Masha Allahu wannan shine MUQABALA na fahimtar juna, Allah yasa mudace ya sake haskaka mana gaskiya da ikon binta ya nuna mana karya ya bamu daman guje mata🙌🙌
Allah ya saka da alheri, godiya ta musaman zuwaga,dr idris Abdul Aziz bauthi !! gwagwarmaya da akacha yi tun tuni allah ya hadama laadan yasakamaka ita a mizanin kyawawan ayukkanka
@shuaibumahiidris9113 : وَإِنَّ عَلَيْكُمْ لَحَافِظِينَ وأنتم لا بد أن تحاسبوا على ما عملتم، وقد أقام الله عليكم ملائكة كراما يكتبون أقوالكم وأفعالكم ويعلمون أفعالكم، ودخل في هذا أفعال القلوب، وأفعال الجوارح، فاللائق بكم أن تكرموهم وتجلوهم وتحترموهم
: وَإِنَّ عَلَيْكُمْ لَحَافِظِينَ وأنتم لا بد أن تحاسبوا على ما عملتم، وقد أقام الله عليكم ملائكة كراما يكتبون أقوالكم وأفعالكم ويعلمون أفعالكم، ودخل في هذا أفعال القلوب، وأفعال الجوارح، فاللائق بكم أن تكرموهم وتجلوهم وتحترموهم
جزاك الله خيراً يا فضيلة الشيخ الدكتور إدريس ابن عبد العزيز
Masha muqabala ta hankali da ilimi Allah ya saka maka da alkhairi sheikh Dr Abdul Aziz Idris
الله أكبر ، والله يا شيخ أحمد شيخ طاهر عثمان بوشي، أنت أيضا أسأل الله أن يغفر لك .لأنك مؤدب حقيقة تحدثت مع شيخ إدريس تحدثًا ممتازًا بكل الأدب.
Masha Allah wannan itace muqabala ta hankali Allah ya saka da alkairiii
Masha Allah wanna tautaunawa ta ilmin ce
Masha Allah, Allah yasakawa mallamai da alkhairi,
Masha'allah kaji munazara ta ilimi Allah swt ya saka da alhairi
Allah sarki JazakumullAllah bikairin
iKon Allah yanzu Kuma yace sahabbai sun zo Neman taimakon manzan Allah s a w
Masha Allah kaji maganar hankali da ilmii Allah yasaka muku da alhairi
Wannan ba muqabala bace, karatu aka dauka daga bakin Dr Idris. Shima yaron yayi kokari Allah ya saka masa da alkhairi don ya nuna daa da tarbiyya.
Alhamdulillah
Allah ya karawa malam Ahmad lfy da daukaka
Masha Allahu wannan shine MUQABALA na fahimtar juna, Allah yasa mudace ya sake haskaka mana gaskiya da ikon binta ya nuna mana karya ya bamu daman guje mata🙌🙌
Allah ya saka da alheri, godiya ta musaman zuwaga,dr idris Abdul Aziz bauthi !! gwagwarmaya da akacha yi tun tuni allah ya hadama laadan yasakamaka ita a mizanin kyawawan ayukkanka
Tabbas akwai banbaci Dr Idris baya iya karanta littafi sai hayaniya
Mâcha allah gaskiya naji dad in wannan zama
Allah ya saka da akheri
Allah ya saka muku da Alkairi baki Dayan ku kunyi munazara ta ilimi kuma.a gaskiya kunyi Abinda ya dace
GASKIYA wannan shine tataunawa ta gaskiya
Allah ya Saka da alkairi malam Idris meysa kacanza don Allah maluman musulinci ku had kanku ko masamu tsira agurin Allah Allah yasa mudace amin
Bai chanza komai ba, sai gobe in Allah ya kaimu idan kaji saukar hujjoji marka marka zaka gane cewa Dr Idris bai chanza ba.
Don Allah kayihaquri bana nufin komai da,uwana
@@lawalibrahim8434 ya chanza Dami ? Saurare daban fahita daban..
@shuaibumahiidris9113 : وَإِنَّ عَلَيْكُمْ لَحَافِظِينَ
وأنتم لا بد أن تحاسبوا على ما عملتم، وقد أقام الله عليكم ملائكة كراما يكتبون أقوالكم وأفعالكم ويعلمون أفعالكم، ودخل في هذا أفعال القلوب، وأفعال الجوارح، فاللائق بكم أن تكرموهم وتجلوهم وتحترموهم
Macha Allah najidadi mln
Masha Allah
P
Masha Allah wasan koikoyo wannan ba Dr Ahmad bane duka Yan izalane
Hakadai kuke idan gaskia ta fito sai kunzo da shubuha dan nigeria kenan ..
: وَإِنَّ عَلَيْكُمْ لَحَافِظِينَ
وأنتم لا بد أن تحاسبوا على ما عملتم، وقد أقام الله عليكم ملائكة كراما يكتبون أقوالكم وأفعالكم ويعلمون أفعالكم، ودخل في هذا أفعال القلوب، وأفعال الجوارح، فاللائق بكم أن تكرموهم وتجلوهم وتحترموهم
ما شاء الله
Allah saka maku da alkairi jifa muqabala ta gaskiya bata yanzu ta Neman sunaba
Wnn gaskiya ne
ALLAH YABADA LADA
Hakika Wannan sharing din ilimine, hakika wannan mun karu d ilimi Allah y sakawa malaman mu da alkhairi ya kara hada kansu🤲🏻
Macha Allah
Pls make it available on mp3
gaskiya naji dadin wanan karatun sabi gaskiya tafita sai inbaka ganeba
Amma sheikh idris chanja hali yayi daga baya.
Ina da tambaya wai yaushe aka yi wanna tataunawa?
Wnn tun marigayi Dan gidan dahiru bauchi Dr hadi Allah mai rahama
Dr Ahmad dai ko. Allah ya jikan su da Rahama
Munazara cikin natsuwa