Rikicewar kano a hannun kwankwaso da ganduje, zanga zangar tsadar rayuwa a nigeria.

Поділитися
Вставка
  • Опубліковано 11 вер 2024

КОМЕНТАРІ • 21

  • @kmuhd9473
    @kmuhd9473 26 днів тому

    Allah ka tausaya mana ka shiryemu badan halinmu ba

  • @abdouhalilou-r8x
    @abdouhalilou-r8x 25 днів тому

    Ni fah wannan zanga zangar taku bana goyan bayanta amma naji daɗin ta sosai fituwar ɗan bello

  • @MuhammadmustaphaGoni
    @MuhammadmustaphaGoni 26 днів тому +1

    Allah ubangiji yakaralafiya danisan kwana habu dan Hajiya 🎉🎉🎉🎉

  • @abdullahimohammad9513
    @abdullahimohammad9513 26 днів тому +2

    Jazaka-Allah Khairan Sheikh Abu-Aisha. Wannan matashin ya fadi gaskiya. Lallai yakamata a samu chanji na masu mulki.

    • @abuaishaalfurqan
      @abuaishaalfurqan  26 днів тому

      Gaskiya ne, Kuma ya kamata yayi muci gaba da wayar da kan matasa.

    • @innagana7344
      @innagana7344 26 днів тому

      Gaskiyane malam Allah yasaka da alkhairi ​@@abuaishaalfurqan

    • @MammanOusouman
      @MammanOusouman 25 днів тому

      6:22

  • @ibrahimmuhammad7331
    @ibrahimmuhammad7331 24 дні тому

    Amin ya haiyu ya qaiyum

  • @WasilaMuhammd
    @WasilaMuhammd 26 днів тому +1

    Allah yasa mudace
    Allah ya taimaka Palestinians 😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭🇵🇸🇵🇸🇵🇸🇵🇸🇵🇸🇵🇸

  • @marymchcn4066
    @marymchcn4066 26 днів тому

    allah kasamugama da duniya lfy 🤦🇸🇦🇸🇦🇸🇦

  • @fatimaabdullahi4782
    @fatimaabdullahi4782 25 днів тому

    Innalillahi wa inna ilaihir rajiun Astagafurullah wa atubu ilaih ya rabbi☝🤲😢

  • @sulaimankhairan5480
    @sulaimankhairan5480 26 днів тому +1

    Wan nan gaskiya ce kwankwaso da Ganduje sune silar kawo duk wata musifa kano wlh wlh duk sunayi ne akan buka tunsu
    ga harkar daba sune suka jefamu a wan nan halinda muke ciki,dan girman yan uwana yan nageria mufarka daga baccin da mukeyi wlh akwai aiki a gaban mu????

  • @lurwanuhamza8514
    @lurwanuhamza8514 26 днів тому

    Wannan ita ce tsantsar gaskiya me wuyar fade ga bakano a yau

  • @lantanaali5545
    @lantanaali5545 26 днів тому

    كلام القاضى صحيح والله talkawan nageria sun fi shugabanni lalacewa 'mu da muke waje in anbaki abicin wata kinade ki aiko gida 'amma wallahi Allah wanda kaba ce ya cinye koda ko mahaifiyarku na ciki
    Bari zancen kasa kudi a acunt din dan nageria wai yaraba was waenda basuda acunt wallahi ما يصيب النيجريين فبماكيبت اياديهم،لا بد بالرجوع إلي التخلق بالاخلاق الإسلامية
    شمال نيجريا أسوأ من جنوبها أخلاقيا.سبحان الله

  • @WasilaMuhammd
    @WasilaMuhammd 26 днів тому +1

    Mutana suna manta da Palestinians 😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭 inani wa inna lillahirajiun 🥹🥹🥹

    • @UmarMuhammad-vu9mj
      @UmarMuhammad-vu9mj 22 дні тому +1

      Wlh hakane gashi can ana ta kisan kare dange mata dayara kanana ake ta kashewa Allah ubangiji ya junansu da rahama ya Saka musu da irin ta,addancin da ake musu

  • @musaabdullahi3189
    @musaabdullahi3189 25 днів тому

    Kufuto kugayawa wanna yake jawo rigima a kano gaskiya tsakanin kwankwaso da ganduje ku malamai kuce yabari kokuma zakuyi alkunutu a kansa,Allah yayi mana maganinsa kudaina jin tsoro malamai,kunsan kowaye fitinanne a tsakanin su

  • @NajibMusayahaya
    @NajibMusayahaya 21 день тому

    To fa Amma mallam Abu Aisha gareka wannan yake ya batun Putin yakarbi Al qur Ani Mai girma Kuma ya sunbata Allah yasa mudace astagfurullah wa atubu ilaihi Ameen.

  • @MuhammadmustaphaGoni
    @MuhammadmustaphaGoni 26 днів тому

    🤲🏻🤲🏻🤲🏻🇱🇾