Bello turji yayi barazanar kashe mutanen moriki kamar yadda akayiwa sarkin gobir idan ba,akawo kudib

Поділитися
Вставка
  • Опубліковано 16 вер 2024
  • Mutanen moriki zamfara na nemjan Yan uwansu sukawo kudi sukarbe su Kafin su rasa ransu, sheikh Adamu Muhammad dokoro ya aika Sako ga Bello turji
    Wanda tashar mu mesuna rigasa tv news mukayi sharhi akai domin ilamantarda daku, kuyimana subscribe a UA-cam channel dinmu mesuna rigasa tv news domin samun shirye shiryen mu kamar haka
    Labarun duniya, labarun hausa, sarkin gobir, Christopher Musa,sheikh murtala Bello asada, rigasa tv news, sokoto, zamfara, Bello matawalle

КОМЕНТАРІ • 20

  • @muhammadbinali.
    @muhammadbinali. 5 днів тому +4

    يا سلام الهم احفظ اخواننا المسلمون

  • @Kwame966
    @Kwame966 5 днів тому +5

    Allah yakawo mana karshen wannan masifa a nigeria

  • @AbakarRuwa
    @AbakarRuwa 5 днів тому +4

    Bello Allah yawalakantaka Allah yafikarfinku

  • @SanusiyahayaYahaya
    @SanusiyahayaYahaya 4 дні тому

    Da bello da kiris topha Musa bakin su daya allah ya isa

  • @muhammadbinali.
    @muhammadbinali. 5 днів тому +2

    Subhanallahil azeem

  • @IsahSulaiman-m8n
    @IsahSulaiman-m8n 5 днів тому +3

    Allah

  • @zainabmusa4199
    @zainabmusa4199 5 днів тому +4

    wallahi karku basu kudinnan domin karfi zasu kara su siyo makamai su halakaku, kusiye makamai duk wanda yazo ku halakashi wanda ya mutu yyi shahada

  • @playdread
    @playdread 5 днів тому +2

    Allah Kiya maganisu

  • @SlemanDanhausa
    @SlemanDanhausa 6 днів тому +3

    Wani isakacis. Sai. najariya

  • @IbrahimMuhammad-qu6bp
    @IbrahimMuhammad-qu6bp 5 днів тому

    Allah ya saka da alkairi

  • @haliloulawanplamedor9666
    @haliloulawanplamedor9666 6 днів тому +3

    wani iskanci Sai Nigeria

  • @BachirouBoubacar-lb3lb
    @BachirouBoubacar-lb3lb 6 днів тому +2

    Barka da warahaka malam sufa su turji basa jin waazi fa

  • @playdread
    @playdread 5 днів тому +3

    Dan Allah mutanen moriki Kusiya makamai da wannan kudin da Dan iskannan yache kukawo

  • @SamsonZakka-dv5jd
    @SamsonZakka-dv5jd 5 днів тому

    😢😢😢😢inna lilahi wa inna ilaihi rajiun allha kakaremu

  • @MohamedGarba-y3t
    @MohamedGarba-y3t 5 днів тому +2

    Walayi dala ka a bassu dan a na bassu kundin fanssa chi yassa taadanchti bay kareba

  • @Badariyya-n8p
    @Badariyya-n8p 5 днів тому

    Abin takaici saikaji suna fadin yan uwansu suke karewa, Kuma wlh ance ko fulanin basa bari, Allah Ya walakantasu baki sa daya

  • @SalifouGuéroDadi
    @SalifouGuéroDadi 6 днів тому +1

    Nigeria kénnan fah

  • @MaryamSHUAIBU-m2o
    @MaryamSHUAIBU-m2o 6 днів тому +1

    Ameen ya Allah

  • @YauOil
    @YauOil 6 днів тому +1

    Jikukin dan ta ada danfudiwu ne fulani jinita adanch ne fulani