Hajia I was among BUK team from Kano to support yr election into ABU student Union in 1979 U a still d President of all talakawas whc yr late Husband died for their in emancipation May Allah continue to give d strength Amin
Baiwar Allah hajia naja’atu Allah kara maki lafia Allah ya tsareki da sharrin masu sharri ke kam ko a lahira Allah ba zai tambayeki ba duk abunda zakiyi kinyi 💔
Keep it up Hajiya, come what may, the truth will in shaa Allah triumph. Your doggedness in speaking out the truth will prevail over falsehood and sycophancy. Am always your fan because of your persistent stand on the right wing !
Allahu Akbar! No matter the circumstances, intensity and magnitude of CORRUPTION; Allah SWT will in His Infinite Possibilities and Mercy grant us people who can boldly says the Truth and call a Spade a Spade, no matter the consequences; Hajiya Naja'atu Mohammed is ONE of those people in Nigeria. Nigerians are happy and proud of you, praying to Allah SWT to support and protect you. May Allah SWT rewards you abundantly for your continuous contributions to save Nigeria and Nigerians from the clutches of our ungodly politicians, Aameen Yaa Hayyu, Yaa Qayyim.
Alhamdullah am so happy and grateful to you because you did speak well,but Buhari can not do it alone we all need to be pure at heart so that Nigeria can be a better place for all of us
Nigerians are equally proud and happy with the unequal match and progression of Farin Wata Tv for their outstanding journalism, manifested in their programs. I strongly believed that theirs is Journalism for the people of Nigeria and the Way Forward. May Allah SWT continue to support your kind efforts and sacrifice for the benefits of Nigeria and Nigerians, Aameen Yaa Hayyu, Aamin Yaa Hayyu. We're basically proud of YOU. Remain blessed and committed, please.
Gaskiyane wannan Hajia, Buhari ya zamar mana Dan autan fukafukai. Ya zalincemu ya cuce mu ya haincemu. Saidai mu barshi da tarihi ya yanke masa hukunci domin wallahi zaa zo wajen.
Hm ni saboda dadin wannan program nama rasa abunda zancemiki mamana Ya Allah yasa kigama da duniya lfy Allah yasawa zuri'arki albarka Allah yarabaki da kunyar duniya da lahira Allah yasa kiyi kyakkyawan karshe Allah yasa kicika da kalmar shahada
Salam alaikum alh ummar faruk Allah ya sa ka ma ka da Al kari da kai da mutanen ka Kuma inama mamammu kuma mutuniyar kirki Allah ya sa kima da duniya lfy Haj ina gaishiki daga abubakar Ahmed maitam Abuja Nigeria thanks 🙏
Hajiya naja kin birgeni da wannan maganar akan abunda yake faruwa domin bahari yagaza da yayansa ake kashewa da tini yadauki mataki akai wallahi bamu yafeba Allah yakwacemu yatsaremu amin
Kai Amma dai maganganunka basuyi kyauba bakada da'a Allah ya shiryeka hajiyarmu ta Fadi gaskia duk Wanda ya Fadi magana mara kyau akanta toh ba gaskia tare dashi Allah yatsare Mana ke
Buhari ya kamata ka yar kwallo ka rabu da kuda. Game da cin hanci da rashawa Naja'atu ta nuna cewa mai dokar barci ya buge da gingedi. Thanks to you for the enlightening.we do understand that the ruling government has failed. May Allah change the troublesome situation.
Masha Allah, Allah ya saka maki da alheri. To Kuma menene amfanin zabin dan arewa tunda sun kasa kare Mana hakki, Kuma masu manyan kaki na Nigeria Yan arewa ne, Allah ya bi Mana hakkin mu
Maganganun ki gaskiya ne, Allah SWT Ya saka ma ki da alkhairi. Muna fatan yadda ki ka mahinci matsalar Arewa Allah SWT Yasa shugaba Buhari ya dauki shawarwarin ki. Allah SWT Ya kawo mana maganin wannan bala'in ameen. 'Yan Arewa mu tashi tsaye mu gyara halayen mu, mu rike Allah SWT mu daina munafurtan kan mu.
america ma bazata bari ya cigaba da mulki ba har bayan 2023. yayi izna da Tolbert , Samuel k, doe da kuma chalse Taylor na Liberia yaga ya qarshensu yazo?
A gaskiya kin Sosa min dai dai garin da yake yimin kaikayi hajiya Naja'atu, Allah ya ja zamaninki ya kara miki kwarin gwuiwar fadin gaskiya komai dacinta, amin
Gaskiya mama Hajiya naja atu maganarki gaskiya CE mulkin ciki ma con hanci fafi tsada a baya zaka ba Dan sanda naira hamsin sai ya code maka Ama yanzu ko dubu kabashi zaice yayi kadan aikin gomnati in zaka nema abaya dubu hamsin zaka samu amma yanzu common police sai kabada dubu daribiyar za ace maka
Shin kam me ya sa ba za mu zabe mace irin Hajiyan nan ta zama President ba!? Irin Aisha Yesuf! Har yanzu akwai "Yan Arewa" wadanda ba za su yarda da zahirin gaskiyar cewa tafiyar Gwamnatin APC karkashin Buhari mumunar wulakanci ce Nigeria ta shiga. WLH Arewa ta ji kunya kwarai!!! Shi Senate President Ahmed Lawal sai mika wuya a Kujera!
I thank you so much Najaatu. You have spoken the minds of many and majority Nigerians.
Certainly Baba Takori
Hajia I was among BUK team from Kano to support yr election into ABU student Union in 1979 U a still d President of all talakawas whc yr late Husband died for their in emancipation May Allah continue to give d strength Amin
She's the only person speaking up,She's so honest and passionate about her country. May ALLAH bless her
Baiwar Allah hajia naja’atu Allah kara maki lafia Allah ya tsareki da sharrin masu sharri ke kam ko a lahira Allah ba zai tambayeki ba duk abunda zakiyi kinyi 💔
Keep it up Hajiya, come what may, the truth will in shaa Allah triumph. Your doggedness in speaking out the truth will prevail over falsehood and sycophancy. Am always your fan because of your persistent stand on the right wing !
Allahu Akbar! No matter the circumstances, intensity and magnitude of CORRUPTION; Allah SWT will in His Infinite Possibilities and Mercy grant us people who can boldly says the Truth and call a Spade a Spade, no matter the consequences; Hajiya Naja'atu Mohammed is ONE of those people in Nigeria. Nigerians are happy and proud of you, praying to Allah SWT to support and protect you. May Allah SWT rewards you abundantly for your continuous contributions to save Nigeria and Nigerians from the clutches of our ungodly politicians, Aameen Yaa Hayyu, Yaa Qayyim.
Gaskiyar ki Naja'atu wallahi hakane maganar ki babu karya aciki
Alhamdullah am so happy and grateful to you because you did speak well,but Buhari can not do it alone we all need to be pure at heart so that Nigeria can be a better place for all of us
Allah yaqarawa hajiya naja,atu. Lafiya da nisan kwana
Allah yaja zamaninki,Allah yaraba Nijeriya da mulkin yayan akwai
Nigerians are equally proud and happy with the unequal match and progression of Farin Wata Tv for their outstanding journalism, manifested in their programs. I strongly believed that theirs is Journalism for the people of Nigeria and the Way Forward. May Allah SWT continue to support your kind efforts and sacrifice for the benefits of Nigeria and Nigerians, Aameen Yaa Hayyu, Aamin Yaa Hayyu. We're basically proud of YOU. Remain blessed and committed, please.
May Allah bless and protect you,indeed truth is bitter.
Excellent commendation!!! But it'll be better to write in Hausa, while commenting on Hausa program.
0
K bi
Gaskiyane wannan Hajia, Buhari ya zamar mana Dan autan fukafukai. Ya zalincemu ya cuce mu ya haincemu. Saidai mu barshi da tarihi ya yanke masa hukunci domin wallahi zaa zo wajen.
Hm ni saboda dadin wannan program nama rasa abunda zancemiki mamana
Ya Allah yasa kigama da duniya lfy
Allah yasawa zuri'arki albarka
Allah yarabaki da kunyar duniya da lahira
Allah yasa kiyi kyakkyawan karshe
Allah yasa kicika da kalmar shahada
Ameeen Yaã Rabbil Alameen
Truth, dear aunty Hajia! GOD bless & protect you iJN
Hajjiya naja'atu kinbiyani najijjinamiki Allah ya karamiki Lfy.
Allah ya saka miki da alherin Allah kin fadi gsky dai Allah ya kara muna irinki sbd ireirenku basuda yawa hajiya Najaatu Allah ya baki dama
Hajiya muna godiya gaskiya apc ne suka cucemu dasuka sake tsayar da tsohon nan don gaskiya tsohon yarude
Salam alaikum alh ummar faruk Allah ya sa ka ma ka da Al kari da kai da mutanen ka Kuma inama mamammu kuma mutuniyar kirki Allah ya sa kima da duniya lfy Haj ina gaishiki daga abubakar Ahmed maitam Abuja Nigeria thanks 🙏
Good presentation HAJIYA Allah ya saka da alkhari
gaskiyane mama saidai Wanda bayason gaskiya. kuma kin sauke nauyinki
Tabbas wannan gaskiya hajiya naatu Muhammad Buhari baiyi mana adalci ba
May Allah bless You 🙏 hajiya najaatu
Gaskiya Hadjiya Allah yakama ki da Alkhairi
Wanan gskya ne hajiya Naja.atu Allah ya Mana chanji na alkairi
Hajiya naja kin birgeni da wannan maganar akan abunda yake faruwa domin bahari yagaza da yayansa ake kashewa da tini yadauki mataki akai wallahi bamu yafeba Allah yakwacemu yatsaremu amin
Gaskiya ne hajiya Allah yakara muki lafiya
Allah yatsareki hajiya najatu dasharri munafukai azzalumi tsinan,nu
👍👍👍👍❤️
don Allah kuyi subscribing zuwa sabon tashar mu ..+
ua-cam.com/channels/0oCrfmW4fMFC87XCABxU1A.html
Hajjiya Allah shi kara lafiya. Hakan yayi kyau agayawa kowa gaskiya.
Allah yasa mugane gaskiya gaskiyace
Allah saka da alkhairi mama kin sauke nauyinki
God bless u hjya Naja'atu.may Allah protect and guide u.
Assalam Alaikum
Inayiwa babbar yaya barka da zuwa Allah ya karamata lfy da nisan kwana yawowa kasarmu Nigeria mafita
Allah yakamu daga sharrin masu sharri ko yan siyasa ko masu sukar gnt
Ameen barawon government.
Gaskiya Hassada Mugun Ciwo Neh. Sbd Ankai Sunanki Abaki Minister Dattijo Yace A'a Shine Kike Ta Wadannan Sumbatun. Kiji Tsoron Allah Kizama Mai Gaskiya Da Fadinta. Maqaryaciya Banza Kawai. Wlhi Kikoma Ga Allah Kidaina Irin Wannan Shirar Dazatasaki Fushin Ubangiji. PMB FOR EVER
Kai Amma dai maganganunka basuyi kyauba bakada da'a Allah ya shiryeka hajiyarmu ta Fadi gaskia duk Wanda ya Fadi magana mara kyau akanta toh ba gaskia tare dashi Allah yatsare Mana ke
Gaskiya daci gare ta, daga kin ta sai 6ata. Allah ya saka da alkhairi.
Malama, Bihari yazo ya nade kasar Nigeria ne. Munki Allah, shi Kim'a yskimu, shikenen.
ALLAH YA SAKA DA ALKHAIRI ALLAH YASA KI GAMA LAFIYA
Wannan gaskiya ne may Allah bless you Hajiya Naja atu
Allah CIKA Re mana key hajiya najaatu
Gaskiyane wallahi
Hajia Allah ya saka miki da alheri
Allah ya Kare Mana ke hajiya naja,atu Allah ya kawo Mana mafita
Buhari ya kamata ka yar kwallo ka rabu da kuda. Game da cin hanci da rashawa Naja'atu ta nuna cewa mai dokar barci ya buge da gingedi. Thanks to you for the enlightening.we do understand that the ruling government has failed. May Allah change the troublesome situation.
Hajia ko a gaban ubangiji ina ganin kin fita domin kin dade kina fada.Allah ya kareki
Good observation
Gaskiya hjy kinyi fa
Masha Allah, Allah ya saka maki da alheri. To Kuma menene amfanin zabin dan arewa tunda sun kasa kare Mana hakki, Kuma masu manyan kaki na Nigeria Yan arewa ne, Allah ya bi Mana hakkin mu
Maganganun ki gaskiya ne, Allah SWT Ya saka ma ki da alkhairi. Muna fatan yadda ki ka mahinci matsalar Arewa Allah SWT Yasa shugaba Buhari ya dauki shawarwarin ki. Allah SWT Ya kawo mana maganin wannan bala'in ameen. 'Yan Arewa mu tashi tsaye mu gyara halayen mu, mu rike Allah SWT mu daina munafurtan kan mu.
america ma bazata bari ya cigaba da mulki ba har bayan 2023. yayi izna da Tolbert , Samuel k, doe da kuma chalse Taylor na Liberia yaga ya qarshensu yazo?
Mama Naja'atu, God bless you 🙏
Jaalhak wazahakal badil. Kanal Basil wakana zahukan.Allah ya karamiki albarka Yakima karemu Baki daya.
kaga macce wadda taci uban
maza wajan gayin gaskiya.
May almighty Allah bless you ma
May the Almighty Allah bless you 🙏
Waike najaatu jashilaceke .majanuniya mejefa.nageriya.cikin.balai.aniyarki.tabiki.shedaniya.jaka
Allah ya biyaki da mafificin alkairi amin
A gaskiya kin Sosa min dai dai garin da yake yimin kaikayi hajiya Naja'atu, Allah ya ja zamaninki ya kara miki kwarin gwuiwar fadin gaskiya komai dacinta, amin
allah yakara lafiya hajiya naja.atu
Allah yasadai don Allah kikeyi
gaskiya ta fada
Allah Ya Saka Miki Da Alheiri.
Ba gaskiya bane ace makaman yan taádda sunfi na sojojin Nigeria, kuma munafuncin dake cikin mu ne ke cinye mu.
Idan kuma bahanunsa to Allah kagani kaka womana dauki
Allah ya saka mana a wajen Buhari.
Allah shiyi maki albarka Hajiya,gaskiya batada dadi
Allah yakara miki daraja da stawon kwana 🤲
U have said it all.
Jarumar mace mai kamar maza
Yas
Gaskiya mama Hajiya naja atu maganarki gaskiya CE mulkin ciki ma con hanci fafi tsada a baya zaka ba Dan sanda naira hamsin sai ya code maka Ama yanzu ko dubu kabashi zaice yayi kadan aikin gomnati in zaka nema abaya dubu hamsin zaka samu amma yanzu common police sai kabada dubu daribiyar za ace maka
Hajiya Naja'atu, Allah yayi maki albarka. Kin fadi gaskiya. Hannu da kafa nake maki taafi.
Honestly speakings may Allah give us solutions
Allah yakaremana ke Mama
Kinfadi gaskiya haka yake
Allah yasaka meki da alheri🥰🥰🥰
Allah yasaka meki da alheri🥰🥰🥰
Allah yasakawa H Naja'at da Alkairi ya kareki kinfadi gaskiya kinfita harga Allah.
Anabata ministan Yan sanda saita Rasa ta ina zata Fara aikin,mu Yan Nigeria in zamu gyara halinmu mugyara.
Thank you so much hajiya najaatu
Shin kam me ya sa ba za mu zabe mace irin Hajiyan nan ta zama President ba!? Irin Aisha Yesuf! Har yanzu akwai "Yan Arewa" wadanda ba za su yarda da zahirin gaskiyar cewa tafiyar Gwamnatin APC karkashin Buhari mumunar wulakanci ce Nigeria ta shiga. WLH Arewa ta ji kunya kwarai!!! Shi Senate President Ahmed Lawal sai mika wuya a Kujera!
wan nan magana hakatake Allah ya kyauta
Merci
don Allah kuyi subscribing zuwa sabon tashar mu ..+
ua-cam.com/channels/0oCrfmW4fMFC87XCABxU1A.html
Masha.Allah
Thank you hajiya najaatu
Mungode Hajia
Buhari asarar kuri’a..
This is point blank!