Allahumma amin yahayyu yaqayyum ya zaljalalu wal ikram 🤲🤲🤲 ya Allah ka amsa muna roqonka Allah ibadarkama sunhana ayita cikin natsuwa sunfi qarfimmu kafi qarfinsu Allah 😭
Wannan yayi daidai, naji dadi da bai hado da Mai Girma General Buhari ba, domin shi bazai ci amanar kasaba, suma wadanda ya ambato suna son Nigeria, Alla ya basu ikon amsa kiran Malam.
Tsinannuba sunfiso suna tafiya.qasar wasu suna alfahri suntafi qasar waje tasu qasarkuma se tarin abin kunyar da asuka shuka hasbunallahu wanimalwakil akan duk wani azzalumi Allah ya ISA bamuyafeba 🙄
Malam muna goyon bayanka Allah yatsareka yakareka daga masu sharri
Mashallah 😍
Allah yasakamaka m makiyanka Allah yakawar dasu
Amiin
Allah yakarawa malan lfy
Amiin
Allahumma amin yahayyu yaqayyum ya zaljalalu wal ikram 🤲🤲🤲 ya Allah ka amsa muna roqonka Allah ibadarkama sunhana ayita cikin natsuwa sunfi qarfimmu kafi qarfinsu Allah 😭
Amiin
Wallahi Ka burge ni!! Allah yasaka da alkairi
Thanks 🙏
Ameen ameen ameen ya rabbi
😍
Allah yasakamaka da gidan aljanah
Amiin
جزاك الله خيرا 👍
Amiin
Allah yakareka mallam isah kano
Amiin
Amiin
Amin ya hayyu ya qayyum 🤲🤲
🥰
Ameen ya hayyu ya kaiyum 👍 🙏
🥰
Wanna bawan Allah abinda yafada gaskiya ne fah
Exactly 💯
Amen malam
Ameen ya Hayyu ya Qayyum
Allah yasa mu dace
Amiin
Ameeeen ya rabbil alamina 🙏
Ameeeen ya rabbil alamina 🙏
😂
Ameen ya Allah
🥰
Allah yakayo sauki amin
Amiin
Dan allah kutemakamin nomber wayar mallam isah Kono,
Ok dm
Don girman Allah ku taimakamin da lambar wannan bawan Allah
Allah yasaka da alkhairi malam
Amiin thanks 🙏🏾
Ameen ya rabbi
😍
Ameen yah hayyu ya Qayyum
🥰
Mlm allah ya biya ka da guda aljanna wn gaskiya
Hakkun 🥰
Gsky ne allh yasaka da alkhaeri
Amiin
Ai Ali Gusau aikin banza be dashi da Abdulsalam
Ok
Allahumma ameen mal 🙏
😘
Amine ya hayu yakayumu
😍
Allah yasakamuna
Amiin thanks 🙏
Amin
😍
Tinubu ya mallaki gidajen mai da rijiyoyi don haka duk wani ƙarin farashin mai to ƙarin kuɗin shiga ne gare shi.
Hmmm
Malam yayi dai dai 😂
Mashallah 😍
Ameeen 🙏
🙏🏾
Muna bayan ka malam
Mashallah 🥰
Malam Allah ubangiji yasaka da Alkhairi wannan gaskiyane Allah ya"Isa Allah ya"isaTunubu Allah kamanta maganinsa da sauran masu Goya masa baya😭😭😭😭😭😭😭
Amiin 😍
Malam tsarin musulunci shine kawai mafita
Ok
Wannan yayi daidai, naji dadi da bai hado da Mai Girma General Buhari ba, domin shi bazai ci amanar kasaba, suma wadanda ya ambato suna son Nigeria, Alla ya basu ikon amsa kiran Malam.
Amiin
A A
Allah yakarika malan
Sakarai.
Ameen
🥰
Wannan Adduar dayayi daidaine idan da wance tafi haka daidaine
Mashallah 🥰
Tsinannuba sunfiso suna tafiya.qasar wasu suna alfahri suntafi qasar waje tasu qasarkuma se tarin abin kunyar da asuka shuka hasbunallahu wanimalwakil akan duk wani azzalumi Allah ya ISA bamuyafeba 🙄
Allah ubangiji ya sa mu dace
Allah yamana maganini wadanna azzaluman
Yakamata afara alqunut akan duk wani azzalumi
Amiin
Meyasa bazaka kawo sunan Buhari ba.Yau masifan kasar nan Buhari ne yashukata. Malam da kapito kayi wanan haushin lokacin Buhari da zamuyada da kai.
Allah ya sa mudace
Ameen ya Allah
Thanks 🙏