen dukwani azzalumi awannan lokacin. Allah yakawomana mafita yakawomana karshen wadannan Azzalumai dabasa tausayin alumma.

  • @amarttv001
    @amarttv001 3 місяці тому

    Masha Allah Ina alfahari daku wlh Allah ya tsareku ya Kara muku hazaka akan wannan aiki naku na fashin Baki🙏

  • @IsiyaMohammed-be3mb
    @IsiyaMohammed-be3mb 3 місяці тому

    Masha Allah

  • @sul2478
    @sul2478 3 місяці тому

    Yan’Majalisa ai kansu baya tare shi ya sanya ake masu duk abinda ake yi masu wallahi,da suna da hadin kai shi wannan da ya shigo ta yanzu ace wai yama yarda ya karba wai kujerar da aka bashi ai bai kamata ba amman ina da hakan ai ake raba kanmu mu yan’arewa din bamu da gaskia bamu kuma da kishin jama’ar mu wallahi.

  • @Ibrahimidris7077
    @Ibrahimidris7077 3 місяці тому

    MUNA godiya

  • @belloahmad6813
    @belloahmad6813 3 місяці тому

    jazakhallah khairan

  • @idrisumar7314
    @idrisumar7314 3 місяці тому +1

    Meyasame kukam bakuyin bayani akan diplomasiya kunafanin dul embassies baturamysu kudi duk maaikara sunacikin kunci a trauma dasauran kasashe Nigeria gadkita tajabamu kunya a diplomsiya amma bakutabayin fashin baki akan wansn ba sakuma batun retirement age yakamata akarawa sauran mailata suna sukai 65 years and 40 years kanan su malamai da lawyers

  • @sul2478
    @sul2478 3 місяці тому

    Abudul Ningi kuma zayyi wahala ya sake maido da maganar tushen nan fa,saboda ya ga yanda ta kai shi aiko 😢🙄 mu duka yan’arewar bamu bashi goyan bayan da ya kamata kowa yayi dif saboda duk an bamu dala,mu fa yanzu yan’arewa da an bamu dala to komai ma zaka yi to mun rufe ido zo ka wuce; bamu da hadin kai tun daga cikin gidajen mu hakan muke tasowa,

  • @johnpeter3178
    @johnpeter3178 3 місяці тому

    Inna maku fatan alkhayri

  • @abdullahiabubakar3878
    @abdullahiabubakar3878 3 місяці тому

    Fatan alkairi umar faruk

  • @sul2478
    @sul2478 3 місяці тому

    Ko da ganin rariya ai daman mun sani tana iya zubar da ruwa , ace shugaba cikin jama’a da bakin gilashi.

  • @yerimamallum7066
    @yerimamallum7066 3 місяці тому

    poor audio