Well done 👍malam Aminu Saira Dan Allah atsayar da wannan yanayin da Maryam da Mainasara suke aciki kwai su haihu basai Mainasara ya kara wani auren bah and ya kamata akashe mana Ishaq kar ya cotar da Mainasara Allah ya kara basira
Gaskiya zan gaya maka gaskiya mun dawo daga rakiyar film din nan, kun nuna maryam nada tarbiyya amma kun warware gaba daya saboda taurin kanta yayi yawa kuma an nuna bata jin maganar mahaifiyar ta ga kuma kafewa
Assalamu alekum yan uwa musulmai, da fatan alkhairi, ya allah kada kabari mu cutar da wani, ya allah kada kabari wani ya cutar damu inayiwa kowa fatan alkhairi, agaskiya samun masu halin kirki irin mainasara kadan ne à duniya nan, malam Aminu saira allah kara daukaka da basira, amine dan daraja annabi Mohamed (S À W).
@SairuMovies Masha Allah Welldone... Full of. suspense... Allah Ya sa Mainasara ya auri Dr. Aseeya. She loves him kuma she is not part of the ongoing conspiracy. His life is still in danger. He need true love and someone he can trust - Dr. Aseeya. In Sha Allah, we are waiting and waiting for the next Episode Babban Director.
Ma shaa Allah, Gaskiya naji dadin episode 11 din nan saboda Akwai fadakarwa sosai musamman garemu mu mata sai murika rike sirrin mu Director Malam Aminu Allah ya kara Basira Allah yasa mainasara Ya Auri Dr. Asiya
Mashallah a gaskiya wannan shirin waliyi ne muna jin dadin wannan shiri sosai yanda ya kamata duk bayan sati hikmar da aidiyar karuwa take mashallah Allah yataimakeka aminu saira Allah ya kara muku karfin guiwa ✅ idan kai masoyin annabi ne kayi min like.
For the first time naji tausayin Jamila,km naji haushin malam kenan ita zaituna bazata tabayin aureba Idan za'a bi fatawarsa?km gaskiya na tsammaci dalilin dayafi wannan akan fashin aurennan.😡
Masha Allah. Allah ya Kara Arziki da basira.
There is nothing more important in this world than loving and honouring the Messenger of Allah ﷺ
This film is important in our life
Soyayyar Annabi Muhammad itace soyayyar Gaskiya Allah ya kara wa Annabi Muhammad daraja dukkan nà Annabi Yace Amin ✅
Amin
Gaskiya da zaituna ta daceda mai Nasara ya ALLAH ƙara Wa Annabi Muhammad daraja❤❤❤ Mach Allah❤❤❤
Ya Salam 😂😂 wanda yaga nadama a fuskan Jamila yamin like😅😅
Duk Wanda Nauyin Ɗawainiyar Iyali, Iyaye Da Ƴan Uwa Suka Rataya Akansa
Ya Allah! Ka tsaya masa ka bashi yadda zai yi.🤲🙏
Ameen ya Hayyu ya qayyum
Ameen ❤
Ameen y rbb
Aameen thumma Aameen
Amen ya Allah
Mâcha allah ❤❤❤❤❤❤
Annabi Muhammad...🎉
Sallallahu Alaihi Wassallam 💓
SAW
Sallallahu alaihi wa sallam
Duk wanda Yaga dacewar Dr Hasina da Auwal Ya min like ,domin kamata Yayi Auwal Ya Auri Dr Hasina.
Allahuma inni asaluka al jannah
Aminu Saira
Allah Yaƙara Basira Munajin Daɗin Wannan Shirin Matuƙa
Allahumma Ameen ya rabbi
Allah yakara basira
😮😮
Labarina kenan kamar twist of fate😅😅😂
Dan Allah a rage tallan Nan wllh mun gaji
Gaskiƴa ne
Suna kona mana data
Duk Wanda jamila tabashi tausayi yamin like
Masha Allahu
Nice one ❤❤❤❤❤❤❤❤❤🎉🎉🎉🎉🎉🎉🎉🎉🎉🎉🎉🎉
Dan Allah Malan Aminu Saira Kadawomana Da 🎬 Su Rabagardama Da Sumayya Kada Sutsufa 🙏🙏🙏
😂😂😂
😅😅
😂😂😂
Allahumma salli ala sayyidina Muhamah wa sallim
😂😂ya ishak Allah ya ganar da kai 😂🤣🤣🤣
Malam Aminu saira akwai kuskure da kayi bai kamata Mai nasara da Maryam su zauna akan kujera malam Yana zaune a kasa ba!
Gaskiya kam bai kama taba saboda malami Ai Girmama su Akeyi
Wlh Saida nayi maganan nan a Raina.
Confirmed
Allah ya karawa annabi daraja 🙏
SALLALLAHU ALAIHI WASALLAM
Sallallahu Alaihi Wassallam 💓
Allah ya sa mu tace tare da manzon Allah s a w ranar giyama
Allah yasa Kar ya auri Dr.Asiya
I can’t wait for next week💃💃💃
Allah sarki jamila ta ban tausayi wllhy har kuka na mata
Zu wa ga Aminu Saira, Dan Allah a sati mai xuwa ace mana babu Labarina Tallan Magani kawai za'a sa, in yaso sati na gaba sai mu cigaba kawai.
😂😂😂
Wallahi kuwa 😹😹
*آللَّهُــمَّ صَلِّ وَسَـــلِّمْ على نَبِيِّنَـــا مُحمَّد ﷺ.♡🕊️❤️*
Nidai wlh daya aure doctor asiya gara ya aura zaituna ,a nawa ganin kenan
👍👍👍👍👍👍👍👍👍👍👍
@Sumayya hotona basu zama dalilin fasa auren ta tunda a cikin yan'uwan ta mata tayi su kuma Safina tayi haka don biyan bukatunta
Well done 👍malam Aminu Saira Dan Allah atsayar da wannan yanayin da Maryam da Mainasara suke aciki kwai su haihu basai Mainasara ya kara wani auren bah and ya kamata akashe mana Ishaq kar ya cotar da Mainasara Allah ya kara basira
Gaskiya na gode da nasiha wallahi
Gaskiya zan gaya maka gaskiya mun dawo daga rakiyar film din nan, kun nuna maryam nada tarbiyya amma kun warware gaba daya saboda taurin kanta yayi yawa kuma an nuna bata jin maganar mahaifiyar ta ga kuma kafewa
allah ya karamana soyayyar annabi muhammadu S ❤A❤W
Masha Allah. Director Malam aiki yana kyau sosai Allah Ya kara basira
Nide banason mainsara ya auri Dr Asiya wallahi
Hmmm ke ko ni
Allahumma inni asalukal al jannah
Masha Allah to you aminu saira more love to you
Masha Allah, Dr. Aseeya is more responsible, caring, and lovingly. Mallam Saira keep up the great job, More interesting. All the best
Wannan ba ladabi bane ace malami yana kasa, sukuma suna sama
A gyara
Gaskiyade Nima Ina tare da Wann gyaren su malamai girmamasu ake
Dans allah menasara karya kara aure
Habadai ya zakace haka namiji ai mijin mace hudu ne
Habadai ya zakace haka namiji ai mijin mace hudu ne
Habadai ya zakace haka namiji ai mijin mace hudu ne
Habadai ya zakace haka namiji fa mijin mace hudu ne
Masha allah 😊
I'm watching from Germany 🇩🇪🇩🇪🇩🇪🇩🇪🇩🇪
Hey
Assalamu alekum yan uwa musulmai, da fatan alkhairi, ya allah kada kabari mu cutar da wani, ya allah kada kabari wani ya cutar damu inayiwa kowa fatan alkhairi, agaskiya samun masu halin kirki irin mainasara kadan ne à duniya nan, malam Aminu saira allah kara daukaka da basira, amine dan daraja annabi Mohamed (S À W).
Allah Sarki ☹️ Mujahid Har Na Fara Jin Tausayin ka😢
😂😂💔😏😏😏
Masha Allah fantan Alkhairi 🙏 Aminu Saira kana isar da Sako wa.azi tasigar daya dace Allah yaqara dau kaka da basira
AKWAI DARUSSA MASU MATUKAR AMFANI AWANNAN EPISODE DIN:Yanada kyau mu kula da mutanen da muke rayuwa dasu, domin wasu makiyanmu ne, sannan sharing wani lamari naki da kawaye shima mukiyaye, domin kiran da Zaituna tayima Safina akan batun Mainasara shiya jawo komi😢. Sai mukiyaye da kawaye mata😢
Shi dai al'amin ya xama kamar kayan banxa
4:56 wai watan Ramadan 😂😂
Wallahi nimadai abin yaban dariya😊😅
Muhammadu Rasulullah S A W❤❤❤❤
@SairuMovies
Masha Allah
Welldone... Full of. suspense... Allah Ya sa Mainasara ya auri Dr. Aseeya. She loves him kuma she is not part of the ongoing conspiracy. His life is still in danger. He need true love and someone he can trust - Dr. Aseeya.
In Sha Allah, we are waiting and waiting for the next Episode Babban Director.
Ameen ameen fatana kenan saboda ta son shi sosai❤
Ameen ameen fatana kenan saboda ta son shi sosai❤
Ma shaa Allah, Gaskiya naji dadin episode 11 din nan saboda Akwai fadakarwa sosai musamman garemu mu mata sai murika rike sirrin mu Director Malam Aminu Allah ya kara Basira Allah yasa mainasara Ya Auri Dr. Asiya
Wallahi jamila de taa bani tausayi wallahi 😢😢😢😢😭😭😭
Mashallah a gaskiya wannan shirin waliyi ne muna jin dadin wannan shiri sosai yanda ya kamata duk bayan sati hikmar da aidiyar karuwa take mashallah
Allah yataimakeka aminu saira
Allah ya kara muku karfin guiwa ✅
idan kai masoyin annabi ne kayi min like.
A gaskiya tala tayawa ya kamata a rage tallan ko zamu iya game tafinyan labarina ko a dawo dash sumaya ,presssdor,rabagardama,da sauransu
Muhamdu rasululah
Masha Allah Umar Alhamdulillah wowed ❤❤❤✅✅✅✅
Masha Allah ❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤🎉🎉🎉🎉🎉🎉🎉
i hope maryam and jamila wil be together again.
SALLUH ALANNABIYI ?
SALLALLAHU ALAIHI WASALLAM
Well done eloquent director
The game has just began
❤❤❤
Wai dahir kori mufa anrena mana wayo wallahi
Wlh Nima natsani Wann tallar ta Dahir😂😂😂
Bala'in rainin wayon ma...Abu ba kanshi ba dadi ko kadan sai uban kala
Masha Allah Allah Kai mu Bijahi muhammadu Rasulullah s a w ameen ❤❤❤❤❤❤❤❤
Masha Allah Watching from Saudi Arabia🇸🇦🇸🇦🇸🇦❤❤❤
Wlh Zaituna ta ban tausayi,pls a bata ko Auwal ne 😢
Dan Allah Aminu saira ka. Kacire amana jamila a gidan yari Please
Finally daiiii Doctor Asiya itace zata Auri me nasara Duk Wanda yakeson yakeson Auren Doctor Asiya da Me nasara yamin liking 😂❤❤
Gaskiya Nima ina son ta Auri mainasara saboda sun dace
Advertisement is to much Aminu saira
Nice 👍👍👍
Wa yaji kuskuren da likita tayi na kiran Nurse wai Lurse Lurse? 😢😢😢
Kuma tace buleedin😂
@@hindatumahmoodshehu3358 duk da suna ƙoƙari amma wasu kura kuran bai kamata ace an saki film ba tare da an ganosu ba
❤❤❤❤❤❤🎉
Love you
For the first time naji tausayin Jamila,km naji haushin malam kenan ita zaituna bazata tabayin aureba Idan za'a bi fatawarsa?km gaskiya na tsammaci dalilin dayafi wannan akan fashin aurennan.😡
Masu Hali Irin na SAFINAT👿 Suna da Yawa a Wannan Zamanin Mu Kula Sosai 🤔🙄
Shawara ce Mu Samman Ga Mata da Yan Mata
ALLAH YA KARE MU DAGA SHARRIN DU
Maryam,ya kamata ki gane cewa maganar uwa ba abar wasa bace. kin dai fara gani a yanzu, na rashin bin maganar uwa!!!
Masha Allah 🇳🇬
Jinjina da fatan alkairi Gareku malam Aminu Saira ❤️🙏👌
Good one
wani aiki sai Aminu Saira
Malam aminu saira Allah ya Karo basira.🙏
Masha Allah fatan alkairi
Gaskiya film yadau zafi
Allah Kara basira saira
اللهم صل على محمد وآل محمد وعجل فرجهم ياكريم
Gara a fasa Auran 😂safina da anyi kiyi posting 🤸🤣
Ohh my Goatsss jameelah… laws laws😂
😂 u are not nice
Gaskiya talle yafima film din yawa
Aminu Saira kai fitinannene baka son a zauna lfy wlh a kwai ca kwakiya fa
😂😂😂
Gaskia tallen yayi yawa
I love you famille 👪
Yayi,Allah ya kai mu bakoi mai zuwa
Daman nasan cewa Sera zai haɗa Mainasara da Dr. Asiya
Masha allah alhamdulillah film yayi kyau allah yakara basira 🎉🎉❤❤
I do much love this movie, it's making me emotional 😢😢😢😢😢😢😢😢
Gaskiya malam yakamata a,duba a,yi auren zaituna da kai nasara💯👌💥
Hello
Ni dama Jamila tun tuni Ina bayanta
Amma anan Dr Hasiya ta nuna kwadai gaskiya
ماشاء الله ❤
Masha Allah
Kai yanxu faruk mai aljanu xaka aura
Masha allah ❤❤❤❤🎉🎉🎉🎉