Bacewar Abu Salma kan ingiza matasa suyi zanga zanga_zane Dan bilki comanda sheikh Adam albani

Поділитися
Вставка
  • Опубліковано 11 вер 2024
  • Sheikh Adam albani gwambe yayi tsokaci kan Abu Salma dakuma abinda yafaru da Dan bilki comanda
    Wanda tashar mu mesuna rigasa tv news mukayi sharhi akai domin ilamantarda daku
    Kuyimana subscribe a UA-cam channel dinmu mesuna rigasa tv news domin samun shirye shiryen mu kamar haka
    Labarun duniya, labarun hausa, labarun Kannywood,Dan bilki comanda, Abu salma

КОМЕНТАРІ • 17

  • @hassanmbuba1581
    @hassanmbuba1581 Місяць тому +2

    Kai dai ba abinda ka Tara amma su
    Fantami su daurawa şu Abdulwahab Abdallah su dr sani Wlh sun Tara kayan duniya

  • @user-kl8hh6zt2c
    @user-kl8hh6zt2c Місяць тому +2

    Sha Sha kawi na bata time dina wallahi

  • @IbrahimAyuba-b7t
    @IbrahimAyuba-b7t Місяць тому +1

    Allah yasamudace

  • @isahsahanunumuhammed4870
    @isahsahanunumuhammed4870 Місяць тому +3

    Malam sinuwar malaman banza wlh bazata kama mutane ba, tunda ba Allah bane agabanku..

  • @MohammedsaniUMAR-xu4ys
    @MohammedsaniUMAR-xu4ys Місяць тому +3

    Malam, kaima bakasan Wanda yake da mastayi gurin Allah.
    Malam, maiyahana Baku hana Kitnapin ba .
    Kana da karatu, Malam, amma baka da basically...

  • @MUSASHEHU-g8u
    @MUSASHEHU-g8u Місяць тому +1

    Kai wuche Dan Allah ku Kunsan Allah nee

  • @Kwame966
    @Kwame966 Місяць тому +2

    Tsinuwar malam ai ba tsinuwar Allah bace, kuma ba tsoron Allah kukeyiba, interest dinku ne kawai

  • @Sadiyamk
    @Sadiyamk Місяць тому +1

    Malamai, ai sai malamai

  • @Speedyvampir2
    @Speedyvampir2 Місяць тому +1

    Ai daraja ko matsayin mutum ba sai mallami ba. Allah kadai ya san waya mai daraja. Sai ka je kauye talaka wanda ka raina sai ya fi dukkan mallaman nan da su ke zuwa kwaram gurin yan siyasa da gwamnati.
    Sai ku ta zagin talaka da sunan wa'azi a kan mimbari.

  • @MUSASHEHU-g8u
    @MUSASHEHU-g8u Місяць тому +1

    Malam daurawan meye daurawan banza

  • @sadikabdullah8668
    @sadikabdullah8668 Місяць тому +2

    ❤❤ WLLH WANNAN GASKIYANE DATTIJON ARZIKI ❤❤

  • @hassanmbuba1581
    @hassanmbuba1581 Місяць тому +1

    Mufa sai munyi zanga zanga ba fashi haushin banza da na wofi kuke mu 1st august muke jira

  • @YauOil
    @YauOil Місяць тому +1

    Dan segaya jikukin dan ta ada danfudiwu karyakakiyi monafuki

  • @hassanmbuba1581
    @hassanmbuba1581 Місяць тому +2

    Ai yanzu ba malamai saidai masu karatu

  • @mubarakgarba6566
    @mubarakgarba6566 Місяць тому +2

    Malam Allah yasa kama da gidan Aljannah. Wannan maganar haka take.

  • @hassanmbuba1581
    @hassanmbuba1581 Місяць тому +1

    Kai dai ba abinda ka Tara amma su
    Fantami su daurawa şu Abdulwahab Abdallah su dr sani Wlh sun Tara kayan duniya

    • @ampagetech2624
      @ampagetech2624 Місяць тому

      Wai sune yan sunna - Imam Ahmad bai karban ko sisi da khalifa ya sha turo masa dubunnan dinarai - abincinsa dabino da ruwa da gurasa.. Limaminsu dan taimiyya shi ma bai tara komai ba. Malaman duniya sai alfahari