kai yaro kabi ahakali wlh ka da katabe malam wlh za beshe ka aduniya gaban daya wlh mun yan Ghana ne zamu zu Nigeria wlh kaje makarata shi wane malam ne yakara shikama a Nigeria ma
@@abubakarmuhammad6378 wannan kuma matsalarka ce. A muslunci dai babu babin Maulidi. In kuma akwaishi,a ina yake? Maganar Musabuka kuwa ba wanda yace maka ibada ko addini ne,kamar yadda kuka ce Maulidi addini ne. Allah wadaran naka ya lalace.
Irin wannan baiwa sai ahlusunnah tijjaniyya. ba dai a izalah ba. ko yanzun baiwanna daga Allah ne don ya zama masu darasi amma sai dan kadan daga cikinsu zasu gane
BA MAS'ALAR TAUHIDI BA CE. . Ka jaraba kafa wa'azi a yau ka ce "QARYA NE, SAHABBAI BA SU TAIMAKI ANNABI (SAWW) BA, ALLAH NE YA TAIMAKE SHI". Za ka ji abinda za su ce. . Ka jaraba cewa "QARYA NE, ABUBAKAR DA UMAR DA USMAN BA SU TABA TAIMAKAWA ANNABI (SAWW) BA". Za ka ji me za su ce. . Wallahil azim wannan ba mas'alar Tauhidi ba ce, mas'alar son rai ce kawai da son zuciya. Sun sani sarai. To wai ma idan ana maganar Tauhidi, Baslafe har wani Tauhidi ya sani? Tauhidin na su da cike yake da kwamacala da gurun-gundumar da lafiyayyen hankali ma ke koreta. . Ca nake Allah da kansa yake cewa da mutane su taimaki Annabi (saww) a fadinsa: الَّذِينَ يَتَّبِعُونَ الرَّسُولَ النَّبِيَّ الْأُمِّيَّ الَّذِي يَجِدُونَهُ مَكْتُوبًا عِنْدَهُمْ فِي التَّوْرَاةِ وَالْإِنْجِيلِ يَأْمُرُهُمْ بِالْمَعْرُوفِ وَيَنْهَاهُمْ عَنِ الْمُنْكَرِ وَيُحِلُّ لَهُمُ الطَّيِّبَاتِ وَيُحَرِّمُ عَلَيْهِمُ الْخَبَائِثَ وَيَضَعُ عَنْهُمْ إِصْرَهُمْ وَالْأَغْلَالَ الَّتِي كَانَتْ عَلَيْهِمْ ۚ فَالَّذِينَ آمَنُوا بِهِ وَعَزَّرُوهُ وَنَصَرُوهُ وَاتَّبَعُوا النُّورَ الَّذِي أُنْزِلَ مَعَهُ ۙ أُولَٰئِكَ هُمُ الْمُفْلِحُونَ "... Wadanda suka yi imani da shi, kuma suka girmama shi, kuma suka TAIMAKE shi, suka bi hasken da aka saukar gare shi..." . Idan ba a neman taimakon kowa sai na Allah me ya sa Allah ya ce mutane su taimaki Annabi (saww). . Shi abinda suka kasa ganewa shi ne; akwai abinda ake kira da "AL-KAMÃL" ma'ana cika da kammala. Shi Allah duk siffofinsa cika da kamala ce, sabanin na sauran halitta. Mafi yawan siffofin Allah akwai su a tattare da halittunsa, amma su siffofin Allah masu cika ne da siffar "AL-KAMÃL". Su kuma halittu siffofinsu ba su da cika a siffar "AL-KAMÃL". Misali: . - Allah yana. da siffar "Rayuwa", dan Adam ma yana da siffar "Rayuwa". - Allah yana da "Qarfi", wasu halittu ma suna da "qarfi". - Allah yana da "Hikima", wasu halittu ma suna da "Hikima". - Allah yana jin qai, mutane ma suna jin qai. - Allah yana da yana taimako, halittu ma suna taimako. Da sauransu. . Kufadawa izala da salafawa. Karya sukeyi basasan manzon Allah s a w Kuma din Wanda yakara zagin shehunammu Dan kare akidar wannn wawayan banza su IBN timaya tsinanne makiyin allah zindikin Arne da abdulwahabun najadu da albani gunki dagutu da saura karnukan Nigeria su shot mudi da albani da gunguman wuta da maikwanon kosai da idi Dan gwaskearam sai munci uwarsa kowaye Wannan parfeson karyar naku da daktocin bogi karya Suke kukwaci wannan tsinanne bakin dakiki zindikin Arne awajammu wlh matsoratan banza mtsww Dan Allah Yan uwa masoya manzon Allah s.a.w duk inda wannan tsinannun sukayi kwamachalar maganarsu atura wannan sakon sugani Muna kira ga masoya manzon Allah s.a.w nagaskiya da suyi maudu I akan wannan bayani Dan murkushe wannan tsinanniyar bakar kazamar akidar ta izala shedanun duniya matsiyata
Alhamdulillah Ramadan Mubarak inna matukan godia the tafseer shiehk Allah yakaramasa basira da dubun lafia ameen 🤲
❤ Masha Allah alhamdulilahi jazakallahu khairan Allah ya kara maka basira Amin.
Masha Allah ya Allah ka albarkaci wannan yaro tareda musul Mai Baki daya wow abun yayi kyau Allah yaka da alkhairi Allah yabamu irin wannan yaro 💪💪💪💪
بارك الله فيك عسى الله عن يزيديك علما و عسى الله عن يكثر من امثالك. نورالدين من السودان
Allahu Akbar tsarki ya tabbata ya Allah ma dau kakin sarki Allah yayi baiwa a nan Allah ya kara ma lpy da imani da sabaty
Allah ya karawa mlm basira Al amin tarbar ❤
Masha Allah, gaskiya ilimi yayi. Kaji raddi cikin ilimi da nutsuwa babu rashin kunya aciki. Allah ya daukaka wannan Sheikh Zakeer Ali din.
None of the young sheik I ever seen or heard in life at your age, Allahumma ya qara maka albarka malam
Mash Allah 👍 the greatest talent in life ❤️
Yakawo aya ya rusheta dakansa tunda bai kawo ayar daren haihuwar Annabi ba amman yakawo ta lailatul khadri kuma yarushe ta Wa’iyazubillah
Kaidai wawa ne wallahi jahilin banza ta ina ya rushe aya?
Kai ware can
Yakawo mana surorin dayakawo, irinsu Yasin,nun,wadduha,
Sabodahaka yayi waazi Mai maana
Masha Allah Allah yakarawa malan lfy❤❤❤❤❤❤
Allah yakarawa annabi daraja❤❤❤❤❤
Sallallahu alaihi wasalam
Allahu Akbar,,, Allah yakara ilimi, is not from the body,,, small that pass others big. Ilumi baiwa Mal. Kasaurari magana cikin ilumi
Masha Allah ❤❤ yakarabasira
great young sheikh
Alhamdulillah👍👍👍👍👍💝💝💝💘💘💘
Wallahi shehi ka gama da su Allah ya kareka
Masha Allah ❤❤🎉❤❤
Masha Allah,
Allah ya kara ma lafiya.
Macha allah mais c'est Dieu qu'il vais allahou akbar que Allah te bénisse.
Allahu AKBAR
Allah yakarama rayuwa albarka my bro
masha Allah A great sheikh
❤ Masha Allah
Mashaallah Allah yakara basira
Masha allah
Masha,Allah
Maa shaa Allah
Masha Allah.
Maca Allah ❤❤❤❤
Salam alaika ya imam na samu ilimi sossai akatunka Allah karama na kussanci da annabi sallallahu alaihi wa salam
Allahu akbar Allah ya karawa malan lafiya ❤
Masha allahu allayabiya
Masha Allah 🥰
❤محمد رسول الله صلى الله عليه وسلم
Allahu Akbar❤❤❤
Yan darika sun koya masa kwatance shima dama abunda sukafi iyawa kenan kaje makaranta kanina kar su cika maka kwakwalwa da bidi'a
Zaka iya abunda yakeyi kayi mana ko ka amfanar da wasu
Dayafiye masa yin comen batanci gamai kwatance
Kai munada yara kamarka dan iska wawa bakada tarbiyya
Amma dai kai ayi hasarar haihuwa
yaro kwatancenka bai hauba
aya ko hadisi ba kwatance ba.
Masha.allah.allah.shiyi.albarka
kai yaro kabi ahakali wlh ka da katabe malam wlh za beshe ka aduniya gaban daya wlh mun yan Ghana ne zamu zu Nigeria wlh kaje makarata shi wane malam ne yakara shikama a Nigeria ma
❤❤❤❤❤ Allah shi qara lafiya da Nissan kwana
Ameeen
Ma cha allah
الله اكبر
Aslam inama mlm ftn alkairi ubangiji Allah yemaka sakaiya da gidan aljannar firdausi wllh yadda naji yayima idirisu cikya kyanbayani masha Allah abin yabamu dadi Alhamdulilahi
Allha yagarawa mawlidi darja
مشاءالله
Allah yakareka dagamakiyanka amin
Alhamdullihi mal.allah kara basira
Alhamdulillah Young Sheikh
Allah ya Kara Maka lafiya da Nisan kwana
Allah ya biya🙏
Tabbas akwai babin kashi a addinance,amma har yanzu bamuga babin maulidi ba a muslunce .
Shin an manta da maulidi ne?
Amman kungan babin musabuka ko
@@abubakarmuhammad6378 wannan kuma matsalarka ce.
A muslunci dai babu babin Maulidi.
In kuma akwaishi,a ina yake?
Maganar Musabuka kuwa ba wanda yace maka ibada ko addini ne,kamar yadda kuka ce Maulidi addini ne.
Allah wadaran naka ya lalace.
@@abubakarmuhammad6378. Dan uwa su fah wan mutanan makiya annabi ne to ya za ayi su so maulidi.
Allah gafarta malan da iyayen malan
Allah yakarakarama
Macha allh
Allah ya saka ma malan da alhairi
Mash❤
Mashaallah
Macha allah cheikh
Macha Allah
Nice ones young shiek
Allah yakara kusanci
Allah yasaka da alkairi
Macha Allah ❤❤❤❤❤❤😊😊😊😊😊
Alhamdulilla
Jazakalhh kairan allah ya kara nisan kwana
A samu ilmi kamin a fara wa zi
A great sheikh. Very learned
Allahu akabar
Masha Allah Malam Allah ya kara lafiya
Gaskiyane dan uwa Allah yakara basira
💯💯💯💯💯
Kai malam yaro kayı hankali , tahi Ka yii karatu aqiida
😊😊😊😊😊
Allah Yabaka Hnkli 😂
Irin wannan baiwa sai ahlusunnah tijjaniyya. ba dai a izalah ba. ko yanzun baiwanna daga Allah ne don ya zama masu darasi amma sai dan kadan daga cikinsu zasu gane
masha allahu Allah yakara basira
Wato sai ashekara ma ku kukeyi,
👍💯💯💯💯👍👍
🤲🤲💘💘💘☝️👈
Allahu akabar allah Yakara lafiya
Keep the good work
Ikon Allah
Something
😅🎉❤
May Almighty Allah give you long live, and health your give is from Allah.
yaro yaro ne kana kokari amma kar acika karatu da misalai na banza ayi considering aya da hadith
Me yahada mauludi da sahih buhari baka da hankali
Astagfrullah, Astagfrullah, Astagfrullah
ههههههههه
Abin dariya
Kai jakine Wana Allah ya .mana maganinka
Wawa
KASAN KO AWAJIN ALLAH YAFIKA YAFI BABANKA YAFI ASWAYEYARKA
Kai tai wawa vanza macaryatu😃😃🤔🤔
Allah Ya yi riko da hannunku Bijahi AhmadulAmin Sallallahu Alaihi Wasallam
Ubanka na bauchi guduyayi jaki
Ô
انتبه يا ا بن لءيم
Bansan yaro masiyaci
Dakta jaki
BA MAS'ALAR TAUHIDI BA CE.
.
Ka jaraba kafa wa'azi a yau ka ce "QARYA NE, SAHABBAI BA SU TAIMAKI ANNABI (SAWW) BA, ALLAH NE YA TAIMAKE SHI". Za ka ji abinda za su ce.
.
Ka jaraba cewa "QARYA NE, ABUBAKAR DA UMAR DA USMAN BA SU TABA TAIMAKAWA ANNABI (SAWW) BA". Za ka ji me za su ce.
.
Wallahil azim wannan ba mas'alar Tauhidi ba ce, mas'alar son rai ce kawai da son zuciya. Sun sani sarai.
To wai ma idan ana maganar Tauhidi, Baslafe har wani Tauhidi ya sani? Tauhidin na su da cike yake da kwamacala da gurun-gundumar da lafiyayyen hankali ma ke koreta.
.
Ca nake Allah da kansa yake cewa da mutane su taimaki Annabi (saww) a fadinsa:
الَّذِينَ يَتَّبِعُونَ الرَّسُولَ النَّبِيَّ الْأُمِّيَّ الَّذِي يَجِدُونَهُ مَكْتُوبًا عِنْدَهُمْ فِي التَّوْرَاةِ وَالْإِنْجِيلِ يَأْمُرُهُمْ بِالْمَعْرُوفِ وَيَنْهَاهُمْ عَنِ الْمُنْكَرِ وَيُحِلُّ لَهُمُ الطَّيِّبَاتِ وَيُحَرِّمُ عَلَيْهِمُ الْخَبَائِثَ وَيَضَعُ عَنْهُمْ إِصْرَهُمْ وَالْأَغْلَالَ الَّتِي كَانَتْ عَلَيْهِمْ ۚ فَالَّذِينَ آمَنُوا بِهِ وَعَزَّرُوهُ وَنَصَرُوهُ وَاتَّبَعُوا النُّورَ الَّذِي أُنْزِلَ مَعَهُ ۙ أُولَٰئِكَ هُمُ الْمُفْلِحُونَ
"... Wadanda suka yi imani da shi, kuma suka girmama shi, kuma suka TAIMAKE shi, suka bi hasken da aka saukar gare shi..."
.
Idan ba a neman taimakon kowa sai na Allah me ya sa Allah ya ce mutane su taimaki Annabi (saww).
.
Shi abinda suka kasa ganewa shi ne; akwai abinda ake kira da "AL-KAMÃL" ma'ana cika da kammala. Shi Allah duk siffofinsa cika da kamala ce, sabanin na sauran halitta. Mafi yawan siffofin Allah akwai su a tattare da halittunsa, amma su siffofin Allah masu cika ne da siffar "AL-KAMÃL". Su kuma halittu siffofinsu ba su da cika a siffar "AL-KAMÃL". Misali:
.
- Allah yana. da siffar "Rayuwa", dan Adam ma yana da siffar "Rayuwa".
- Allah yana da "Qarfi", wasu halittu ma suna da "qarfi".
- Allah yana da "Hikima", wasu halittu ma suna da "Hikima".
- Allah yana jin qai, mutane ma suna jin qai.
- Allah yana da yana taimako, halittu ma suna taimako. Da sauransu.
.
Kufadawa izala da salafawa. Karya sukeyi basasan manzon Allah s a w Kuma din Wanda yakara zagin shehunammu Dan kare akidar wannn wawayan banza su IBN timaya tsinanne makiyin allah zindikin Arne da abdulwahabun najadu da albani gunki dagutu da saura karnukan Nigeria su shot mudi da albani da gunguman wuta da maikwanon kosai da idi Dan gwaskearam sai munci uwarsa kowaye
Wannan parfeson karyar naku da daktocin bogi karya Suke kukwaci wannan tsinanne bakin dakiki zindikin Arne awajammu wlh matsoratan banza mtsww
Dan Allah Yan uwa masoya manzon Allah s.a.w duk inda wannan tsinannun sukayi kwamachalar maganarsu atura wannan sakon sugani Muna kira ga masoya manzon Allah s.a.w nagaskiya da suyi maudu I akan wannan bayani Dan murkushe wannan tsinanniyar bakar kazamar akidar ta izala shedanun duniya matsiyata
Matsiyaci😏😏😏🙄🙄🙄
Idris kaji kunya wallahi jikan ka fa