Idan ka biye Malaman nan fah za ka cigaba da zama cikin Jahilci ne a lamarin duniya. Gwara ka bi ɗan Bello idan kana so kasan yadda azzalumai cikin mutane ke gudanar da duniya.
Kai jaki ne..... Dr. Idris baya yin Khuɗubah da harshen Hausa. Yakan hau mumbari ne tun kafin lokacin Sallar Juma'a yayi sharhin abinda khuɗubar sa ta ƙunsa SANNAN yayi khuɗubar da Larabci sai ya ja sallar Juma'an.
Macha,Allah
Sakallah kairan
ماشاء الله
❤❤❤❤❤❤
Malamin Hadisin Africa 🌍
❤❤
Idan ka biye Malaman nan fah za ka cigaba da zama cikin Jahilci ne a lamarin duniya. Gwara ka bi ɗan Bello idan kana so kasan yadda azzalumai cikin mutane ke gudanar da duniya.
Amma a lamarin lahira zaka zama wayayye sannan zakiji yadda Allah zai yi da wadannan azzaluman shugabannin a lahira.
Hakan ba sabon abu bane don mun sha sauraren malamai (Allah ya saka musu da Alkhyri)
@@karatuttukan_malaman_musulunci
Kaji yanda ake huduba ba irinta dr hauragiya ba akan mumbari yake gulma da cin naman malamai
Kai jaki ne..... Dr. Idris baya yin Khuɗubah da harshen Hausa.
Yakan hau mumbari ne tun kafin lokacin Sallar Juma'a yayi sharhin abinda khuɗubar sa ta ƙunsa SANNAN yayi khuɗubar da Larabci sai ya ja sallar Juma'an.