Bello turji yayi barazanar kashe mutanen moriki kamar yadda akayiwa sarkin gobir idan ba,akawo kudib
Вставка
- Опубліковано 16 вер 2024
- Mutanen moriki zamfara na nemjan Yan uwansu sukawo kudi sukarbe su Kafin su rasa ransu, sheikh Adamu Muhammad dokoro ya aika Sako ga Bello turji
Wanda tashar mu mesuna rigasa tv news mukayi sharhi akai domin ilamantarda daku, kuyimana subscribe a UA-cam channel dinmu mesuna rigasa tv news domin samun shirye shiryen mu kamar haka
Labarun duniya, labarun hausa, sarkin gobir, Christopher Musa,sheikh murtala Bello asada, rigasa tv news, sokoto, zamfara, Bello matawalle
يا سلام الهم احفظ اخواننا المسلمون
Allah yakawo mana karshen wannan masifa a nigeria
Bello Allah yawalakantaka Allah yafikarfinku
Da bello da kiris topha Musa bakin su daya allah ya isa
Subhanallahil azeem
Allah
wallahi karku basu kudinnan domin karfi zasu kara su siyo makamai su halakaku, kusiye makamai duk wanda yazo ku halakashi wanda ya mutu yyi shahada
Allah Kiya maganisu
Wani isakacis. Sai. najariya
Allah ya saka da alkairi
wani iskanci Sai Nigeria
Barka da warahaka malam sufa su turji basa jin waazi fa
Dan Allah mutanen moriki Kusiya makamai da wannan kudin da Dan iskannan yache kukawo
😢😢😢😢inna lilahi wa inna ilaihi rajiun allha kakaremu
Walayi dala ka a bassu dan a na bassu kundin fanssa chi yassa taadanchti bay kareba
Abin takaici saikaji suna fadin yan uwansu suke karewa, Kuma wlh ance ko fulanin basa bari, Allah Ya walakantasu baki sa daya
Nigeria kénnan fah
Ameen ya Allah
Jikukin dan ta ada danfudiwu ne fulani jinita adanch ne fulani
Amma kai wannan. Kai mslmi ne kuwa