Haba malam dagakawai wannan bawan Allah yace zasuyi bincike susan yanda akashe makudan kudaden da governati tabayar shine zakadauki dala bagauwo. Nigaskiya nagoyi bayan maganar da governan Nija yayi dacewa ayibincike
Malam bakasan komai gameda NAHCON ba hukumace ta gallazawa alhazai.. suncire dala dari akan kowane alhaji Dala dari sau dubu hamsin.. ambar Alhaji da Dala dari hudu su kuma estacord allowance nasu sama da dala dubu sha.. domin Jalal ya baka pilgrims assistance shi ne kake goyon bayan shi ka bar Alhaza
Malam kabamu kunya.Malam yanzu kamanta mutane suna cikin wahalar yunwa aka dauke ku aka kashe maku makudan kudi wai kuje kuyiwa kasa addu'a ?Malan kar ka manta kana daga cikin wadanda suka nuna damuwarsu ga halinda Yan Nigeria suke ciki na walar yunwa talauci da rashin tsaro.Yanzu don gwamnati ta kaiku Hajji shine kuma kake yabon ta ? Me yasa ka damu don
Kashi 85 dinsu kuma 'yan Izala, inji Bala Lau wai sabida sauran mushirikai ne, 'yan bid'a. Na rasa yadda akayi suka sami visa na shiga Saudi, kasancewarsu kafirai.@@abdullahiayubabako2799
Adai ji tsoron Allah, ya sheikh! Before Gov. say anything about NAHCON, several people complained. We all saw and heard of it. Making the issue about Hajj entirely is tantamount to rashin adalci. A ji tsoron Allah, a dai duba.
Haba malam dagakawai wannan bawan Allah yace zasuyi bincike susan yanda akashe makudan kudaden da governati tabayar shine zakadauki dala bagauwo. Nigaskiya nagoyi bayan maganar da governan Nija yayi dacewa ayibincike
Malam bakasan komai gameda NAHCON ba hukumace ta gallazawa alhazai.. suncire dala dari akan kowane alhaji Dala dari sau dubu hamsin.. ambar Alhaji da Dala dari hudu su kuma estacord allowance nasu sama da dala dubu sha.. domin Jalal ya baka pilgrims assistance shi ne kake goyon bayan shi ka bar Alhaza
Munafikin Allah tunda ankaika Hajji kaci haramun ka sha haramun zaka dame mu da kare rayi
Malam kabamu kunya.Malam yanzu kamanta mutane suna cikin wahalar yunwa aka dauke ku aka kashe maku makudan kudi wai kuje kuyiwa kasa addu'a ?Malan kar ka manta kana daga cikin wadanda suka nuna damuwarsu ga halinda Yan Nigeria suke ciki na walar yunwa talauci da rashin tsaro.Yanzu don gwamnati ta kaiku Hajji shine kuma kake yabon ta ? Me yasa ka damu don
Malam an dai Baka kwangila ka fito kayi wanna shirme
Wallahi karya kake NAHCAN bata taimakawa alhazai komai. Cutar alhazai takeyi. Ba a yiwa alhaji hidimar kudinsa da yake biya.
Kaji wawa, sai kayi bincike kafin kazo kana maganar banza. Gwamna yace 400 dollar aka bawa mutane Su kashe. Gaskiya baiyi ba. Mallaman siyasa
Kasan hajj commission, sun iba mallamai sosai.
Kashi 85 dinsu kuma 'yan Izala, inji Bala Lau wai sabida sauran mushirikai ne, 'yan bid'a. Na rasa yadda akayi suka sami visa na shiga Saudi, kasancewarsu kafirai.@@abdullahiayubabako2799
Bardan wahala dai kukache Muslim Muslim gashi taluchi yama mutane yawa kakasa komai
Wannan wallahi munafikine , kuma wulakanta mutunchin malamai .
Gaskiya ya kamata malamai su dinga adalci. Mahajjata dayawa sunyi complain kuma kowa yasan NAHCON suna bukatan gyara.
Tent din da kake bada misali dashi special ne na manyan malamai, ya halin tent na talakawa sauran jammaa yake?
Allahumma Amin
mal ya faɗi gaskiya ne
Amin
This is typical khuruj mallam Albania gombe. Ad zaki gomna?
Malam Alhazai ko me aka musu, biya sukayi da kudinsu aka musu. Abinci da dukkanin abinda kake fada.
Gaskiya mallam inazo magana aringa adalci gaskiya baka yima governor Niger adalci ba
Jazakallahu Khairan ya Sheikh.
Allah ya karemu daga sharrin rashin adilci da girman Kai na banza na shuwagabanni da kowa da kowa, Ameeen.
Adai ji tsoron Allah, ya sheikh! Before Gov. say anything about NAHCON, several people complained. We all saw and heard of it.
Making the issue about Hajj entirely is tantamount to rashin adalci. A ji tsoron Allah, a dai duba.
Wannan rashin tunani ne da hankali.
Allah ya kyauta.
Allah ya sawake.
❤
Allah yatsaremanaku gabanku
Da bayanku
Damanku da hauninku