Ma sha Allah amma kuyi hattara abincinsu baya rabo da Giya da Man Alade, kuma Allah yasa halal meat ne, yakamata ku dinga tambayar marar alcohol da galetine ko vegetarian food marar Giya zaku iya saye adinga lura sbd lafiyarmu ake hanamu cin irin Allah ya hanemu adinga kula da dokokin Allah. Allah ya kare mana imaninmu ya bamu bin gaskiya komai dacinta Amin
@@aissatoumoussasaley6020 Hmmm me ye hassada acikin abinda Allah yace, mu de mun fita tunda mun tunantar, dmn Allah yace Fas'alu ahalal zikra inkuntum taalamun Muna zaune qasheshen arna duk mun san yadda suke girki, ko su wadanda ba musulmai ba suna daraja haka, suna fada maka idan abincin da su kayi da nama idan ba halal bane bare kuma Alade ko giya, sai de wadanda ba su saniba, wasuma acikinsu idan za su gayyace ka har halal Nama suke saye suyi girki dashi, bare mu kuma musulmai ana tuna muku Allah kuna rintse ido
Assalamu Alaikum. Hajiya Aisha Yaya ku da kuke a kasa kamar Chana naga kuna cin nama naka Kaza da na sauran dabbobi kuna Ban bance wannene Ya halata Musulmi yaca ni ina zaune a amurika bana iya cin nama se na tabatar da halak ne naci
Da na ci karo da irin wannan nebi kan ka,ai sai da aka hadani da yan dako saboda nayi hamdama da babakere daga harsher sai da akayi bani gudunmawar flagyl magani tsaida zawo ...😅😂😮
❤❤gaskiya kam zamu ci duk abinda yake gishiri gishiri mai dandanon abincin Nigeria
Ma sha Allah amma kuyi hattara abincinsu baya rabo da Giya da Man Alade, kuma Allah yasa halal meat ne, yakamata ku dinga tambayar marar alcohol da galetine ko vegetarian food marar Giya zaku iya saye adinga lura sbd lafiyarmu ake hanamu cin irin Allah ya hanemu adinga kula da dokokin Allah. Allah ya kare mana imaninmu ya bamu bin gaskiya komai dacinta Amin
To Dan hasada
@@aissatoumoussasaley6020 ikon Allah daga fadin gaskiya
Muna musulmai ai dole mu kiyaye abunda Allah ya hanemu, kuma ai gaskiya ta fada
Agaskiya abinda yabani mamaki goidane KO pla nawa katchi atche Souka boyan goune agaskiya chiyafi bani mamaki
@@aissatoumoussasaley6020 Hmmm me ye hassada acikin abinda Allah yace, mu de mun fita tunda mun tunantar, dmn Allah yace Fas'alu ahalal zikra inkuntum taalamun
Muna zaune qasheshen arna duk mun san yadda suke girki, ko su wadanda ba musulmai ba suna daraja haka, suna fada maka idan abincin da su kayi da nama idan ba halal bane bare kuma Alade ko giya, sai de wadanda ba su saniba, wasuma acikinsu idan za su gayyace ka har halal Nama suke saye suyi girki dashi, bare mu kuma musulmai ana tuna muku Allah kuna rintse ido
Assalamu Alaikum. Hajiya Aisha Yaya aiki? Allah Ya kara te mako
Wallahi kin Burgeni Kimin hanya inje China mana, Yaya zanyi inje chan. Sai naji ki.
Assalamu Alaikum. Hajiya Aisha Yaya ku da kuke a kasa kamar Chana naga kuna cin nama naka Kaza da na sauran dabbobi kuna Ban bance wannene Ya halata Musulmi yaca ni ina zaune a amurika bana iya cin nama se na tabatar da halak ne naci
Wlh kin samu lfy. Idan nice zanyi awa 2 ina kwasar Naman rago,kifi,cake,icream,juice, fruits,sai kuma tea.
عليكم السلام ورحمه الله وبركاته ماشاء الله تبارك الرحمن بتوفيق الله يحفظكيي ويسعدكي يارب امين يارب العالمين
Masha Allah allahumma arzukuni fidduniya wal akira😂
Agaskiya kina bani nishadi ina miki fatan alkhairi 🙏
Nama kai
Da na ci karo da irin wannan nebi kan ka,ai sai da aka hadani da yan dako saboda nayi hamdama da babakere daga harsher sai da akayi bani gudunmawar flagyl magani tsaida zawo ...😅😂😮
23h
Gaskiya Dan Bello ya na kokari
Ma sha ALLAH ALLAH ya tsare ❤❤❤❤❤😂😂😂
Gaskiya kinci Dadi Amma ni Zan iya 1hour Kuma ice cream da cake da chicken kawai Zan ci
Tuwon dawa da miyar KUKA da manshanu zamuci😂😂😂
Allah y Kai damo ga harawa
Sahura dan Bello karfa kije kici abinda ba a ci
Daga baya kenan shafiu, ai ta sha cin jagwal, kana China Kam Dole kaci shirme
Ke sahuraa 😂sauranki kunama da miciji wanda naga ana gashi😂
To baya nin kudi Kuma fa ko ya abin yake
Kai amma sai ta taro yunwa kake zuwa ko wannan cin abinci hk
Masha allah
Waya yanka kajin nan
Wannan zata koshi kuwa
Matsalar bakya kiba saichi kamar gara
3
❤❤❤😂😂
Nidai bazan iya ci abinci suba gwada ice cream
Wallahi Muna daya dake
Amma kyauta ne ko
Biya akeyi, ai ta fada a baya,
😂