Ká kyauta Allah ya karamana iklasi a dukkanin aiyukan mu haka akeso duk mutumin Kirki in ya gane kuskuren shi ya gyara Allah ya yafemana dukkanin kurakuren mu da rahamarsa da tausayinsa
wallahi wallahi wallahi Mafi yawan Malaman Najeriya azzalumaine wallahi masifar zaluncin shuwagabanni batakai ta malamai ba dan su kansu shuwagabanni suna sauraron malamai idan malamai suka saitu akan hanyar Allah duk al'umma ta saitu idan malamai suka bace sukan batar da duk mai raunin imani
Mai yasa bazasuyi magana Akan Abinda ake taiwa Talakawa ba ba tausayi ba jinkai ba kunya ba tsoron ALLAH sun zabi KUDI akan Jagorancin da MANZAN Allah ya basu Tirrrr... da malamai masu ci da Addini Allah kai mana nesa da
Gaskiya Malamai suna Cin Amanar Manzan Allah sun shiga cikin Rigar sa da zumman zasu koyar da Mutane Yadda tsakani da Allah amman kashhhh Aljihun su kawai suke ma basajin Kunyah suna cin Amanar Al umma
Dan allah abu raud Salma karka janye dan allah wlh wasu malaman karya sukeyi Kuma wlh idan ba a fita zanga zanga ba tofa babu ranar canzawar yan arewa mudai muna cikin masifa
Wallahi gaskiyane nima inaso nadawo yarana marayu nazauna cikin su ammo innazo ina tsoron halin da zamu shiga da yarana don ni nake daukan dawainiyarsu
السلام عليكم و رحمة الله وبركته ❤iyan ouwana Na Nigeria Allah kawomana saukin wanan rayuwa و الله تالله بالله ayanzu haka Ina cikin zubda Hawa ye Ni Dan Niger né 🇳🇪Amma abu- Salma gaskiya yake kokarin gayi Allah Gani gareka Allah Mun tuba😭😭😭😭
Kuji shirme ai awannan lokacin kowa shugaban kansa ne idan yaza kungiya sai akiramu da sunan ƴan ta,adda sabida mun wareing kanmu yazama ba kowa abin yashafa ba kenan kawai munayin zanga zanga ne dan ra,ayinmu sabida mu tada hankalin mutane wannan gamaganar taka abu salman yazama hauka kuma wallahi sai mun fada malaman mu munafukai ne suncu amarmu bamu yafe ba
Ai munafuki ne Shima Allah ya isar mana wlhi bazamu yafebah GA Duk Wanda Baya son cigaban arewa munafukai Wai miye yasa amfi Samun munafukai a cikin hausawa ummm munafukai baza kawai
Ká kyauta Allah ya karamana iklasi a dukkanin aiyukan mu haka akeso duk mutumin Kirki in ya gane kuskuren shi ya gyara Allah ya yafemana dukkanin kurakuren mu da rahamarsa da tausayinsa
Ameen ya rabb 🤲🤲🤲
wallahi wallahi wallahi
Mafi yawan Malaman Najeriya azzalumaine
wallahi
masifar zaluncin shuwagabanni batakai ta malamai ba
dan su kansu shuwagabanni suna sauraron malamai
idan malamai suka saitu akan hanyar Allah duk al'umma ta saitu
idan malamai suka bace sukan batar da duk mai raunin imani
Anyimaka barazana kenan gaskiya Nigeria sai Allah malamai ma sunfara bada mamaki
Allah sarki rayuwa sun masa 👈 barazana wlh
Ita ce wallahi
Mai yasa bazasuyi magana Akan Abinda ake taiwa Talakawa ba ba tausayi ba jinkai ba kunya ba tsoron ALLAH sun zabi KUDI akan Jagorancin da MANZAN Allah ya basu Tirrrr... da malamai masu ci da Addini Allah kai mana nesa da
ماشاءالله
Gaskiya dai akwai tambaya suwane jagororin yin zanga zanga nan
To mudai ba zamu janye ba wallahi
Wlh tlh blh abu Salma kaji tsoran Allah wlh kaji kunya zakayi bayani yauma tubulassara,ir kamar yaune kabiyewa azzaluman Malaman Nigeria
Kaima kaji tsoron Allah
Kaima azzalumin ne ai
Gaskiya Malamai suna Cin Amanar Manzan Allah sun shiga cikin Rigar sa da zumman zasu koyar da Mutane Yadda tsakani da Allah amman kashhhh Aljihun su kawai suke ma basajin Kunyah suna cin Amanar Al umma
Gomnati bala ice har tayi maganin sa
😂😂
Allah ya kyauta
Dan allah abu raud Salma karka janye dan allah wlh wasu malaman karya sukeyi Kuma wlh idan ba a fita zanga zanga ba tofa babu ranar canzawar yan arewa mudai muna cikin masifa
An gama dakai, gwamnati bala'i ce. Wannan ya sare
Allaah yakarimu da sharrin Shi'a mafi yawancin masu za'gi masu sun ayi zanga zanga duk , yan"Shi'a ne
Amin
Daman ba Dan kai za'ayiba. Zanga zanga No going back.
Jazakallahu khairan
Wallahi in sha allah zanga zanga sai munyi
Wallahi gaskiyane nima inaso nadawo yarana marayu nazauna cikin su ammo innazo ina tsoron halin da zamu shiga da yarana don ni nake daukan dawainiyarsu
Allah ya yi.ma albarka
Subahanahu wa ta'ala Sallallahu alaihi wasallama Wa'alaikum salam
Abu salma ma karyacin banza ma tsoracin banza
السلام عليكم و رحمة الله وبركته ❤iyan ouwana Na Nigeria Allah kawomana saukin wanan rayuwa و الله تالله بالله ayanzu haka Ina cikin zubda Hawa ye Ni Dan Niger né 🇳🇪Amma abu- Salma gaskiya yake kokarin gayi Allah Gani gareka Allah Mun tuba😭😭😭😭
Wlh wlh malan kagayawa malamai wlh wlh suji zozon Allah
Bakkhill bakkhill👍
Aslm alkm yane ya labarin hamas ne
Dan Allah kurinka gurmama juna yaza ai kace yane yalabarin hamas yane kamar wani staranka haba mana
Kayma anbaka nakakaeu
Zanganmu sune majalisan mu kuman sune damusu kyranye mesukeyi mana
Ma sha allah da kyau abu salma ❤
Ashe Kai qaramin maraskunyane ko Kuma an sayeka da million goma sha shidda 16000000
😂😂😂😂😂😂
Yayi amai yalashe ba hujja amaganarka kai bincikemana
Gaskiya banji daɗi ba,,,,,😢😢😢😢😢😢
Allahyatemakeka inkagane domin yanadagacin sherin media kanayin hankali agaba karkasakenhaka yarokanNazari
❤❤❤
Allah tazama gatanmu,
Yan'uwanmu dasuke wajen yan bindiga,Allah yakubuto manadasu,Allah kadeshine katanmu
Dama badon magananka zamu fita ba acikin kayan Miya kawaye kaje kaduba bayani Al,bani zariya akan zanga zanga malam gsky kenan
Dama Muna Fukine Bakomiba Uwar Shi Badan Al Umma Yakeyiba
Ah haba abu salma anmaka barazana
Allahyatemakeka dakagane domin yanadagacin sherin media kanayin hankali agaba karkasakenhaka yarokanNazari
Sunzoratashi sun Mai barazana saidai kayi hakuri
Kukama Wanda yayiwannan Abun zaiwan keku kumayazama gargadi gawanda yayihaka dameshirin yinhakan agaba
Wacce gaskiya malaman suke fa mayaudara banza
To kaima kudi anka baka katuba 😂😂😂😂
Kai karyakake
Malam Allah yasakama da alkairi,
Abu salma maganar da kake yi game da shaksiyya malamai kaje karanta matsayin malamai da alakarsu da Addini har yanzu baka yarda da kuskuran da kayi ba
Masu fitsara akan mimbari da sunan malamai kada su yaudare ka.
Malam kayi kuskure yakamata ka tuba. Malaman mu su sukasa ni nayi zaɓen APC.
Amma naji bekici jenyer ka da ina tare dakai amma yanzu najuya bekamata ka sorota
Ma sha Allah. ❤
Allah shi qara maka albarka.
Gaskiya nayi farin ciki da wannan apologizing da kayi akan maganganunka.
Naka wasane
Kuji shirme ai awannan lokacin kowa shugaban kansa ne idan yaza kungiya sai akiramu da sunan ƴan ta,adda sabida mun wareing kanmu yazama ba kowa abin yashafa ba kenan kawai munayin zanga zanga ne dan ra,ayinmu sabida mu tada hankalin mutane wannan gamaganar taka abu salman yazama hauka kuma wallahi sai mun fada malaman mu munafukai ne suncu amarmu bamu yafe ba
Ina fatan sun Dan lasa Maka wani abo. Muma a Dan lasa Mana.
Anbaka kudiko kaima
Rufebakinka Baza Ajanyeba
Kashi anba ka kudin
Ai munafuki ne Shima Allah ya isar mana wlhi bazamu yafebah GA Duk Wanda Baya son cigaban arewa munafukai Wai miye yasa amfi Samun munafukai a cikin hausawa ummm munafukai baza kawai
Kaidin banza ,Kai kasa mu jahili bakwai ba
😂alert!!!
Matsala anbasu kudi sinki gaskiya
Idan akayi zanga zanga wlh za ajiku milki saida jamaâ wlh bazasu geraba sai anyi foto nafito dasu
Idan kuka chiru gobema hakane
TSORO YASA MIN KASA TINKARA MATSALARMU😅😅🤣🤣😂
Kace bakaji ko Dan nema
Allah ya kyuta
Idan rai ya baci a dunga sanin me za’a fadi MATASA
Ko a sha kunyar janyewa😂
😂😂😂😂
Kaima ka karbe nawa aka baka?!
Wannan gaskiya ne
Allah ya kyauta
Wacce gaskiya malaman suke fa mayaudara banza