Zanga-Zanga a Nigeria dole. matasa Kada kuji tsoron fitowa Zanga-Zanga sbd mutuwa, Wlh mutuwa dole ce Akan kowa,Don haka ku fito Domin neman Yancinku,Kada amayar Damu tamkar bayi kowane loqaci
Gaskiya yakamata komai ya dai data sabida fa ana jin we ya sabida yau ko nawa kake karban a wata to sai ka tafi kasuwa zaka San ba ko Mai to in ba Santa ake so mu koma ba a gaira, why can we do that if things are not been nomal an our besnes men need to give up.
Kudai kun zama makaryata kuma mayaudara. Yaya zaku rubuta abunda bai faru ba. Kunja hankalin Mutane cewar anyi juyin mulki a Nigeria. Wannan karyar da kukayi, idan baku nemi yafiya wajen jama'a ba, saiku saurari sakamakonta a wajen Allah
Muna cikin kuka a najariya da irin halinda mukeciki munshiga cikin halin ha ulai muna kuka muna hango farinciki muna hakuri muna kara shan wahala to yanzu ga yanda takaimu kuyi ta tamu talkan najariya yunwa kana Raye najariya inakai kasamu abinda ka ci bazaka samu Wanda zaka ba iyalinka ba to da.ace yunwa takashe mutum a.najariya kara mutum yafita gurin jahadin kwato ,yanci kuyi abinda Yakama ta shuwa gabanin al ummar najariya nacikin wani hali dauki suke jira aguri Allah da Ku masu mulkin najariya Allah kayaye mana ...astaga firullah ...Allah mun tuba kaya yemana
Zanga-Zanga a Nigeria dole.
matasa Kada kuji tsoron fitowa Zanga-Zanga sbd mutuwa,
Wlh mutuwa dole ce Akan kowa,Don haka ku fito Domin neman Yancinku,Kada amayar Damu tamkar bayi kowane loqaci
Gaskiya Allah ya kiyaye ya kawo sauki
Insha allah saimunyi zanga zanga
Allah sarki Nigeria yan siyasa Allah ya isa
Allah ya zaban muna abunda yafi zama alheri Allah ya kawo muna zaman KAFIYA Nigeria BAKI daya
Allah yatsinama tunubu Dan himmar manzon Allah Saw
Allah ka juyi mulliki afarmar muhammadu rassulli
❤❤❤
Zanga zanga no going back
Allah yasa ayi juyin mulki muna fatan haka
Zanga Zanga sak
Munfiso ayi juyin mulki kuma insha Allah shine alkhairi
Allah ya kawo sauki a Nigéria
in Sha Allah sai anyi zanga zng indai zai kawo saukin rayuwa
Allah zatbamana mafi alkhairi
Wannan kasa da akwai abinda yafi zanga zanga dashi ya kamata ayi mata ftn dae allah yasa a sami nasara bayan anyi Ameen
ASM JUYIN MULKI A NIGERIA BATSARO
Allah ya kawomana dauki akasarmu Nigeria 😂😂😂😂😂😂😂
ameen
Dut wanda bayaso ayi zangs-zanga munafine
wallahi da munji dadi idan haka tafaru Allah yasa
Allah yasa ayi juyin mulkin yan vigelanty
Gara'ayi zanga zanga ku ansamu sauki anajeriya Allah samudace ameen
Allah kamana.maganinsu
Allah yazaba mafi alkairi
Thanks❤🎉
Allah yasa ayijouyin mulkin a nageria
Allah yabaku sa'a masu zanga zangan lumana
Wallahi gwara Ayi da wannan masifa da talaka yake ciki
Allah dai kayimuna mafita😢
Dama Hakan tafaru aidakowa yahuta da wannan tsananjn rayuwar
Allah yasa ayi juyin mulki
Allah tabbatar mana da alkairai kawai
Mudai Bama butar wannan zanga zanga Amma Adawo da safsidi kuma agyara wannan halin da make ciki
Allah yabamu saa
Gaskiya yakamata komai ya dai data sabida fa ana jin we ya sabida yau ko nawa kake karban a wata to sai ka tafi kasuwa zaka San ba ko Mai to in ba Santa ake so mu koma ba a gaira, why can we do that if things are not been nomal an our besnes men need to give up.
Allah ya sa zanga zanga ya zama mafita a garemu mu yan Nigeria
ALLAH YASA SOJOJI SUYI JUYIN MULKI, MUNFI SANHAKA, WANNAN TINUNBU BAIDA WANI ANFANI, GARA SOJA SUKARBI MULKI!
Kudai kun zama makaryata kuma mayaudara. Yaya zaku rubuta abunda bai faru ba. Kunja hankalin Mutane cewar anyi juyin mulki a Nigeria. Wannan karyar da kukayi, idan baku nemi yafiya wajen jama'a ba, saiku saurari sakamakonta a wajen Allah
Allah ya sa ayi juyin milki
Zanga. Zanga. Kaduna
Zag zag contino
Muna guyanbaya ayi zanga zanga
saimunyi zangazanga
inna goyon bayan juyin mulkin
Muna goyonbaya. Juyin mulki
😮😮😮😮😮gaskiyane
Allah yakawomanamufuta
Allah yakawo mana mafita akassarmu
Inda akwai abinda yafi zanga zanga ma ayi
Muna cikin kuka a najariya da irin halinda mukeciki munshiga cikin halin ha ulai muna kuka muna hango farinciki muna hakuri muna kara shan wahala to yanzu ga yanda takaimu kuyi ta tamu talkan najariya yunwa kana Raye najariya inakai kasamu abinda ka ci bazaka samu Wanda zaka ba iyalinka ba to da.ace yunwa takashe mutum a.najariya kara mutum yafita gurin jahadin kwato ,yanci kuyi abinda Yakama ta shuwa gabanin al ummar najariya nacikin wani hali dauki suke jira aguri Allah da Ku masu mulkin najariya Allah kayaye mana ...astaga firullah ...Allah mun tuba kaya yemana
Sozojins Nigeria dama ta SAMU a garé ku.
A sannu sannu sai anyi juyin mulki
idan baayiba dasuga kamar anasoron su
Agaskiya gara'ayi zanga zanga saboda sugane matsalar da talaka yake ciki
Muna goyan baya
Nima dagoyi bayan
Zanga zanga yazama dole
Wakar zanga zanga ta rarara
Zangazangakano
Oho
Muna goyon baya
Mufa.da.malokaci.mukejira.kullunabsin.zaikatulmaud.allah.kasamudace
Xanga xanga s
Juyin.mulki
Juyin milki mulkin mukeso wlh
٦ayizagzagga
Akawarfashi
2:13
❤❤❤❤❤❤😂😂
Muna GOYON baya
😂😂😂
Munanimnsawki
Allah yazabamana mafi alkairi
❤❤❤
Muna goyan baya
Muna goyon baya