Prof Maqari, ya fadi abinda manyan malaman sunnah sukayi akai....yakamata ku saurara abinda yafada sannan kuyi nazari Kafin kufito ku kalubalanceshi..... Bai Halatta zinaba bai kuma ce shi yafadaba, babu inda kuma ya alaqanta abin damu, shidai yayi karatu......idan karya yayima malamai, sai ku warwareshi da Hujja kawai. Allah yasa mudace
Ita inya halatta tayi too shi wanda zaiyi da ita ya halatta kuma addini yace wanda aka kashe shi wajan kare mutuncin iyalin sa yayi shahada yazai wani kuma ya bada fatawar halas ta wannan mutun cin SBD abin ci wannan fatawar ba fatawar malamai bace son zuciya ne da neman suna allah ya shiryamu
Ikon allh amma naso da anji abinda bawan allanan yace ba yadda kuka ji yace ba yana da kew kuji tukon daga bakin sa in yaso ku yanke masa hukunci mu rika yima junan mu adalci
Adai gyara shiyasa kullum cristoci suke ta cimamu mutunci indai Ku malummai baku gyara ba ko to inaga addinin ma sai ya gagare mu gabannan to kowa batason kowa,kowa jira dan uwan sa musilmi yace wani abu yaci mutuncin sa
Amma tabbas ya alaƙanta abin da yanayin da ake ciki? Koko shi malamin yana fatawa ne akan lalura kada a sake wajen raddi ayi sharri ko a canza maganar mardud.
Wlh kuyima prof ádalci
Allah ya rabamu
Da son zouciya
Mu yan tijjaniyya munyi Allah wadaran da fatawar makari proff
MashaAllah
MashaAllah gaskiya afadeta komin dacin ta babu maganar bangaranci
Wlh irinku Tijjaniya tarasa aketasamun matsala, Allah madaukaki yasa mudace da bin Sunnar Annabi Muhammad S.A.W
Wayaga wawa wane yasanka a Tijjaniya.
Kaje kayi karatu tukunna ba haka Tijjaniya take ba.
Allah ya kare mu daga charrin Yan bidi'a dillallan charri
Masha Allah, Allah yasa ka muku da alkhairi malamen sunnah
Malamai kar da ku kirkiri radi radi kan abinda ba ku fahimta ba ku na kelkele da daariya ai annabi (SAW) Ya haramta
Shifa korewa yayi kuma yayi magana ne akan halin lalura
Prof Maqari, ya fadi abinda manyan malaman sunnah sukayi akai....yakamata ku saurara abinda yafada sannan kuyi nazari Kafin kufito ku kalubalanceshi.....
Bai Halatta zinaba bai kuma ce shi yafadaba, babu inda kuma ya alaqanta abin damu, shidai yayi karatu......idan karya yayima malamai, sai ku warwareshi da Hujja kawai.
Allah yasa mudace
Ita inya halatta tayi too shi wanda zaiyi da ita ya halatta kuma addini yace wanda aka kashe shi wajan kare mutuncin iyalin sa yayi shahada yazai wani kuma ya bada fatawar halas ta wannan mutun cin SBD abin ci wannan fatawar ba fatawar malamai bace son zuciya ne da neman suna allah ya shiryamu
MU YAWAITA SALATI GA ANNABI MUHAMMAD S.A.W
Allah yasa mudace
Toh Yan suwaga ansamu abunyi,ga Dr jaki ya gagareku a bauchi
adai yi Adalchi
Yakamata mai gatarwa ya saurari bayani da kyau kafin ayi bayani shine adalci
AN TARA JAHILAI A WANNAN WAJE.... SAKARAI KACE BAKAJI BA KUMA KACE ZAKA GOYA BAYA
Wlh bantafa ganin matisyata jahilai da kikai mahaukata makiya Allah makiya annabi mahassada irin izalaba wlh kafuran banza kafuran wofi
Kai Amma wannan akwai ShaShaSha
@@ibrahimmuhammad2046 Kaine Sha Sha Sha jahili kawai saboda ba akidarku dayaba bazakuyimasa adalciba jahilin banza
Bakuyiwa Prof maqari adalchi ba
Qaryane bahaka yaceba
Kuda baku saurari karatunshi ba baikamata kuyi darasi akai ba
Sannan kunmanta fatawar dr idris dutsin tanshi
Yayi fatawar idan kayi zina zaka shiga aljanna gwanma zina , zaka iya shiga aljanna
Akan aikata mauludu
Haba , bagaskiya bane wallahi prof maqari yafiku hujja
Allah yasakama malam duk kunayine akankujeran da Allah yabashi
Gaskiya izalawa bakwakaratu arnanzamani babukaratu
Gaskiya bakuyiwa makari adalci ba,kuje kuji complete abun dayace kafin kuyi raddi gaskiya Bai halatta zinaba
Allah ya taimake ku
Ikon allh amma naso da anji abinda bawan allanan yace ba yadda kuka ji yace ba yana da kew kuji tukon daga bakin sa in yaso ku yanke masa hukunci mu rika yima junan mu adalci
Adai gyara shiyasa kullum cristoci suke ta cimamu mutunci indai Ku malummai baku gyara ba ko to inaga addinin ma sai ya gagare mu gabannan to kowa batason kowa,kowa jira dan uwan sa musilmi yace wani abu yaci mutuncin sa
Gaskiya kuji tsoron Allah, wallahi ba haka bawan Allah nan yayi bayani ba.. Kuma Allah zai tambayeku
Wada ya gaya radama beji da kauba
Amma tabbas ya alaƙanta abin da yanayin da ake ciki? Koko shi malamin yana fatawa ne akan lalura kada a sake wajen raddi ayi sharri ko a canza maganar mardud.
Izala gidan karya gidan hasada makaryata.
kuna so baku so sai kun barmu yen darika
Prof makari yafikarfinku
Wawakakumakaji
Jahilan banza da wofi dama hassada kuke masa kuje kuyi karatu , kuma suna kuke nema dai alamu ya tabbata ku koma makaranta kafin ku fito raddi 😂😂😂
👎👎👎👎👎👎👎👎
❌️❌️❌️❌️❌️
Allah ya kare mu daga charrin Yan bidi'a dillallan charri
Allah ya kare mu daga charrin Yan bidi'a dillallan charri