Ai shi musulunci dan hujja ne ba kuma addinin jahilai bane. Allah S.W.T Ya bamu labarin kiyayyar mahaifi annabi Ibrahim A.S ga musulunci, Ya kuma bamu labarin matar annabi Nuhu da danshi, da labarin matan annabi Luth, duk kasancewar suna da nasaba da annawsn Allah sun kasance kafirai. Ya kamata musani Allah bai fada mana falalar iyayen Annabi S.A.W ba alqur'ani. Wa'inda suka ce suna wuta da hujjar hadisi suke fadan haka, kai kuma sai ka kawo taka hujjar ta ilmi akasin haka ba zagi ba. Jahili shike zagi idan ana maganar addini saboda addini dan hujja ne. Allah shine mafi sanin kuma mafi ilmi akan dukkan komi. Allah Ya fahintar damu addini ya karemu daga bin son rai.
Allah ya tsine ma mai fadin irin wannan ɓatanci gamé da iyayen chugaban mou saiyadil auwalina wal akhirina annabi Muhammadu rasulillahi s.a.w ❤❤❤ .ai chiné dan wuta dan wahala kare alade dakiki . Allah ya kara moussou rahama kuma Allah ya bamou albarkacin sou iyayen albarka labbaikou ❤❤❤
Ai sarki ba ubanshi kadaiba harda uwassama Shima suna wuta kai hardama kakanninsa yan iska banza maqiya manzon allah (saw) kawai mutane sunkoma wa azin neman suna dama dan mutane yakeyin wa,azin ba dan allah ba
Jimaa dan allah kuzan biyar haiyar gari basai jayayyaba Allah ne dahukumci Bamutuba annabi bayahukumci allah Wallahi Ku firauna In allah yagadama Sai yayafemishi Yakamata kubar Wannan zance n bazane hiyayin annabi suna aljanna Wanda Bayasu yamutu allah baibarsuba dumin sugaadini dan allah Yayafemusu
Ikon Allah, malamai sun kasa mana bayanin yadda akai sunan mahaifin Annabi ya zama Abdullahi, ba Abduluzza ko Abdullata ba, shi Abdul Muttalib baiyarda da Allah ba amma ya sa ma ɗansa BAWAN ALLAH? kuma shi ɗan bayarda da Allah ba ya ciba da amsa sunan har yabar duniya? Duk wannan fa kafin a haifi annabi ne, to kuma dama duk duniya kowa mushiki ne kafin zuwan Annabi ba wanda ke bin Allah akan daidai? Kuma shi Annabi Muhammadu SAW da wanne addini ya ke ibada a kogon hira kafin wahayi ya fara sauka? Zama kawai yake yayi shiru? Ko shima shirkar yake? Wa iya zu billah! Adai bi a hankali kuma a ƙara bincike. Allah ya kyauta. Kuma acikin ayyukan wajibi da Allah ya ɗora mana akwai sanin matsayin iyayen annabi na wuta ko aljanna? Ma'assalam.
Zan sake fada dmn na taba fada abaya Wallahi Tallahi BILLAAHIL LAZI LAAAAILAA HA ILLA HUWA ALLAH bai isa yasanya kowa a aljanna ba inada NANA AMYNA d SAYYIDI ABDULLAHI Basu shigaba Dan kutumar ubanka shege tsinannen jikan dan salul saika ci uwarka idon idonka saina fede maka ciki shege makaryaci tsinannen Allah da ANNABI MUHAMMADU
HE HAS STARTED TO LOOSE HIS FOLLOWERS.WHEN HE LOOSES HIS FOLLOWERS , Automatically THEN HE HAS STARTED TO LOOSE HIS STOMACH . May Allah grant us Wisdom and Understanding
Duk Wanda yace iyayen annabi Muhammadu sallalhu alaihi wasallam suna wuta to da shi da ubanshi da uwarshi da uban ubanshi da uwar uwarshi da kakan kakanshi da Kakar kakarshi da duk danginshi suna wutar jahannama
Annabi Adam ai bashi da iyaye Mlm Alqali Wai me ze qaremu idan iyayen Annabi SAW suna wuta ne ko me ze ragemu kowa yaji da nasa lefin mana, kowa be san qarshen ba kuma Allah ya kira Baban Annabi Ibrahim a Al-Quran ya na wuta, da matar Annabi Lut data Nuh, da Kawunan Annabi guda biyu d/s masu sa6o amma ba muji Allah ya fadi iyayan Annabi SAW ba
Sarki zaki bawai ya janye bane yace yajan ye zagin Daya yine yace ba a wa'azi da zagi Amma malam alkali yana kan bakansa na iyayen annabi suna aljannah
SARKI ZAKI ABIN TAKAICI WAI ANNABI NE YA KAI UWAYENSA WUTA DA KANSHI. KUMA WAI DOLE SAI MUN YARDA DON SUNFI GANIN GIRMAN MALUMANSU DA ANNABI. KAMAR SUNYI RAYUWA DA ANNABI.
To kai sarki zaki ai jahiline kai murakkab uzurin da za'a baka kenan don ka fadi cewa duk wanda yace iyayen manzon Allah suna wuta to ubanshine dan wuta, kaga jahilcinka yasa baza ka ganeba. Shawara anan shine a koma makaranta a ayi karatu. Ni abinda yake bani mamaki da jahilai irinku sarki zaki shine ina ruwanku da hurumin manzon Allah, shin manzon Allah bai fadi haka bane? Kokuma in ya fada kuna inkarin hadisin ne? Wannan matsalarfa baya cikin rukunan musulunci ko rukunan imani, to don Allah menene na tada jijiyoyin wuya? Harkannan fa na karatu ne, amma abin mamaki jahilai sun shigo sunyi kane kane a harkan tir da halin jahilai. Kuma kai sarki zaki kana ta zakewa kana cewa ai Mallam musa Asadussuna, da Nasir ado da waye da waye vadu goyi bayan iyayen annabi suna wuta ba to sai me? Su wadannan malaman sune karshen malamai? Hasalima wasu daga cikinsu jahilcinsu yafi saninsu. Don Allah sarki zaki kaida muqarrabanka ku koma makaranta,shine kawai shawara in kunaso ku fahimci gaskiya.
Yana ciikin rukunin Imani mana lallai ne sungane dawa annabi Alaihissalam yake?Abi lahabi bazai iya kiransa da waccen Kalmar ta abiba?inko Kalmar zata iya bayuwa dahakan mezaisa Mai Imani yadauka hakanba,saiya dorawa sayyidi abdullahi da sayyada ameena? Adinga duba karatu da tarbiyya sosai
Annabi Alaihissalam Salam iyayensa Yan aljannane tun tasowarsu kamammune basa cikin masu bautar gunki matanen kwarai ne shikadai muka sani akansu, munafiki Kuma yaje da kaikayinsa zanigani
@@sakanauahedalhatu7315 kaga ba karatun kake so ka ganeba saidai kawai a ci gaba da hayaniya, tunda da da gaske kakeyi kanaso a kawo maka wurin da bakayi zagiba,amma kash da yake irin tarbiyya naku kenan komai kayi da jaki sai ya ci kara to sai ka qunduma zagi saboda haka Babu batun a kawo maka wurin saidai kawai a baka shawara ka koma makaranta. Amma tabbas akwai wurin Kuma qalu bale gareka da ire irenka.
Hadisan makomar iyayen annabi sunanan acikikin litatafan musulunci in kun Isa ku fito ku karyata hadisan ko kuce Basu ingantaba mugani duk Wanda besan hadisan makomar iyayen annabi ba wannan jahiline besan addiniba
No. In h n. Ann n Ann Ann nenn. N. Mnnh Ann Ann nenn Ann. In. N Ann. N. Nɓ n Ann. Ann. Ann n. Mnnh Ann. Nɓ inn n mnnh. Mnnh Ann Ann. In. Ann. Ann Ann nenn b ɓn nn
Allah yama.albarka.sarki.zaki❤❤❤allah yabarmou.da.annabi.mahamadou.s.a.w.allah.ya.rabamou.da.yanta.ada.masou.moumounar.kalma❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤
Waiyazubillah ya Allah dan adadin sujjadar da manzon Allah yayi agareka Allah kasakamu amasaukin da kayiwa iyaye. Annabi s a w 🙏
Sarki zk Allah ya Barmu da kaunar annabi (s w a) ❤❤❤❤
Ai shi musulunci dan hujja ne ba kuma addinin jahilai bane. Allah S.W.T Ya bamu labarin kiyayyar mahaifi annabi Ibrahim A.S ga musulunci, Ya kuma bamu labarin matar annabi Nuhu da danshi, da labarin matan annabi Luth, duk kasancewar suna da nasaba da annawsn Allah sun kasance kafirai. Ya kamata musani Allah bai fada mana falalar iyayen Annabi S.A.W ba alqur'ani. Wa'inda suka ce suna wuta da hujjar hadisi suke fadan haka, kai kuma sai ka kawo taka hujjar ta ilmi akasin haka ba zagi ba. Jahili shike zagi idan ana maganar addini saboda addini dan hujja ne. Allah shine mafi sanin kuma mafi ilmi akan dukkan komi. Allah Ya fahintar damu addini ya karemu daga bin son rai.
Macha allha ❤
Allah ya tsine ma mai fadin irin wannan ɓatanci gamé da iyayen chugaban mou saiyadil auwalina wal akhirina annabi Muhammadu rasulillahi s.a.w ❤❤❤ .ai chiné dan wuta dan wahala kare alade dakiki . Allah ya kara moussou rahama kuma Allah ya bamou albarkacin sou iyayen albarka labbaikou ❤❤❤
Allah mai iko mlm mai sairikici inwannan yayi zance wancen seyace karya anrasa megaski ya
Wlh banasan ana maimaitawa 😢😢abin babu dadi don ko iyayyanmu akace suna huta zamuji babu dadi balle annabi Muhammad S A W ❤😢
Machaalllah sarki Zaki (Saw)
MAY ALLAH CONTINUE TO SHOWER HIS BLESSINGS UPON YOU 💕❤️😘
Wannan gaskiya ne sarki zaki ❤sallallahu alaihi wa'alihi wasabihi wasallam goyan baya ♡100%kuwa yace iya yan annabi Muhamed sallallahu alaihi wa'alihi wasabihi wasallam ibbanchene dan wuta uwarchece yer wuta
Allah yasaka dukwanda yace suna wuta ya yarabbi ka fara konashi tun anan kafin yamutu makiya darajar annabi S A W❤❤❤❤❤
Kenan chi annabi s a h w❤❤❤❤ bayada daraja awajan allha dazaiceci iyayansabane
Sarki zaki zakin annabi Allah ya saka da alkairi bijahi maulana rasulillah S A W 💗♥️💕😍💞💕💕😍💞❤❤❤❤🙏🙏🙏🙏🙏🙏🙏🙏🙏🙏
Masha allah ❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤
Allah ya tsine wa dukan wanda ya ce iyayen annabi suna wuta, wallahi wallahi ba ma fifiti iyayen a halita baki daya, kamar na manzon Allah S.A.W
Afuwa yarassulullah mudai basahannammu a maganar iyayan ka 😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭
Malumma sune masukuskure
Kubarbiya tasu
Magana allah ce
Akebiya damazusa
Dan malamin yafada
Baaya bahadisi
Binga afanin yau musulmi zai ika buga kirji yace wai ga makomar mahaifan manzon Allah SAW ina bakin ciki inji wanan maganar abakin musulmi
SARKI MAY ALLAH BLESS U 💕❤️
Ai sarki ba ubanshi kadaiba harda uwassama Shima suna wuta kai hardama kakanninsa yan iska banza maqiya manzon allah (saw) kawai mutane sunkoma wa azin neman suna dama dan mutane yakeyin wa,azin ba dan allah ba
Jimaa dan allah kuzan biyar haiyar gari basai jayayyaba
Allah ne dahukumci
Bamutuba annabi bayahukumci allah
Wallahi Ku firauna
In allah yagadama
Sai yayafemishi
Yakamata kubar Wannan zance n bazane hiyayin annabi suna aljanna
Wanda Bayasu yamutu allah baibarsuba dumin sugaadini dan allah
Yayafemusu
Wllh alkali katabata makiyin
Annabi s a w
Ikon Allah, malamai sun kasa mana bayanin yadda akai sunan mahaifin Annabi ya zama Abdullahi, ba Abduluzza ko Abdullata ba, shi Abdul Muttalib baiyarda da Allah ba amma ya sa ma ɗansa BAWAN ALLAH? kuma shi ɗan bayarda da Allah ba ya ciba da amsa sunan har yabar duniya? Duk wannan fa kafin a haifi annabi ne, to kuma dama duk duniya kowa mushiki ne kafin zuwan Annabi ba wanda ke bin Allah akan daidai? Kuma shi Annabi Muhammadu SAW da wanne addini ya ke ibada a kogon hira kafin wahayi ya fara sauka? Zama kawai yake yayi shiru? Ko shima shirkar yake? Wa iya zu billah! Adai bi a hankali kuma a ƙara bincike. Allah ya kyauta. Kuma acikin ayyukan wajibi da Allah ya ɗora mana akwai sanin matsayin iyayen annabi na wuta ko aljanna? Ma'assalam.
Wanda yafada wana magana allah yasa iyayen sai a wuta har abadan abadin
Zan sake fada dmn na taba fada abaya Wallahi Tallahi BILLAAHIL LAZI LAAAAILAA HA ILLA HUWA ALLAH bai isa yasanya kowa a aljanna ba inada NANA AMYNA d SAYYIDI ABDULLAHI Basu shigaba Dan kutumar ubanka shege tsinannen jikan dan salul saika ci uwarka idon idonka saina fede maka ciki shege makaryaci tsinannen Allah da ANNABI MUHAMMADU
Aslm sariki zaki walahi ni inagaishika allhah maka alibarika najidadisosiy
UBAN BABAN KA Dan mecin uwarka Allah ya tsine maka albarka badan kutumar ubanda ya Isa ya taba makusantan ANNABI mu daga masa kafa kowaye shi Wallahi
S,A,W❤❤❤❤❤
Muma muna nan akan iyayan manzoni Allah suna alannah firdausu . Duk wanda yace uwa manzoni ALLAH suna wuta uwarshi da ubanshi su wuta
Ae har yanxu sarki mlm alqali beche iyayen Annabi sunawutaba
🤲🤲🤲
Waisu wanan mutanan menene mahaifan annabi s a w sukayimuku
Sarki Zaki Allah yakarama daradja
S a w❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤
Allah yasakada alheri
Macha allah
Gaskiyar magana mouzo wani zamani aboun tsoro walahi 😢 jama'a mouji tsoro walahi
Annabawa souyi kwadahi souzamo al'umma chougaba saw
Amman ba'komai zamou hadou agaba Allah douk dan iskar da yace iyaye chougaba saw...........zamouga makomarssa kuma a ranar zamou nounachi
Sarki zaaki kabarssou Mouna douniyane chiyassa Amman zamou hadou dassou agobe
Kounreda akoy hadisan karya
Kace uban Iro Senegal yana wuta Dan yafada a tafsirinsa suratul kasas shima yafada haka
Musa yusuf baya jin soro dan adam she day Allah
Sarki zaki inaso inyi tambaya ga abulfathi
HE HAS STARTED TO LOOSE HIS FOLLOWERS.WHEN HE LOOSES HIS FOLLOWERS , Automatically THEN HE HAS STARTED TO LOOSE HIS STOMACH .
May Allah grant us Wisdom and Understanding
SARKI ZAKI MASHA ALLAH
Da darika da izala se sun gano su waye banu umayya shine za azauna lafiya
Ai sarki zaki munafukai ne annabi ba nasu bane ibini taimiya ne nasu shine annabin su munafukai ne Ka rabudasu kawai jahilan banza
❤❤❤❤
Kai zarki Zaki ka iya bakinka sbd kai ba malami bane. Munsan sharrinka a ciki addinin.
Sarki zaki kema kanawahda kaka walahi
Duk wanda yace haka karya yake karan yahudawane da nasara mutsiyaci asarar haihuwa da shi da iyayansa ne yan wuta Allah wadai da irin wadannan mutanan
Duk Wanda yace iyayen annabi Muhammadu sallalhu alaihi wasallam suna wuta to da shi da ubanshi da uwarshi da uban ubanshi da uwar uwarshi da kakan kakanshi da Kakar kakarshi da duk danginshi suna wutar jahannama
To meyasa yaqi mai mai tawa idan baronsu yakeba ai da sai yasake cewa suna aljannah Amma ai qinfadar hakan yayi
Nima nace duk Candace iyayen ma aiki yan wutane to iyayanshene yan wuta
ALLAH TSINEMA ALKALI ZARIA
Kaimahaka da Kai da iyayanka
Annabi Adam ai bashi da iyaye Mlm Alqali
Wai me ze qaremu idan iyayen Annabi SAW suna wuta ne ko me ze ragemu kowa yaji da nasa lefin mana, kowa be san qarshen ba kuma
Allah ya kira Baban Annabi Ibrahim a Al-Quran ya na wuta, da matar Annabi Lut data Nuh, da Kawunan Annabi guda biyu d/s masu sa6o amma ba muji Allah ya fadi iyayan Annabi SAW ba
Sarki zaki Allah ya sakamaka da alkairi
Abdoul jabbar ya riga ku
Wannan hakayake dukwanda yace iyayen annabi sallalahu alaihiwasllam wai ubanshine da uwarshi suke wuta shegu matsiyata maqiya annabi sallalahu alaihiwasllam
Alkali cewa yay zagi da yayi yajenye afahimta ta fa
Wai shin hadithin bai inganta ba neh? Ko kuma menene matsalar ?
Sarki zaki bawai ya janye bane yace yajan ye zagin Daya yine yace ba a wa'azi da zagi Amma malam alkali yana kan bakansa na iyayen annabi suna aljannah
Wana danisska neyace sinawuta
Annabin ne yafada, amma dayake ku jahilai ne shiyasa. Yanzu zagin dakayi idan ya tabbata annabin yafada. Shegu jahilai kawai.
Kai abu lahabi ake nufi b sayyadina Abdullahi b
SARKI ZAKI
ABIN TAKAICI
WAI ANNABI NE YA KAI UWAYENSA WUTA DA KANSHI.
KUMA WAI DOLE SAI MUN YARDA
DON SUNFI GANIN GIRMAN MALUMANSU DA ANNABI.
KAMAR SUNYI RAYUWA DA ANNABI.
HAKANE
Wahabiyawa matsiyata ne duk wanda yace iyayen Annabi muahammdu saw suna wuta to ubanshi ne dan wuta shegu ya'n qungiya
Ba Yan kungiya ka zaga ba manzon Allah da sahabbansa da suka fada su ka zaga, don Allah a koma makaranta.
@@abdullahiibrahimusman8135 gayamin wurinda Annabi muahammdu saw yace iyayen sa suna wuta ko daya daga cikin sahabai shegu maqiya Annabi
To ai dama kai Sarki Zaki ai jahiline
To ai kai bakada karatu. Kaje kayi karatu zaka gane
To kai sarki zaki ai jahiline kai murakkab uzurin da za'a baka kenan don ka fadi cewa duk wanda yace iyayen manzon Allah suna wuta to ubanshine dan wuta, kaga jahilcinka yasa baza ka ganeba. Shawara anan shine a koma makaranta a ayi karatu. Ni abinda yake bani mamaki da jahilai irinku sarki zaki shine ina ruwanku da hurumin manzon Allah, shin manzon Allah bai fadi haka bane? Kokuma in ya fada kuna inkarin hadisin ne? Wannan matsalarfa baya cikin rukunan musulunci ko rukunan imani, to don Allah menene na tada jijiyoyin wuya? Harkannan fa na karatu ne, amma abin mamaki jahilai sun shigo sunyi kane kane a harkan tir da halin jahilai. Kuma kai sarki zaki kana ta zakewa kana cewa ai Mallam musa Asadussuna, da Nasir ado da waye da waye vadu goyi bayan iyayen annabi suna wuta ba to sai me? Su wadannan malaman sune karshen malamai? Hasalima wasu daga cikinsu jahilcinsu yafi saninsu. Don Allah sarki zaki kaida muqarrabanka ku koma makaranta,shine kawai shawara in kunaso ku fahimci gaskiya.
To kai mai karatu malam kawo wurinda Annabi muahammdu saw yace iyayen sa suna wuta Wallahi bakada wurin shegu maqiya Annabi
Yana ciikin rukunin Imani mana lallai ne sungane dawa annabi Alaihissalam yake?Abi lahabi bazai iya kiransa da waccen Kalmar ta abiba?inko Kalmar zata iya bayuwa dahakan mezaisa Mai Imani yadauka hakanba,saiya dorawa sayyidi abdullahi da sayyada ameena? Adinga duba karatu da tarbiyya sosai
Annabi Alaihissalam Salam iyayensa Yan aljannane tun tasowarsu kamammune basa cikin masu bautar gunki matanen kwarai ne shikadai muka sani akansu, munafiki Kuma yaje da kaikayinsa zanigani
@@sakanauahedalhatu7315 kaga ba karatun kake so ka ganeba saidai kawai a ci gaba da hayaniya, tunda da da gaske kakeyi kanaso a kawo maka wurin da bakayi zagiba,amma kash da yake irin tarbiyya naku kenan komai kayi da jaki sai ya ci kara to sai ka qunduma zagi saboda haka Babu batun a kawo maka wurin saidai kawai a baka shawara ka koma makaranta. Amma tabbas akwai wurin Kuma qalu bale gareka da ire irenka.
@@abdullahiibrahimusman8135 kai godiya ga Allah ba alfahariba wallahi nafi qarfin irinka maqiyai Annabi muahammdu saw yace inkoma makaranta acikita nittashi aciki nike har gobe kuma wallahi ba kaiba ko ibnu taymiya ba zai iya kawo wurinda Annabi muahammdu saw yace sayiduna Abdullahi da sayidatuna Aminatu suna wuta maqaryata maqiya Annabi muahammdu saw
Yo dama ay kai jahiline ba a biyema
Hadisan makomar iyayen annabi sunanan acikikin litatafan musulunci in kun Isa ku fito ku karyata hadisan ko kuce Basu ingantaba mugani duk Wanda besan hadisan makomar iyayen annabi ba wannan jahiline besan addiniba
Ɗan uwa in a saka iyayen Annabi wuta miye ribarka
No. In h n. Ann n Ann Ann nenn. N. Mnnh Ann Ann nenn Ann. In. N Ann. N. Nɓ n Ann. Ann. Ann n. Mnnh Ann. Nɓ inn n mnnh. Mnnh Ann Ann. In. Ann. Ann Ann nenn b ɓn nn
✅☝️👍🕋🙌🤲🏻🤲🏻🤲🏻🕋🕋🕋☝️☝️👏👏☝️✅
Izala is a scam
Allah yasakada alheri
❤❤❤❤❤❤❤
❤❤❤❤❤❤
❤❤❤❤❤❤