Ya Allah Ya saka da alkhairi, aidaman shima m. Makari ba umarni ya bayarba, yadda kayi bayani haka shima yayi bayani, sai dai Salafawa 'yan-tada-zaune-tsaye sun canzawa maganar M. Makari fuska, saboda haka ku barmu dasu, dai-dai muke da su, Allah Ya kara hada kawunan malamanmu na addin Musulunci amin.
Jazakallahu khairan, Amma Sanda shi mal yayi wannan bayani baisa hikimaba da basiraba, duba da zamanin da muke aciki , ga dimbin jahilci acikin alumarmu
Assalamu alaikum, tare da dukkan girmamawa. Abinda Malam Makari ya fada, ba fa a babin tawassali ya fada ba, in Allah ya sa kaji maganar gaba daya ya yi magana ne a babin yunwa, kuma shi da kansa ya ce zaiyi wahala a yanzu a samu, domin za a iya yin bara ko cin ganyan bishiya ko wani dan itaciya domin a rayu, to sai ya ce saidai fa in har an rasa daya daga cikin wadannan, kaga kuwa zaiyi wahala a wannan zamanin. allah ya agaza mana.
Kayi Haquri dan Uwa, kuma yazamana kasaurara Daga farko zuwa QARSHE. Malam MAQARI fatawa yabayar, kuma yace (A BABIN LARURA). Shikuma fadin MALAM da cewar TAWASSULI, yana magana akan HADISIN ANNABI Sallallahu Alaihi wasallam na (ASHABUL GARI). Dukkanin maganganun babu maicin karo da Juna, saidai, tsokacin MAL LAWAN shine fatawar afili acikin MUTANEN da SANIN Lamuran Addini yayi Qaranci, shine ba daidaiba. Wallahu A’alamu.
Haba dai malam. Proff ya yiwa wannan ilimin bahagon fahimta ne kawai. Yanzu Ashe Annabi Isma il da aka fanshe shi da abin yanka, shikenan Misalin Arashin Abin yanka saika yanka danka? Misalin layya?
Kaji magana ta gaskiya ni nasan prof yana da ilimin da bazai kirkiri abu dan kansa ba kima im already understand him kuma komi tsananin wahala da bala'i bazan iya aikata zina ba ina fatan kada wata kaddara tasa in yi zina da inyi zina allah ya kauda dukkan wani tsautsayi ko kadaran da zai sa in aikata zina da lesbians ko ai bata wani
Ya Allah Ya saka da alkhairi, aidaman shima m. Makari ba umarni ya bayarba, yadda kayi bayani haka shima yayi bayani, sai dai Salafawa 'yan-tada-zaune-tsaye sun canzawa maganar M. Makari fuska, saboda haka ku barmu dasu, dai-dai muke da su, Allah Ya kara hada kawunan malamanmu na addin Musulunci amin.
Masha Allah. Indai bayanine malaminnan karshe ne
Kaji Professor na gaskiya. Ban taba sanin zurfin ilimin Mal Lawan ba Sai yanzu. Allah Ya saka da alkhairi Amin. Wannan itace fatawar gaskiya
Ameen Allah yasaka da alkhairi
Masha Allah Masha Allah
Gaskiya ferfesu yaji tsoron Allah.kuma ya tuba inba haka ba kam ya shiga uku
Wannan fatawar ta makari saidai Wanda baisan addini ba wllh alkur ani bai yarda da wannan ba sam
Allah ya saka da Alkairi malam
Allah saka da Alhkari malam sai yanzu hankalina ya konta Wlh akan fatawan nan wlh hankalina yayi matukar tashi sai yanzu naji na samu nastuwa
Jazakallahu khairan, Amma Sanda shi mal yayi wannan bayani baisa hikimaba da basiraba, duba da zamanin da muke aciki , ga dimbin jahilci acikin alumarmu
Assalamu alaikum, tare da dukkan girmamawa. Abinda Malam Makari ya fada, ba fa a babin tawassali ya fada ba, in Allah ya sa kaji maganar gaba daya ya yi magana ne a babin yunwa, kuma shi da kansa ya ce zaiyi wahala a yanzu a samu, domin za a iya yin bara ko cin ganyan bishiya ko wani dan itaciya domin a rayu, to sai ya ce saidai fa in har an rasa daya daga cikin wadannan, kaga kuwa zaiyi wahala a wannan zamanin. allah ya agaza mana.
Kayi Haquri dan Uwa, kuma yazamana kasaurara Daga farko zuwa QARSHE.
Malam MAQARI fatawa yabayar, kuma yace (A BABIN LARURA).
Shikuma fadin MALAM da cewar TAWASSULI, yana magana akan HADISIN ANNABI Sallallahu Alaihi wasallam na (ASHABUL GARI).
Dukkanin maganganun babu maicin karo da Juna, saidai, tsokacin MAL LAWAN shine fatawar afili acikin MUTANEN da SANIN Lamuran Addini yayi Qaranci, shine ba daidaiba.
Wallahu A’alamu.
نعم جزاك الله خير
Jazakumullahu Khairan Malam❤
Allah ya saka da alkairi
Ubangiji Allah yasakamaka da mafificin alkhairi Allah yashiga lamarinka kayi bayani Mai inganci
Masha Allah
Jazakumullahu khairan Wa Zaadakumullahu ilman
Masha allah
Masha Allah kaji wa'azin dai dai da zamanin mu
Masha'Allah
Mun fahimta Kuma Allah ya saka da alkhairi
جزاكم الله خير
Mufahimta Allah yasaka da alkairi
ما شاءالله، تبارك الله. جزيت خيرا و كفيت شرا و أعطيت دينارا ،شكرا جزيلا
Masha Allah!
Allah ya bada lada
ALLAH, yayi mana maganin talauci, gaskiya sheik ana cikin talauci mai tsanani a kasannan.
Gaskiya malam kayi bayani mai kyau Allah ya sa mu dace.
Allah ya saka da aljanna ya hafixx
أنا أحبك كثيرا، بالمناسبة
بارك الله في الوالدين
Masha allah mlm Amma wasu duk sunbu sun lalata komai❤
Allah ya sakama da alhairi malam ya datar damu akan daidai
Shi dama ferfesu ya Saba haka shi kowane doka ta Allah yana iya bada mafita akanta waiyazubillah
Allah ya sakada alkhairi
Maa shaa Allah jazakhallahu khaira
Masha Allah malam Allah ya saka da alkhairi.wallahi anfahimta sosai.
Allahu akubar Alha karama rayuwa albarka mlm ❤❤❤
Jazakallahu Khairan ya Sheikh
Allah yasaka da alheri Malam. Wallahi fatawar kam ayanzu baidace ba.
Allah y qara lpia malam 💝
Allah ya saka da alkhairi ❤❤❤
Magana ta gaskiya shine mache ta nemi Sana ar Yi shine kawai
Barakallah Allah ya saka da Alkhairi Malam
Allah sakawa malam da alheiri
Wannan Gaskiya ne Malan, Allah ya kara ilimi da daukaka..
Allah yasaka da alkairi
Allah yasaka da Alkhairi
Alhamdu lillahi, Allah yasaka da alkairi
Jàzakallahu khàir malam
JAZAKALLAHU KHAIRAN
شکرا لك
Jazzakallah malam
Alhamdulillah Allah ya iyamana
malan ba sai ka tayi nisa ba kar ka kalli abinda tayi ko kuma abinda yana so ya kalli Alqur'ani abinda Allah yace ayi.
Masha Allah yayi malm dari bi sa dari
❤❤❤
Toh shifa chewa yayi ya halatta tayi zinah
Malam kayi gaskiya
Mufada wa kanmu gaskiya kuma mubawa mutane Nasiha abunda musani
Jazzakallah
Malaman Sunnah
Sallallahu alaihi wasallam
Allah allahu akbar addinin musulunci akwi sauki
Haba dai malam.
Proff ya yiwa wannan ilimin bahagon fahimta ne kawai.
Yanzu Ashe Annabi Isma il da aka fanshe shi da abin yanka, shikenan Misalin Arashin Abin yanka saika yanka danka?
Misalin layya?
Malam wannan maganar banzache malam Bari kaji wannan son ZUCHIYARKA kake Gaya muma fa muna fahimtar AlQur ani
Mufa yanzu mun ganeku malamannan
Wan nanfa labarine bahukunciba
To ba fatawa ba ce yayi.hima kuma ya fadi hakan.
Fatan alkhairi ga Malan
Innallazina yaktumuna maanzalna minal bayinati walhude mimbadi mabayyanna linnasi fielkitabi ula ika yal anuhumul wayal anuhumul la'inuna, Ta Kai Kenan ? Shin tambayarsa aKai ko karatu yake ? Inkaratu yake dole yayi bayani.
Gaskiayar magana ko nima nafi karkata ga fatawa ta biyu, kuma a tawa fahimta wancan Hadisin yana magana ne akan tawassuli akan aikin da ka yi na gari.
AssalA
Idan anhaifidan yasunanshi,inkuma anzubarda cikin mesuka aikata kenan?
Kaji magana ta gaskiya ni nasan prof yana da ilimin da bazai kirkiri abu dan kansa ba kima im already understand him kuma komi tsananin wahala da bala'i bazan iya aikata zina ba ina fatan kada wata kaddara tasa in yi zina da inyi zina allah ya kauda dukkan wani tsautsayi ko kadaran da zai sa in aikata zina da lesbians ko ai bata wani
Intasamu ciki,abarcikin ko azubar dashi?
😂😂
Hhh wllh musulunci yazama kamar siyasa a Nigeria izala
Mal. Àllah ya Saka da Alkhairi. Wannan itace magana ta gaskiya Kuma da Nasiha. Allah ya kyauta.
Hahahaha.haba haha izala sallafiya wahabiyawa iskanchine bamayi dolene
Gaskiya makari jahiline, kuma ya sani matar batayi zinar ba amma shi yazo ya halatta wa yayan mutane.
To ai bayaninsu duk Daya malam
Masha Allah
Masha allah
Allah saka da Alheri mln
Masha Allah
Karya ne ba ayi zina ba Allah yace