Ku San Malamanku tare da Malam Junaidu Abubakar Sadiq - BBC News Hausa

Поділитися
Вставка
  • Опубліковано 21 сер 2024
  • An haifin malamin a garin Bauchi da ke arewa maso gabashin Najeriya a shekarar 1992.
    Malamin, wanda shi ne limamin masallacin Al-Irfan kuma manajan daraktan Al Fayda Tidjaniya TV, ya shaida wa BBC cewa "mun taso ne a gida na karatu: iyayenmu da kakaninmu almajirai ne, musamman kakana As-Sheikh Ibrahim Mushaddidu Jos shi ne ya karantar da mahaifina.
    Twitter:

КОМЕНТАРІ • 84