Ni Sarki Zaki Nace Wanda Yace Iyayen Annabi Yan Mutane Uban shi Ne Dan Wuta

Поділитися
Вставка
  • Опубліковано 20 жов 2024

КОМЕНТАРІ • 91

  • @mahamarabioumahamarabiou7374
    @mahamarabioumahamarabiou7374 5 місяців тому

    Allah yama.albarka.sarki.zaki❤❤❤allah yabarmou.da.annabi.mahamadou.s.a.w.allah.ya.rabamou.da.yanta.ada.masou.moumounar.kalma❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤

  • @aliyuubibi
    @aliyuubibi 5 місяців тому

    Waiyazubillah ya Allah dan adadin sujjadar da manzon Allah yayi agareka Allah kasakamu amasaukin da kayiwa iyaye. Annabi s a w 🙏

  • @AboBakr-et7jy
    @AboBakr-et7jy 6 місяців тому +3

    Sarki zk Allah ya Barmu da kaunar annabi (s w a) ❤❤❤❤

  • @shehuarc2964
    @shehuarc2964 6 місяців тому +3

    Ai shi musulunci dan hujja ne ba kuma addinin jahilai bane. Allah S.W.T Ya bamu labarin kiyayyar mahaifi annabi Ibrahim A.S ga musulunci, Ya kuma bamu labarin matar annabi Nuhu da danshi, da labarin matan annabi Luth, duk kasancewar suna da nasaba da annawsn Allah sun kasance kafirai. Ya kamata musani Allah bai fada mana falalar iyayen Annabi S.A.W ba alqur'ani. Wa'inda suka ce suna wuta da hujjar hadisi suke fadan haka, kai kuma sai ka kawo taka hujjar ta ilmi akasin haka ba zagi ba. Jahili shike zagi idan ana maganar addini saboda addini dan hujja ne. Allah shine mafi sanin kuma mafi ilmi akan dukkan komi. Allah Ya fahintar damu addini ya karemu daga bin son rai.

  • @NASSIHA_TV
    @NASSIHA_TV 5 місяців тому

    Macha allha ❤

  • @chaaibou8233
    @chaaibou8233 6 місяців тому

    Allah ya tsine ma mai fadin irin wannan ɓatanci gamé da iyayen chugaban mou saiyadil auwalina wal akhirina annabi Muhammadu rasulillahi s.a.w ❤❤❤ .ai chiné dan wuta dan wahala kare alade dakiki . Allah ya kara moussou rahama kuma Allah ya bamou albarkacin sou iyayen albarka labbaikou ❤❤❤

  • @Haouaabdoulaye-or1qt
    @Haouaabdoulaye-or1qt 5 місяців тому +1

    Allah mai iko mlm mai sairikici inwannan yayi zance wancen seyace karya anrasa megaski ya

  • @Zeenatabubakar
    @Zeenatabubakar 5 місяців тому

    Wlh banasan ana maimaitawa 😢😢abin babu dadi don ko iyayyanmu akace suna huta zamuji babu dadi balle annabi Muhammad S A W ❤😢

  • @ArmiAtto-hf1ho
    @ArmiAtto-hf1ho 5 місяців тому

    Machaalllah sarki Zaki (Saw)

  • @chalelonbusiness
    @chalelonbusiness 6 місяців тому +1

    MAY ALLAH CONTINUE TO SHOWER HIS BLESSINGS UPON YOU 💕❤️😘

  • @MouktarHamza-w1c
    @MouktarHamza-w1c 6 місяців тому

    Wannan gaskiya ne sarki zaki ❤sallallahu alaihi wa'alihi wasabihi wasallam goyan baya ♡100%kuwa yace iya yan annabi Muhamed sallallahu alaihi wa'alihi wasabihi wasallam ibbanchene dan wuta uwarchece yer wuta

  • @nurasharifbalamashaallah1735
    @nurasharifbalamashaallah1735 6 місяців тому

    Allah yasaka dukwanda yace suna wuta ya yarabbi ka fara konashi tun anan kafin yamutu makiya darajar annabi S A W❤❤❤❤❤

  • @HachimouChitou
    @HachimouChitou 5 місяців тому

    Kenan chi annabi s a h w❤❤❤❤ bayada daraja awajan allha dazaiceci iyayansabane

  • @aliyuibrahim7448
    @aliyuibrahim7448 6 місяців тому +1

    Sarki zaki zakin annabi Allah ya saka da alkairi bijahi maulana rasulillah S A W 💗♥️💕😍💞💕💕😍💞❤❤❤❤🙏🙏🙏🙏🙏🙏🙏🙏🙏🙏

  • @MoussaMussa-p2w
    @MoussaMussa-p2w 6 місяців тому

    Masha allah ❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤

  • @DjadidaddHamid
    @DjadidaddHamid 6 місяців тому

    Allah ya tsine wa dukan wanda ya ce iyayen annabi suna wuta, wallahi wallahi ba ma fifiti iyayen a halita baki daya, kamar na manzon Allah S.A.W

  • @rabilnaannabirabilnaannabi
    @rabilnaannabirabilnaannabi 5 місяців тому

    Afuwa yarassulullah mudai basahannammu a maganar iyayan ka 😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭

  • @علبعلب-ل1ه
    @علبعلب-ل1ه 6 місяців тому

    Malumma sune masukuskure
    Kubarbiya tasu
    Magana allah ce
    Akebiya damazusa
    Dan malamin yafada
    Baaya bahadisi

  • @abdouyacouboumousbahou1344
    @abdouyacouboumousbahou1344 5 місяців тому +1

    Binga afanin yau musulmi zai ika buga kirji yace wai ga makomar mahaifan manzon Allah SAW ina bakin ciki inji wanan maganar abakin musulmi

  • @chalelonbusiness
    @chalelonbusiness 6 місяців тому

    SARKI MAY ALLAH BLESS U 💕❤️

  • @ibrahimyau9504
    @ibrahimyau9504 6 місяців тому +1

    Ai sarki ba ubanshi kadaiba harda uwassama Shima suna wuta kai hardama kakanninsa yan iska banza maqiya manzon allah (saw) kawai mutane sunkoma wa azin neman suna dama dan mutane yakeyin wa,azin ba dan allah ba

  • @علبعلب-ل1ه
    @علبعلب-ل1ه 6 місяців тому

    Jimaa dan allah kuzan biyar haiyar gari basai jayayyaba
    Allah ne dahukumci
    Bamutuba annabi bayahukumci allah
    Wallahi Ku firauna
    In allah yagadama
    Sai yayafemishi
    Yakamata kubar Wannan zance n bazane hiyayin annabi suna aljanna
    Wanda Bayasu yamutu allah baibarsuba dumin sugaadini dan allah
    Yayafemusu

  • @Officialbnmhd
    @Officialbnmhd 5 місяців тому

    Wllh alkali katabata makiyin
    Annabi s a w

  • @abuahmadzz3608
    @abuahmadzz3608 6 місяців тому

    Ikon Allah, malamai sun kasa mana bayanin yadda akai sunan mahaifin Annabi ya zama Abdullahi, ba Abduluzza ko Abdullata ba, shi Abdul Muttalib baiyarda da Allah ba amma ya sa ma ɗansa BAWAN ALLAH? kuma shi ɗan bayarda da Allah ba ya ciba da amsa sunan har yabar duniya? Duk wannan fa kafin a haifi annabi ne, to kuma dama duk duniya kowa mushiki ne kafin zuwan Annabi ba wanda ke bin Allah akan daidai? Kuma shi Annabi Muhammadu SAW da wanne addini ya ke ibada a kogon hira kafin wahayi ya fara sauka? Zama kawai yake yayi shiru? Ko shima shirkar yake? Wa iya zu billah! Adai bi a hankali kuma a ƙara bincike. Allah ya kyauta. Kuma acikin ayyukan wajibi da Allah ya ɗora mana akwai sanin matsayin iyayen annabi na wuta ko aljanna? Ma'assalam.

  • @MayamSani-vd7dh
    @MayamSani-vd7dh 6 місяців тому

    Wanda yafada wana magana allah yasa iyayen sai a wuta har abadan abadin

  • @abdurrahmanumarwali
    @abdurrahmanumarwali 6 місяців тому

    Zan sake fada dmn na taba fada abaya Wallahi Tallahi BILLAAHIL LAZI LAAAAILAA HA ILLA HUWA ALLAH bai isa yasanya kowa a aljanna ba inada NANA AMYNA d SAYYIDI ABDULLAHI Basu shigaba Dan kutumar ubanka shege tsinannen jikan dan salul saika ci uwarka idon idonka saina fede maka ciki shege makaryaci tsinannen Allah da ANNABI MUHAMMADU

  • @DahiruAlgeria112-uc7ds
    @DahiruAlgeria112-uc7ds 6 місяців тому

    Aslm sariki zaki walahi ni inagaishika allhah maka alibarika najidadisosiy

  • @abdurrahmanumarwali
    @abdurrahmanumarwali 6 місяців тому

    UBAN BABAN KA Dan mecin uwarka Allah ya tsine maka albarka badan kutumar ubanda ya Isa ya taba makusantan ANNABI mu daga masa kafa kowaye shi Wallahi

  • @AbdolAmeenu
    @AbdolAmeenu 6 місяців тому

    S,A,W❤❤❤❤❤

  • @MuhammadardoZainulabideeng
    @MuhammadardoZainulabideeng 6 місяців тому +4

    Muma muna nan akan iyayan manzoni Allah suna alannah firdausu . Duk wanda yace uwa manzoni ALLAH suna wuta uwarshi da ubanshi su wuta

  • @Sdeeqofficer
    @Sdeeqofficer 6 місяців тому

    Ae har yanxu sarki mlm alqali beche iyayen Annabi sunawutaba

  • @BuraKaka-e2c
    @BuraKaka-e2c 5 місяців тому

    🤲🤲🤲

  • @AliMuntaka-d9x
    @AliMuntaka-d9x 6 місяців тому

    Waisu wanan mutanan menene mahaifan annabi s a w sukayimuku

  • @godjefaysal9825
    @godjefaysal9825 5 місяців тому

    Sarki Zaki Allah yakarama daradja

  • @RvtHrf-cl4iq
    @RvtHrf-cl4iq 5 місяців тому

    S a w❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤

  • @AbbaniMuhammad-to4ml
    @AbbaniMuhammad-to4ml 6 місяців тому

    Allah yasakada alheri

  • @wailumuhammad1165
    @wailumuhammad1165 6 місяців тому

    Macha allah

  • @HabibouAli-se4qs
    @HabibouAli-se4qs 6 місяців тому

    Gaskiyar magana mouzo wani zamani aboun tsoro walahi 😢 jama'a mouji tsoro walahi
    Annabawa souyi kwadahi souzamo al'umma chougaba saw
    Amman ba'komai zamou hadou agaba Allah douk dan iskar da yace iyaye chougaba saw...........zamouga makomarssa kuma a ranar zamou nounachi
    Sarki zaaki kabarssou Mouna douniyane chiyassa Amman zamou hadou dassou agobe

  • @YsfIbrahim-r5n
    @YsfIbrahim-r5n 5 місяців тому

    Kounreda akoy hadisan karya

  • @yserklass2882
    @yserklass2882 5 місяців тому

    Kace uban Iro Senegal yana wuta Dan yafada a tafsirinsa suratul kasas shima yafada haka

  • @mourtalahmohamed1855
    @mourtalahmohamed1855 6 місяців тому

    Musa yusuf baya jin soro dan adam she day Allah

  • @murtalamanirugada7176
    @murtalamanirugada7176 5 місяців тому

    Sarki zaki inaso inyi tambaya ga abulfathi

  • @chalelonbusiness
    @chalelonbusiness 6 місяців тому

    HE HAS STARTED TO LOOSE HIS FOLLOWERS.WHEN HE LOOSES HIS FOLLOWERS , Automatically THEN HE HAS STARTED TO LOOSE HIS STOMACH .
    May Allah grant us Wisdom and Understanding

  • @Jhfs-oi4vk
    @Jhfs-oi4vk 6 місяців тому

    SARKI ZAKI MASHA ALLAH

  • @musamohammed-uk6gj
    @musamohammed-uk6gj 6 місяців тому

    Da darika da izala se sun gano su waye banu umayya shine za azauna lafiya

  • @muhammedsunusiyusuf4998
    @muhammedsunusiyusuf4998 6 місяців тому

    Ai sarki zaki munafukai ne annabi ba nasu bane ibini taimiya ne nasu shine annabin su munafukai ne Ka rabudasu kawai jahilan banza

  • @OusmaneIbrahim-d6n
    @OusmaneIbrahim-d6n 6 місяців тому +1

    ❤❤❤❤

  • @abdullahiabubakar9196
    @abdullahiabubakar9196 5 місяців тому

    Kai zarki Zaki ka iya bakinka sbd kai ba malami bane. Munsan sharrinka a ciki addinin.

  • @zubairuusman2101
    @zubairuusman2101 5 місяців тому

    Sarki zaki kema kanawahda kaka walahi

  • @SaniMuhammadMuhammadsani
    @SaniMuhammadMuhammadsani 5 місяців тому

    Duk wanda yace haka karya yake karan yahudawane da nasara mutsiyaci asarar haihuwa da shi da iyayansa ne yan wuta Allah wadai da irin wadannan mutanan

  • @BadaruNaziru
    @BadaruNaziru 6 місяців тому

    Duk Wanda yace iyayen annabi Muhammadu sallalhu alaihi wasallam suna wuta to da shi da ubanshi da uwarshi da uban ubanshi da uwar uwarshi da kakan kakanshi da Kakar kakarshi da duk danginshi suna wutar jahannama

  • @ibrahimyau9504
    @ibrahimyau9504 6 місяців тому

    To meyasa yaqi mai mai tawa idan baronsu yakeba ai da sai yasake cewa suna aljannah Amma ai qinfadar hakan yayi

  • @AuwaliToki
    @AuwaliToki 6 місяців тому

    Nima nace duk Candace iyayen ma aiki yan wutane to iyayanshene yan wuta

  • @Jhfs-oi4vk
    @Jhfs-oi4vk 6 місяців тому

    ALLAH TSINEMA ALKALI ZARIA

  • @sakinadeeni4713
    @sakinadeeni4713 6 місяців тому

    Annabi Adam ai bashi da iyaye Mlm Alqali
    Wai me ze qaremu idan iyayen Annabi SAW suna wuta ne ko me ze ragemu kowa yaji da nasa lefin mana, kowa be san qarshen ba kuma
    Allah ya kira Baban Annabi Ibrahim a Al-Quran ya na wuta, da matar Annabi Lut data Nuh, da Kawunan Annabi guda biyu d/s masu sa6o amma ba muji Allah ya fadi iyayan Annabi SAW ba

  • @habibullahabdulkarim2494
    @habibullahabdulkarim2494 6 місяців тому

    Sarki zaki Allah ya sakamaka da alkairi

  • @mourtalahmohamed1855
    @mourtalahmohamed1855 6 місяців тому

    Abdoul jabbar ya riga ku

  • @BadaruAbdullahi-iw3le
    @BadaruAbdullahi-iw3le 6 місяців тому

    Wannan hakayake dukwanda yace iyayen annabi sallalahu alaihiwasllam wai ubanshine da uwarshi suke wuta shegu matsiyata maqiya annabi sallalahu alaihiwasllam

  • @AssoumanabouvacarIssoufou
    @AssoumanabouvacarIssoufou 6 місяців тому

    Alkali cewa yay zagi da yayi yajenye afahimta ta fa

  • @yahyamuhammad7275
    @yahyamuhammad7275 6 місяців тому

    Wai shin hadithin bai inganta ba neh? Ko kuma menene matsalar ?

  • @IbrahimRabiu-sy1mj
    @IbrahimRabiu-sy1mj 6 місяців тому

    Sarki zaki bawai ya janye bane yace yajan ye zagin Daya yine yace ba a wa'azi da zagi Amma malam alkali yana kan bakansa na iyayen annabi suna aljannah

  • @dennisaondowase-db1so
    @dennisaondowase-db1so 6 місяців тому

    Wana danisska neyace sinawuta

  • @bashirabdullahi2086
    @bashirabdullahi2086 6 місяців тому

    Annabin ne yafada, amma dayake ku jahilai ne shiyasa. Yanzu zagin dakayi idan ya tabbata annabin yafada. Shegu jahilai kawai.

    • @Ibrahim-x9m2m
      @Ibrahim-x9m2m 6 місяців тому

      Kai abu lahabi ake nufi b sayyadina Abdullahi b

  • @KabiruAHali
    @KabiruAHali 5 місяців тому

    SARKI ZAKI
    ABIN TAKAICI
    WAI ANNABI NE YA KAI UWAYENSA WUTA DA KANSHI.
    KUMA WAI DOLE SAI MUN YARDA
    DON SUNFI GANIN GIRMAN MALUMANSU DA ANNABI.
    KAMAR SUNYI RAYUWA DA ANNABI.

  • @KANNYWOODAREWATB
    @KANNYWOODAREWATB 6 місяців тому

    HAKANE

  • @sakanauahedalhatu7315
    @sakanauahedalhatu7315 6 місяців тому +1

    Wahabiyawa matsiyata ne duk wanda yace iyayen Annabi muahammdu saw suna wuta to ubanshi ne dan wuta shegu ya'n qungiya

    • @abdullahiibrahimusman8135
      @abdullahiibrahimusman8135 6 місяців тому

      Ba Yan kungiya ka zaga ba manzon Allah da sahabbansa da suka fada su ka zaga, don Allah a koma makaranta.

    • @sakanauahedalhatu7315
      @sakanauahedalhatu7315 6 місяців тому

      @@abdullahiibrahimusman8135 gayamin wurinda Annabi muahammdu saw yace iyayen sa suna wuta ko daya daga cikin sahabai shegu maqiya Annabi

  • @abuaamirabdussalammuhammad1949
    @abuaamirabdussalammuhammad1949 5 місяців тому

    To ai dama kai Sarki Zaki ai jahiline

  • @GoniMustaphaMusa
    @GoniMustaphaMusa 6 місяців тому

    To ai kai bakada karatu. Kaje kayi karatu zaka gane

  • @abdullahiibrahimusman8135
    @abdullahiibrahimusman8135 6 місяців тому

    To kai sarki zaki ai jahiline kai murakkab uzurin da za'a baka kenan don ka fadi cewa duk wanda yace iyayen manzon Allah suna wuta to ubanshine dan wuta, kaga jahilcinka yasa baza ka ganeba. Shawara anan shine a koma makaranta a ayi karatu. Ni abinda yake bani mamaki da jahilai irinku sarki zaki shine ina ruwanku da hurumin manzon Allah, shin manzon Allah bai fadi haka bane? Kokuma in ya fada kuna inkarin hadisin ne? Wannan matsalarfa baya cikin rukunan musulunci ko rukunan imani, to don Allah menene na tada jijiyoyin wuya? Harkannan fa na karatu ne, amma abin mamaki jahilai sun shigo sunyi kane kane a harkan tir da halin jahilai. Kuma kai sarki zaki kana ta zakewa kana cewa ai Mallam musa Asadussuna, da Nasir ado da waye da waye vadu goyi bayan iyayen annabi suna wuta ba to sai me? Su wadannan malaman sune karshen malamai? Hasalima wasu daga cikinsu jahilcinsu yafi saninsu. Don Allah sarki zaki kaida muqarrabanka ku koma makaranta,shine kawai shawara in kunaso ku fahimci gaskiya.

    • @sakanauahedalhatu7315
      @sakanauahedalhatu7315 6 місяців тому

      To kai mai karatu malam kawo wurinda Annabi muahammdu saw yace iyayen sa suna wuta Wallahi bakada wurin shegu maqiya Annabi

    • @abdussalamisaahmad6836
      @abdussalamisaahmad6836 6 місяців тому

      Yana ciikin rukunin Imani mana lallai ne sungane dawa annabi Alaihissalam yake?Abi lahabi bazai iya kiransa da waccen Kalmar ta abiba?inko Kalmar zata iya bayuwa dahakan mezaisa Mai Imani yadauka hakanba,saiya dorawa sayyidi abdullahi da sayyada ameena? Adinga duba karatu da tarbiyya sosai

    • @abdussalamisaahmad6836
      @abdussalamisaahmad6836 6 місяців тому +1

      Annabi Alaihissalam Salam iyayensa Yan aljannane tun tasowarsu kamammune basa cikin masu bautar gunki matanen kwarai ne shikadai muka sani akansu, munafiki Kuma yaje da kaikayinsa zanigani

    • @abdullahiibrahimusman8135
      @abdullahiibrahimusman8135 6 місяців тому

      @@sakanauahedalhatu7315 kaga ba karatun kake so ka ganeba saidai kawai a ci gaba da hayaniya, tunda da da gaske kakeyi kanaso a kawo maka wurin da bakayi zagiba,amma kash da yake irin tarbiyya naku kenan komai kayi da jaki sai ya ci kara to sai ka qunduma zagi saboda haka Babu batun a kawo maka wurin saidai kawai a baka shawara ka koma makaranta. Amma tabbas akwai wurin Kuma qalu bale gareka da ire irenka.

    • @sakanauahedalhatu7315
      @sakanauahedalhatu7315 6 місяців тому

      @@abdullahiibrahimusman8135 kai godiya ga Allah ba alfahariba wallahi nafi qarfin irinka maqiyai Annabi muahammdu saw yace inkoma makaranta acikita nittashi aciki nike har gobe kuma wallahi ba kaiba ko ibnu taymiya ba zai iya kawo wurinda Annabi muahammdu saw yace sayiduna Abdullahi da sayidatuna Aminatu suna wuta maqaryata maqiya Annabi muahammdu saw

  • @laoualigarbamahamadoulmouf383
    @laoualigarbamahamadoulmouf383 6 місяців тому

    Yo dama ay kai jahiline ba a biyema

  • @MustaphaTeacher-z2p
    @MustaphaTeacher-z2p 6 місяців тому

    Hadisan makomar iyayen annabi sunanan acikikin litatafan musulunci in kun Isa ku fito ku karyata hadisan ko kuce Basu ingantaba mugani duk Wanda besan hadisan makomar iyayen annabi ba wannan jahiline besan addiniba

  • @abuahmadzz3608
    @abuahmadzz3608 6 місяців тому

    No. In h n. Ann n Ann Ann nenn. N. Mnnh Ann Ann nenn Ann. In. N Ann. N. Nɓ n Ann. Ann. Ann n. Mnnh Ann. Nɓ inn n mnnh. Mnnh Ann Ann. In. Ann. Ann Ann nenn b ɓn nn

  • @hassanmaiyaki6372
    @hassanmaiyaki6372 6 місяців тому

    ✅☝️👍🕋🙌🤲🏻🤲🏻🤲🏻🕋🕋🕋☝️☝️👏👏☝️✅

  • @mohammedmuntaka2431
    @mohammedmuntaka2431 6 місяців тому

    Izala is a scam

  • @AbbaniMuhammad-to4ml
    @AbbaniMuhammad-to4ml 6 місяців тому

    Allah yasakada alheri

  • @BadaruNaziru
    @BadaruNaziru 6 місяців тому +1

    ❤❤❤❤❤❤❤

  • @BourhamaBourhama-n9r
    @BourhamaBourhama-n9r 6 місяців тому

    ❤❤❤❤❤❤

  • @Issacisse-zn2pl
    @Issacisse-zn2pl 6 місяців тому

    ❤❤❤❤❤❤