Abinda ya farua sabuwar shari'ar abdul jababr daga kotun daukaka kara.

Поділитися
Вставка
  • Опубліковано 27 жов 2024

КОМЕНТАРІ • 54

  • @issahoussaini5730
    @issahoussaini5730 5 місяців тому +4

    Alla ya saka da alheri da nasiha mlm amine

  • @yusufabdullahi4776
    @yusufabdullahi4776 5 місяців тому +9

    Allah ya kare mana malaman ahalulsunnah

  • @issakayaou9013
    @issakayaou9013 5 місяців тому +3

    Allah ya ganar damu gaskiya,ya bamu ikon binta,ya ganar damu karya ya bamu ya bamu ikon kaucemata.

  • @kamaladeenhamisu3857
    @kamaladeenhamisu3857 5 місяців тому

    Gsky Kana da Adalci, tsakani da Allah da farko ban fahimce kaba.
    Amma daga bisani na fahimci alqibilarka Tabbas cikin yan Izala a kwai masu adalci. Allah ya yi maka albarka ya kara daukaka wannan channel naka.❤❤❤❤

  • @fatimamuhammad7967
    @fatimamuhammad7967 5 місяців тому

    Allah yasa mudace duniya d lahira,adalci shine sama d komai a rayuwa kudena sa akidanci sama d komai

  • @MuhammadSulaiman-cg3xw
    @MuhammadSulaiman-cg3xw 5 місяців тому +1

    Hasbukallahu sheikh Dr Abdul jabbar Nasir kabara

  • @abdoulrahimyousouf7017
    @abdoulrahimyousouf7017 5 місяців тому

    Allah ubangiji ya bada ikon yin adalci gakowa akan wannan al'amari

  • @SARDANA-t6z
    @SARDANA-t6z 5 місяців тому +2

    ALLAH MADAUKAKIN SARKI YA KYAUTA
    Malam baku fahimci maqri ba amma wata rana zatazo da zaifito fili yayi qoqari. Kare abduljabbar

  • @ALHUSNAAA
    @ALHUSNAAA 5 місяців тому

    Aiba zindikin dayafi masuwa iyeyen Annabi subjanallah

  • @sanibashir
    @sanibashir 5 місяців тому +1

    Abduljabbar dai an jijjiga shi a wannan ranar.

  • @MahmedHoussen
    @MahmedHoussen 5 місяців тому +1

    Masha Allah S A W😢😢😢😢😢

  • @MUHAMMADSULAIMAN-qk4wz
    @MUHAMMADSULAIMAN-qk4wz 5 місяців тому

    ABU A'ISHA.
    KAJI TSORAN ALLAH.
    ANAN KAYI ANNAMIMANCI.
    PROFESSOR MAQARI YAYI DAMA NA SANI DA MAGANAR DA YAYI.
    DAMA CAN YAN IZALA NE SUKA ZOZOTA QARYA. AMMAN DA GA BAYA JAMA'A SUN GANE
    KUMA INSHA'ALLAH ABDULJABBAR SAI YA GA BAYAN KU
    A YAU TSAKANIN IZALA DA IZALA YAYA SUKE A YAU????

    • @zynarbmustapher6588
      @zynarbmustapher6588 5 місяців тому

      Sai dai ku mutu Kuma in Sha Allah abduljabbar ko Ba kashe shi ba bazai shaki iskan yanshi ba. Kuma yaje can yayi bayani a gaban Allah.

  • @sanidanmamazxzdsani5662
    @sanidanmamazxzdsani5662 5 місяців тому

    Masha Allah

  • @bachirbachir-tu8fbNiger
    @bachirbachir-tu8fbNiger 5 місяців тому +1

    ❤❤❤

  • @abdurrahmanumarwali
    @abdurrahmanumarwali 5 місяців тому

    Makaryaci wanda bayason gaskiya makiyin ANNABI MUHAMMADU wannan gdn channel dinnaka inshallahu sai anrufe shi

  • @harunasulaiman3783
    @harunasulaiman3783 5 місяців тому

    Abu Aisha Ina maganar Wanda suke kai iyayen Ma'aiki S,a,w Wuta banji ka Kirasu Zindikai ??

  • @MahmedHoussen
    @MahmedHoussen 5 місяців тому +1

    S A W😢😢❤❤

  • @SaniLawali-vh8gz
    @SaniLawali-vh8gz 5 місяців тому +1

    BBC News Hausa

  • @MahmedHoussen
    @MahmedHoussen 5 місяців тому +1

    S A W😢😢😢❤❤

  • @usmanabdullahi8610
    @usmanabdullahi8610 5 місяців тому

    Kabar dawo da magana baya
    Dan Allah

  • @mahamedbello4552
    @mahamedbello4552 5 місяців тому

    Allah ya saka da alheri

  • @abduleabdulmaman4742
    @abduleabdulmaman4742 5 місяців тому +1

    Allah kyau ta

  • @ILLIASS.M
    @ILLIASS.M 5 місяців тому +1

    AMMA GAMEDA WAYANDA SUKA SABAMA AKAN QADIYAR IYAYEN MANZO SAW, SAI BAKAYI MUSU ADALCI BA, KAYI MUSU QAZAFIN WAYENSU KALAMAI, MI YASA?

  • @SammmaniYunusa
    @SammmaniYunusa 5 місяців тому +1

    In sha Allah sai ankasheshi

    • @Quantumanalys
      @Quantumanalys 4 місяці тому

      Jahilchi mabudin wahala😂..daga gani kai katon jahili ne. Matsiya chi,ku ke sa aji tsoron shiga musulunchi

  • @alyameentv7540
    @alyameentv7540 5 місяців тому

    munga cikakkiyar muqabalar Kuma mun fahimchi komai da komai, tsantsar son kanka ya bayyana, da alamar nifaqa atattare dakai, domin akowanne lokachi aqidanchika bayyana yake, Kuma yanzu ai anyi walqiya mutane da yawa sun fahimchi gaskiya, Kuma qoqari kake ka wassafa wata manufa taka, da wannan mummunan sharhin naka.

  • @ahalulkisaijmd
    @ahalulkisaijmd 5 місяців тому

    Allah mai iko. Wato wai malam abdul jabbari wai shine yake zagin Annabi!!!!
    Allah ya kyauta!!!

  • @nuradansoja1546
    @nuradansoja1546 5 місяців тому +1

    Him nigeria kekana

  • @ahalulkisaijmd
    @ahalulkisaijmd 5 місяців тому

    Anan kam mai ta'alim kafadi a jarrabawa saboda kai kayi karo akanka da kanka.

  • @laifihanjine1428
    @laifihanjine1428 5 місяців тому +1

    Kano a zahiri babu shara'ar musulunci

  • @AliyuShehu-j6r
    @AliyuShehu-j6r 5 місяців тому

    Dan Allah Dan Allah Abu Aisha ka Bani in har ka karanta comments dina,shin kafuraine makka da suka kira Manzon Allah mahaukashi Mai tsafi Allah maimaita kalmomin yayi shikin Qur anic Dan mu guji Kafuraine ko boyewa yayi ??Gasu Nan dai shikin Qur anic idan Kuna da contact Pro maqari Kuban in mass wannan tambayan?Yan uwana Annabi Yusuf da suka shushi Annabi Yusuf Allah ya boye ko yayi Kara?Dan haka akan me malam Abdul jabbar zai boye munanan kalmomin akan Manzon Allah ?kowa yasan na haka yake nufi Kuma bayani take filla filla kowa na ganewa Baqar hassadarku ne Kawai da zalunchi

  • @FernandezAmity
    @FernandezAmity 3 місяці тому

    Malam inkaso muyar da adalci kakeyi kafito kakalu balanci sheck rijiyan lemu akan kalubalantan iyayen annabi s a w tukunna sai musa dagaske kakeyi

  • @EbraheemSAdam
    @EbraheemSAdam 5 місяців тому

    Allah ya wulakanta ganduje duniya 🌍 da lahira dashi da Malaman Maja

  • @NrsKDDano
    @NrsKDDano 5 місяців тому

    Matsalar mu a wann lkchin shine kungiyanchi, da kuma rashi adalchi ga mutane idan ba,sa qungiyar su

  • @grando3537
    @grando3537 5 місяців тому

    Allah yasa kayi mugun karche
    Abu aisa magaganuka duka munafurtciné

  • @Ibrahimaat
    @Ibrahimaat 5 місяців тому +1

    Yanzu hadisin Annabi yayi fitsari tsaye bisa bolar wasu jamaa da hadisin Annabi nashiga gidan matar usama tacire masa kwarkwata basa daukeda wani Aibu...? 😢 wlh bakwa Tsoron Allah Amma Allah zai kawo Qarshenku

  • @AliyuShehu-j6r
    @AliyuShehu-j6r 5 місяців тому

    To wane dalibin Abdul jabbar ne ,ya zagi Annabi saw?

  • @LawanAdamu-qt2mu
    @LawanAdamu-qt2mu 5 місяців тому +1

    Siyasace kawaii tasa aka kama mlm

  • @usainiumaribrahim1038
    @usainiumaribrahim1038 5 місяців тому

    Makaryata en wuta kawai

  • @AliyuShehu-j6r
    @AliyuShehu-j6r 5 місяців тому

    Tayaya zakuce masa Jahili kun Kasa dauko Hadisan warware maganganunsa,ko an fadama muku jakuna ne we don't have brain Wai ma tukun wait..waye shi Prof din?dashi Mai ilimin ba zagin shi zaiyi ba dauko Karatun ya warware zaiyi,mun ganoku Abdul jabbar yafi qarfinnku indai ilimi ne wallahi Baqar hassadarku ne Kawai da zalunchi .

  • @AbdullahAbdullah-mo5fm
    @AbdullahAbdullah-mo5fm 5 місяців тому

    💓💪💪💪💪💪💪🥰🥰👍👍👍👍👍👍💪💪💪🥰🥰

  • @LawaliTOROGao-sq2tz
    @LawaliTOROGao-sq2tz 5 місяців тому

    Amma mu mabianka abu Aisha bakayimana adalciba wajen qadiyar iyayen annabi saw ba!! Harma nagani a raddinda kayi wajan qadiyar iyayen annabi Saw kanacewa way wani malami yana saman kujerar harma yana layi yana fara'â kana sukar dr tawhidi né munganéka amma mun sheda kayiwa maqari adalci amma bakayiwa dr idiris mujadaddi tawhidi adalciba to mizakace gameda gameda tsohuwar ajiya vidion marigayi Albani zaria shima kamay naqadi!!!

  • @mourtalahmohamed1855
    @mourtalahmohamed1855 5 місяців тому

    Muna kallo daga camerun

  • @UmarFaruk-y5c
    @UmarFaruk-y5c 5 місяців тому

    Dan Allan Abu Aisha ya labarin Yakin Israël da Gaza kwana biyu kabar maida hankali akan labarin

  • @abbahassan4863
    @abbahassan4863 5 місяців тому

    Haba Mal !
    Hala ba ka ji lokacin da shi Prof din ya ce wai irin wannan hukuncin da a ka yiwa Abdul-Jabbar can baya ma kawai na siyasa ne ba a kan addini ba ne . Watau ke nan hukuncin Abdul-Jabbar siyasa ce kwai ba a kan addini ba ne.
    Saboda haka , wallahi kare Abdul-Jabbar ya ke yi , kai dai idan ba ka ji ba , to mu mun ji Kuma mun fahimce shi sosai domin har rantsuwa ya yi

  • @UsmanAbdussamad-lr2yf
    @UsmanAbdussamad-lr2yf 5 місяців тому

    ASSALAMUALAIKUM gaskiya Abu Aisha bakafahinci prof makariba maganar gaskiya kariya yakebashi shiyasa Dr abdallah gadon kaya yaymasa raddi maizafi saboda haka wannan fahimtarkace haka amma wallahi tabbas prof kariya yakebashi Kuma kajitsoran Allah Abu Aisha!

    • @md.ajijjiga.6083
      @md.ajijjiga.6083 5 місяців тому

      kaima baka fahimci prof maqari ba kuma inzakayi hukunci bazakayi adalci ba, Duniyya fa yanxu ta waye babu abida ke boye babu wanda baigani ko yaji maganar maqari da yayi ba. da kake cewa Gadon kaya yayi mishi raddi mai zafi in gaskiya ne meyasa bai fito da hujjojin da yace yana tukhumar maqari dasu ba. kai kataba ganin wanda yake da hujja kuma aka titsiyeshi yaki kawo wa, ay video yayi a fallown shi yana bada hakuri yana kira azo ahada kai, yanzu kai wannan ba abin kunya bane agunka har zaka fito kana tono maganar, mai magana ya gagara kawo hujja har yanemi ayi sulhu, to kai kuma a suwa kena..? yanxu anwaye an daina karya saboda komi yana kan UA-cam.
      kuji tsoron allah kudaina yada karya da son zuciya. muna nan malaman mu sai hadamu fada suke tayi suna gwara kanmu, Arna da kafurai sai dadi suke ji suna mana Dariyya, Hhuumm Allah ya ganarda malaman mu.
      ALLAH YA HADA KAN MUSULMAI A DUK INDA SUKE, ALLAH KUMA YA KARYA KAFURCI DA KAFURAI..

  • @ismailabdurrahman9842
    @ismailabdurrahman9842 5 місяців тому

    Jahili makaryaci kaji tsoran allah

    • @Isaikayakub
      @Isaikayakub 5 місяців тому

      Hmm babu Wanda zai ga Bawan Allah nan yace Wai shi jahili ne ban San ka ba Amma wlhi baka fi Abu aisha karatu ba

  • @ALHUSNAAA
    @ALHUSNAAA 5 місяців тому

    Son zuciya baiyiba

  • @AliyuShehu-j6r
    @AliyuShehu-j6r 5 місяців тому

    To wane dalibin Abdul jabbar ne ,ya zagi Annabi saw?