Subhanallah ! Shima Professor Magari yasani cewa ta wajen Larabci tsantsa, Balaga, da ainahin Tabsirin Al-Qur'ani Marigayi Sheikh Jafar Mahmud Adam yayi masa nisa. Salatil Fathihi batada asali domin bata futo daga Manzon Allah ( SAW) ba, kuma ba 'a samota a wurin Kalifofi Abubakar Sadiq (RA) ; Umar bn Haddabh (RA); Usman bn Affan (RA); Ali bn Abi-Talib (RA); da Hassan ibn Ali ibn Ali-Talib ba . Marigayi Sheikh Jafar Mahmud Adam Shahidi ne da kowa yaga Shahadarsa a wannan qarnin !
Saidai ai ta kwatance kwatance kuma wai ahakan professor ne kadai koma Ka nemi ilimi na gaske Idan kaxo magana kadaureta da hujja ba surutaiba Allah ya shirya
Wllh na tabbata inda malamin kune yayi kalmar shahada wllh da duk shekara sekunje kabarinsu kuna musu bauta kamar yadda kuka saba ya Allah kabamu ikonbin gaskiya duk inda take ka karemu daga bin tafarkinda bana annabin kaba
Allah sarki, kaji karatu na son zuciya, Babu Aya Babu Hadisi, sai Zame Zame, da ta wili, wallahi ku rungumi Alqur'ani da Hadisi abisa fahimtar Annabi da sahabbai da tabi'ai ku zauna lfy, kuma ku Sami tsira, saboda haka Annabi yayi wasiya, ku rabu da duk wani salati da wani Kato ya girkiro, ku rungumi salatin da Annabi yafada da bakinsa Mai tsarki. Sau nawa sufaye zakaji suna fifita shehunsu akan Annabi, wasuma sunce komai Allah ne, kaji Bata kuru kuru, Allah ya kafitra kirista saboda sunce Allah dayan ukune, to inaga Kai Mai cewa komai Allah ne, Allah yaganar daku kudawo tafarkin Sunnah, Amin.
Ba inyass ba ko Ahmadu tijjaniya bazai nunawa sheikh ja'afar mamud larabciba ballantana kai Dan sonzuciya . Yaa Allah ka jikan shiekh ja'afar da shiekh Albany Zaria , wadanda suka bada jininsu domin daukaka kalmar Allah (tauhidi ) da rusa bidi'a.
Makaryacin banza wofi. Dan bidia sheik ja'afar ya wuce saninka. Allah yajikan sheik jaafar da sheik Albani da sauran malamammu na sunna .Kai Kuma Allah ya shiryeka kabar bidia
Indai kuna cewa sallatin fatihi sallatin annabine kuma kunsani sallatil fatihi bezo daga bakin Annabi ba shiyasa kuke kore wanda yazo daga bakinsa indai ku masoya annabine kuyi wanda yazo daga bakin samana
Wallahi se daye kayiwa jahilan mabiya ka amma duk mutumen dake yiwa biyayya tabbas kana sonsa amma kana iya son mutun amma baka yimasa biyayya shi sa a cikin kafuraï ma akwaye masu son annabi saww amma soyayya bata yi musu anfani ba
Gaskiya yau na sake tabbatar da cewa mutanen nan ba don Allah su ke addini ba kawai suna bin son zuciyar su ne. Sanin kowa ne idan batun ilimi ake duk cikin malaman ɗariƙa ko da shehun da ya batar dasu bai kai Mal. Ja'afar ba domin shi ilimi tamkar hayaƙi ne ko ka ɓoye shi sai ya bayyana kansa. Babu wani nassin aya ko hadith da prof ya kawo ballantana ma har a ce za'a yarda dashi. A koma a nemi ilimi kafin a fara raddi. Allah Ya ɗaukaka malaman mu na Sunnah, Allah Ya kai haske da Rahma ga waɗanda suka rasu acikin su.
Taya zakai shirka da Allah sbd kawai kana son annabi,sannan ace xaka samu wani rabo,shikanshi annabi kun yi hannur riga dashi indai kana shirka da Allah, makari wannan statement din naka akwai kura kurai gsky
Wa iya zubillah wannann shine illar bidia duk musulmi yasan duk abinda annabi s.a.w yafada to daga ubangiji yasamoshi amma saboda San zuciya kaga so yake yace acikin salati Ibrahimi ba'a bawa manzon Allah daraja ba saboda an hadashi da annnabi Ibrahim kuma yana so yanuna duk mai yin salati Ibrahimi kadai sune wadanda basaso abawa anna bi daraja kaga yana nufin duk sahabbai da tabi'ai duk basaso abawa anna bi daraja kaga sahabbai sunema kurashshawa ma karewar larabci inshi kake takamar ka iya sun fika son annabi amma bawanda ya taba kirkiro komai saikai Dan haka mudinga kula da wadannan zindikan masu kokarin cin gyararan Allah ko manzan Allah
Haba prof! Idn zakayi sara,toh ka duba bakin gatarin ka! Sanan kada allurarka fah ta tono garma. Allah ya jikan Sheikh Jafar Mhd Adama Kano. Allah ya amshi shahadarsa🤲
Wato dai Albaniy yayi Bankaura wajen Fassara salatin Yan Tijjaniyya, To Amma tun farkon Mai yasa Tijjaniyya suka kirkiro salati da kansu maimakon riko da Wanda Annabi SWA yayi me Tawadu'un ?🤔 Wannan wuce Gona da iri ne, Kari ne a addini! Jafar Kuma bai an yi masa sharri Kuma Ina da yaqinin Allah zai yi hisabi kan wannan sharrin, duk da cewa shi Prof. Makari cewa yayi "YAJI" an ce "Wai duk Qur'ani Babu ina aka ce a so Annabi" Wallahi ba haka Jafar ya fada ba, Kun Yanke masa magana Kun jirkita masa ma'ana. Jafar cewa yayi "Duk cikin Qur'ani Babu inda Allah yace a so Annabi karara saboda yayi masa tanadin da suke nuni da aso Annabi karara Kuma son Annabin wajibi ne" Duk Mai son suraron maganar Jafar yayi searching a Nan UA-cam.
Kai ka mai da han kalin ka gaskiya Prof so ba ka San shaik jafar ba wallahi do malaman ko har da malami ka bai isa yace shaik jafar jahile ne ba wan son zuchine irin nako na m to janiya da ba ko Sha tarbiyaba se Sheri Allah ya shi yi ko shaik jafar ya wo ce ko ya wo ce malaman ko
To kaji,Ashe kaikai koma ga mashekiyarka na ya Sami Prof Maqari,ya danganta Sheik Jaafar da Albani da jahilci,shima gashi Bana ya gayi wata magana akan Ibni taimiyya, Alkasum hotoro ya jefeshi da kalmar da jefe wa'ancen,to kaga ga masu hankali ba,bashi,amma dan rishin tsoron Allah,kin tijjaniya kuna cewa ana hasadarshi,Kenan shima hasadar Sheik Jaafar da Albani zariya na yakeyi KO?
ما شاالله ❤❤❤
Kai makari kake ko me sheik Jafar dakai kamar sama da kasance wullahi shasha Sha ka kawo gurin mana acikin alkurani kayi hujja dashi ba hayaniya ba
Allah wadanka Makari ilimi baiyi anfaniba Kai hankali Malan Albani ba sa ankabane Wawa kawai mariachi akida
Subhanallah ! Shima Professor Magari yasani cewa ta wajen Larabci tsantsa, Balaga, da ainahin Tabsirin Al-Qur'ani Marigayi Sheikh Jafar Mahmud Adam yayi masa nisa. Salatil Fathihi batada asali domin bata futo daga Manzon Allah ( SAW) ba, kuma ba 'a samota a wurin Kalifofi Abubakar Sadiq (RA) ; Umar bn Haddabh (RA); Usman bn Affan (RA); Ali bn Abi-Talib (RA); da Hassan ibn Ali ibn Ali-Talib ba .
Marigayi Sheikh Jafar Mahmud Adam Shahidi ne da kowa yaga Shahadarsa a wannan qarnin !
Mude muyi babban rashi allah yajikanka malam jifar allah yasa aljinna fardawsi ltace makomarsa ameen suma ameen
Amin summa Amin ya Allah
Gaskiya kai ba malami bane kace jahilai kuma ka dawo kace rashin sani kuma shi salati ai addinine kaga bazaka kawu wani kace yafi wanda annabi yafadaba
TOKAI WANA LARABCINMAKASA SHIKAN YAFADI GASKIYA YAWUCHE KAMAKARA DABAKAYI RADDI TUN YANARAYEBA!!!( ALLAH)YASAKUGANE
har duniya tatachi incha Allah bakakamowar kafar Albani,zagui kuma wannan Allah zayimuku chariâ da chahidday (Djafar da Albani)
wlh wlh wlh dun wanna yayi abunda annabi bai umarcehiba aikin banzane
Laifin albani da jaafar kawai shine sunce abi Allah da koyarwar annabinsa abisa yadda annabi yace, ku kuma kunce abi malamanku masu mafarki
Saidai ai ta kwatance kwatance kuma wai ahakan professor ne kadai koma Ka nemi ilimi na gaske Idan kaxo magana kadaureta da hujja ba surutaiba Allah ya shirya
Wa iyazubillah Allah yashiryaku malaman zamani kuna6atarda bayin Allah,Allah y karemuda sharrinku
Hhhh
Karatunka Bai karama komaiba.Allah ka bawa malam Albani da malam jaafar jannatul firdausi amin
To uobankafa kar Allah yabashi
Ameen
Allah Ya ji qan Sheikh Jafar. Allah Ya shiryi Makari yake ko wa
Wllh na tabbata inda malamin kune yayi kalmar shahada wllh da duk shekara sekunje kabarinsu kuna musu bauta kamar yadda kuka saba ya Allah kabamu ikonbin gaskiya duk inda take ka karemu daga bin tafarkinda bana annabin kaba
Allah sarki, kaji karatu na son zuciya, Babu Aya Babu Hadisi, sai Zame Zame, da ta wili, wallahi ku rungumi Alqur'ani da Hadisi abisa fahimtar Annabi da sahabbai da tabi'ai ku zauna lfy, kuma ku Sami tsira, saboda haka Annabi yayi wasiya, ku rabu da duk wani salati da wani Kato ya girkiro, ku rungumi salatin da Annabi yafada da bakinsa Mai tsarki. Sau nawa sufaye zakaji suna fifita shehunsu akan Annabi, wasuma sunce komai Allah ne, kaji Bata kuru kuru, Allah ya kafitra kirista saboda sunce Allah dayan ukune, to inaga Kai Mai cewa komai Allah ne, Allah yaganar daku kudawo tafarkin Sunnah, Amin.
Karya kake Malam yafikarfinka
Kai waye tsallati Annabi Sallallahu alaihi Wasallama kake so abarshi hujja kanemi ilimi
Allh ya sakama da alkairi allh ya kara fahimtar da mu alkur,ani da hadisi
Idan mutum yasha bidi'a a gida to babu yanda ka iya dashi saidai kazuba masa ido
Wai ahakan Prof ne yake wannan maganar, kai Allah yajikan malam Ja'afar
A wajanku jafar yake malami
@@saniasanisaniasani6863 a duniya zakace ba awajen muba duniyar ilimi tasallamamar Allah Sarki bawan Allah Allah yamasa rahama
Amin summa Amin ya Allah
Masha Allah
Salam wallahi shaikh jafar de yafidukkan malamanku sanin larabci kobakason Allah Kazan haka kaiyanzu kataso shida babbab malaminku yayi kaje katambayeshi waye shaikh jafar zaifadama wawakawai
Ba inyass ba ko Ahmadu tijjaniya bazai nunawa sheikh ja'afar mamud larabciba ballantana kai Dan sonzuciya .
Yaa Allah ka jikan shiekh ja'afar da shiekh Albany Zaria , wadanda suka bada jininsu domin daukaka kalmar Allah (tauhidi ) da rusa bidi'a.
Makaryacin banza wofi. Dan bidia sheik ja'afar ya wuce saninka. Allah yajikan sheik jaafar da sheik Albani da sauran malamammu na sunna .Kai Kuma Allah ya shiryeka kabar bidia
Iya bakinka
Madalla ga wannan sunan bidi ar ba a de kiramu da boko haram ba
Indai kuna cewa sallatin fatihi sallatin annabine kuma kunsani sallatil fatihi bezo daga bakin Annabi ba shiyasa kuke kore wanda yazo daga bakinsa indai ku masoya annabine kuyi wanda yazo daga bakin samana
Kai kai kai gakari kake ko bakari kaji tsoron allh wallahi karka batar da mabiyanka
Yayi chahada Allah ya jikansa muday salati ta annabi mukeso kun kachechi se gaban Allah ayi hukun ci
Royal za'ace koda zakayi shirka kuma kaki Allah amma inkanason annabi toh zaiyi maka a amfani
ماشاء الله تبارك الله عليك اختي يوم قيمة ءمين
Ma sha Allah 👏👏👏
hmmmm subhanallah Allah yasa mudace
Wallahi se daye kayiwa jahilan mabiya ka amma duk mutumen dake yiwa biyayya tabbas kana sonsa amma kana iya son mutun amma baka yimasa biyayya shi sa a cikin kafuraï ma akwaye masu son annabi saww amma soyayya bata yi musu anfani ba
Kana zagin malamai da nasabta musu hauka sannu mai ilmi
Gaskiya yau na sake tabbatar da cewa mutanen nan ba don Allah su ke addini ba kawai suna bin son zuciyar su ne.
Sanin kowa ne idan batun ilimi ake duk cikin malaman ɗariƙa ko da shehun da ya batar dasu bai kai Mal. Ja'afar ba domin shi ilimi tamkar hayaƙi ne ko ka ɓoye shi sai ya bayyana kansa.
Babu wani nassin aya ko hadith da prof ya kawo ballantana ma har a ce za'a yarda dashi.
A koma a nemi ilimi kafin a fara raddi.
Allah Ya ɗaukaka malaman mu na Sunnah, Allah Ya kai haske da Rahma ga waɗanda suka rasu acikin su.
Shima mai maganar yasan ba gaskiya yake fadi ba
Ba surutu bane, a kawo mana hadisin da ya zo da salatu fati.
Tmazi Buhari Allah ya chiryika
Maqari karya kake kaji tsoron Allah ashee kai ba mutumin kirki bane munama kallo mutumin kirki shee ba haka kakeba
Kai jahili
Allah qara mana qaunar Allah da manzon sa S A W
Taya zakai shirka da Allah sbd kawai kana son annabi,sannan ace xaka samu wani rabo,shikanshi annabi kun yi hannur riga dashi indai kana shirka da Allah, makari wannan statement din naka akwai kura kurai gsky
Salatin fatihi ba salatin annabi SALLALLAHU ALAIHI WASALLAM bane. Sai yan bidi'a kuyi ta kame kame
Humm, Allah ya sawaqe ! Saboda rashin sanin kimar ilimi - wai Sheikh Ja'afar da Sheikh Albani ne JAHILAI !!!
Wai Dan Allah miyassa malammai bakuda adalci amagaganunku
Allah ya ka maqari sakare chirmame da bakada hankali.
Izala baban ciyona allah Chi karemu da chairin su
Wallahi malam kayimasa karya amma dai kuji tsoron allah
Ko dai kai ba
Haukar banza da wofi.... Shi salatin da annabi ya ce ayi masa bai isheku bane?
Wawa kaje kayi karatu
Ai Kaine wawa
Kai wanan sandikin jahilci ya tabbata kaji jaki wai kayi shirka laifin dasuke ciki kullin wai ba laifi ya me shirka zai so Annabi munafikin banza
Mungode Sosai zawiyya, Allah yabar zumunci.
Dukda da haka ba zamu shiga darikar tijjaniyyaba
Ai ya rage naku to wace kushiga
Subhanallah bazamu taba yadda da salatin fatee ba idan akache ya fi alqur anyy daraja
Taka dai yarage
Duk da jafar ya tafi ya hana ku zaman lafiya to da yana duniya ya za'a yi hujja hhhha
Allah ya kara lfy da nisan kwana sheik makari
Wa iya zubillah wannann shine illar bidia duk musulmi yasan duk abinda annabi s.a.w yafada to daga ubangiji yasamoshi amma saboda San zuciya kaga so yake yace acikin salati Ibrahimi ba'a bawa manzon Allah daraja ba saboda an hadashi da annnabi Ibrahim kuma yana so yanuna duk mai yin salati Ibrahimi kadai sune wadanda basaso abawa anna bi daraja kaga yana nufin duk sahabbai da tabi'ai duk basaso abawa anna bi daraja kaga sahabbai sunema kurashshawa ma karewar larabci inshi kake takamar ka iya sun fika son annabi amma bawanda ya taba kirkiro komai saikai Dan haka mudinga kula da wadannan zindikan masu kokarin cin gyararan Allah ko manzan Allah
Malam kafadigaskiya ammfa su jafar sun fiqarfinka
TOFA YA JAMA,A KUNJI EEHU BAYAN HARI MUDAI( ALHAMDULILLAHI) TUNDA SUNNAH TAKARBU ADUNIYA ABUNNASAMA ABUNDARIYA
Sallallahu alaihi Wasallam 🥰🥰🥰🥰
Mlm Ja,Afar mahamud Adam yawuce tunaninku
Malam fadamusu gaskiya dama duk masu karamin karatune kuma dama duk mekaramin karatu yafi maida kanshi me ilmi tsabagen jahilci
Wai ahakan professor 👨🏫 abun kunya!
Prof nah da ilimi. Amma nakare soufanti. Sabi dawane, ilimi chi bah ampani .
Zawiyya Online & Potiskum media online muna godiya kwarai da gaske. Allah Ya qara kusanci da Manzon Allah Sallallahu Alaihi Wasallam
Dr makari Ko dr makiri shedani dan bidi'ah kaji be yarda da salati ibrahimiaya ba
Darika tijjaniya karyane kuma bata ne. Allah ya shirye ku
Hakane shek
Allah ya dauwamar DA Kai cikin jahilci ameen
malm kaji tsurun Allah toh kana zagi ina ilimi ka
Haba dan allah
Haba prof!
Idn zakayi sara,toh ka duba bakin gatarin ka! Sanan kada allurarka fah ta tono garma.
Allah ya jikan Sheikh Jafar Mhd Adama Kano. Allah ya amshi shahadarsa🤲
Wato dai Albaniy yayi Bankaura wajen Fassara salatin Yan Tijjaniyya, To Amma tun farkon Mai yasa Tijjaniyya suka kirkiro salati da kansu maimakon riko da Wanda Annabi SWA yayi me Tawadu'un ?🤔 Wannan wuce Gona da iri ne, Kari ne a addini!
Jafar Kuma bai an yi masa sharri Kuma Ina da yaqinin Allah zai yi hisabi kan wannan sharrin, duk da cewa shi Prof. Makari cewa yayi "YAJI" an ce "Wai duk Qur'ani Babu ina aka ce a so Annabi"
Wallahi ba haka Jafar ya fada ba, Kun Yanke masa magana Kun jirkita masa ma'ana.
Jafar cewa yayi "Duk cikin Qur'ani Babu inda Allah yace a so Annabi karara saboda yayi masa tanadin da suke nuni da aso Annabi karara Kuma son Annabin wajibi ne" Duk Mai son suraron maganar Jafar yayi searching a Nan UA-cam.
جزيت خيرا ياشيخ
Alllah ya shiryeka maqari ya gana da kai hanya madai-daiciya
Sheikh Jafar Dodon Yan Bidi'a
Duk da ka mutu suna tsoron ka
Masha Allah mlm
Uhm subhanallah
Allah ya yasa mu wanye lfy adai koma neman ilmi.
Kaji yace Dan Iska?
MA SHA ALLAH %%%
Allah yasaka da Alkhaeri malam
Kaine jahili abunda malan jaafar yafada gaskiyane kuma kaine dan iska iinyas dan danfarane kuma qarya kuke babu mauludi A musulunci
❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️💔
Min yette baba am
Allah beddu sabbuggo
Makari kaji tsoron Allah
Zindiqi , Mayau Dari...
Ko Kai ba
Kai ka mai da han kalin ka gaskiya
Prof so ba ka San shaik jafar ba
wallahi do malaman ko har da
malami ka bai isa yace shaik jafar
jahile ne ba wan son zuchine
irin nako na m to janiya da ba
ko Sha tarbiyaba se Sheri Allah
ya shi yi ko shaik jafar ya wo ce
ko ya wo ce malaman ko
Allah ya karawa mallam lafiya
MAKARI kenan,... Allah Ya shirye ka.
Ko dai kai ba
Kaine Dan iska wawa kawai, ai bb jihili irinka
Makari oubanka ma yayi kaidan yazagi Albani.
Wawa dantasha ai kaine dan iska
Allah Yakara lafiya mallam
To kaji,Ashe kaikai koma ga mashekiyarka na ya Sami Prof Maqari,ya danganta Sheik Jaafar da Albani da jahilci,shima gashi Bana ya gayi wata magana akan Ibni taimiyya, Alkasum hotoro ya jefeshi da kalmar da jefe wa'ancen,to kaga ga masu hankali ba,bashi,amma dan rishin tsoron Allah,kin tijjaniya kuna cewa ana hasadarshi,Kenan shima hasadar Sheik Jaafar da Albani zariya na yakeyi KO?
Abin dariya! Kai da kai falmugirati subha, da malam Khidir Kaura ya taso ka.
Karya kake gayamuna gurin
Amma ka fahimci magana ta kuwa?
Jahili irinka
جزاك الله خيرا
Whats your point of truth if you can't back it up with Prove.
Wlh kaji tsoron Allah
Cheihina Allah qara maka lafia
Hassada ita zata kasheka maqari
Malam jafar gsky ya fada
Lalle forp harda zagi sannu mai ilimi
Aslm inabadagaisouwa
Kai boudari jafar ya fi karfine babanca
Katara jahilai agabanka
Jibawani son zuciya
Allah yakyauta
bonjour
Sunnan saq
Hhhhhhhh
Kaine babban Dan iska Dan shegiya kawai
Professor mai son zuciya
ذاك الله علماياشيخ ابراهيم احمدمقري