Dr. Abdallah gadon kaya ba kuka zaka yi ba. Ku dauki mataki kawai akan yan iska su dr. jaki
Вставка
- Опубліковано 16 вер 2024
- BE WARNED.‼️‼️‼️
OUR VIDEOS ARE COPYRIGHTED.🚫
THEY ARE STRICTLY PROHIBITED FOR UPLOAD TO ANOTHER CHANNEL‼️
_____________________________________
👉🏾MUNA MARABA DA KU DA ZIYARTAN WANNAN SHAFI NAMU MAI ALBARKA.
👉🏾Muna Alfahari daku. Dafatan zaku DANNA SUBSCRIBE sannan ku danna alamar ƘARARRAWA 🔔 Kuyi SHARING a Shafukan Facebook, WhatsApp da kuma Twitter Domin amfanar da Alumma.
Wannan Shafi namune baki daya. Sabida haka muna karbar shawara domin mucigaba tare.
@Al-firãsah TV @Firdauss Tv @Mu'assasatul Anwãr Africa
#alfirasah_tv #muassasatv #zawiyyatv #bakoritv #africa #alfaidatv #nigeria #nightcore #darulfikirtv #new #news #nature #wildlife #africa s#jungkook #faidate #abuja #business #bauchi #bushkido
#Zawiyyaonlinetv #Izzarso #Zawiyyatv #SheikhDahirubauchi #Zumuncinmutv #Hausa #arewa #hausafilms #albarkatv #Mubarakeeytv #arewa24 #bbchausa #qwqretech #SayyaddiDrMunnirAdamkoza #karatuttukanMalamanDarika #murnatv #hausacomedy #mazajene #halidubuhausamoviestv #wa'azi #Muslunci #almajiranci #Almajiri #ibro #alinuhu #bushkido #albarkatv #adamzango #rahmasadau #Muassasatv #alminhajtv #aliartwork #sunnah #alfaidatv #izalaonlinetv #darikartijjaniyyatv #Zumunci #kano #sarkinKano #kannywood #professorIbrahimAhmadMaqari #asadussunnah #africa #SheikhjaafarMahmudadam #Asakirtv #SirrinsuMedia #Dalatopnews #Hamisubreaker #AwaisIbrahim #MurnaHausatop #AfricaHausawa #Mazajene #Suhaltv #Hausatrue #fatimiyyaalawaiyya #HausaSmarttv #FreshEmir #BakoriTv #Dorayifilmlimited #Arewarmutv #SalisuUmar #Maisanaakanotv #Cizo1germany #DattiAssalafy. #Bakoritv #FagenNishadi #WaazidaHausa #Alfurqantaalimtv #Ntanews #thebliever #Abumusawa #Duniyarkannywood #Alisharatv #makiratv #Yasminharka #halidubuhausamovies #KahutuEntertainment #filinwasannigargajiya #hausakingdom #mamayaustudio #besthausa #Ambato tv #Alannurmedia #Annahjulhamid
Wallahi ƴan Tijjaniya komai naku ƙarya tafi yawa wannan video ta Gadon ƙaya wace yayice lokacin rigimar debora dan haka kuji tsoron Allah wallahi 😢
Tokai Dan uban waye da bakayin karya karyarme ya tijjaniya suka Yi Maka magana ake akan Kare manzan Allah Dan yarinya kawai dakai.
Allah sarki sheikh Dr abduljabbar hafizahullah kabara, Kai dayike karya akayima, sun yita kunfar Baki suna tunzura Al umma, Amma wannan da yayi zagin ya tabbatar ya Kara maimaitawa, Sai kariya kk bashi.
Allah yasaka da alkairi malam madatai kugayawa tsinannu gaskiya
Allah Ubangiji Yakarya Masubatanchi Ga Annabinmu Muhammad (S A.W) Insha Allah Bazakuzauna Lafiyaba Aduniya Da Lahira
Malaman najeriya sun zam mana balai Allah ya sauke
S.A.W ❤❤❤❤ Allah ya baka lafiya sheikh Abdallah Mungode sosai
Allah katsinewa wanna tsinanne makiyin Allah idiris Kanda Jabar Allah kunyataku
Allah ya tsinewa munafukai wannan tsohowar hudu ba ce ta gadon Kaya
ALLAHU AKBAR JAHILCI BAIYIBA WANNAN NA ABDULJABBARNE AMMAN ANSAKA HOTON DR.
Assallam mu a laikum ya Ku many an Mallam mu inna rokon ku Karku bari sonkai yamamayemu kuma kutara Hankalinku guri daya harmu mabiya harkafirai ma su biyo mu Musullmai Kar wani Yayi kokarin kariya ko Shari a kan wani MUJISORON ALLAH
Saw, Muhammad Rasulullah saw
Daga cikin wa'ennan babu wanda ya zagi annabi Muhammad s.a.w .
Wallahi tallahi cikin ku akwai ďaruruwan masu zagin annabi s.a.w.
جزكم الله خيرا يا شيخ بارك الله فيك كم
Dr Abdullahi Masha Allah gaya masu gaskiya masu ilimin zamani ne , da Raina Hankalin wasu bayin Allah, har su hau Hurumin da yafi karfin Wasa
Jan Line🔥 ketarashi hadarine.
Yan bidi'a dillalan sharri, Allah ya shiryeku
Ba gaskiya ne kaika iya tarema Annabi Mahamadou S. A W wanda yayi batanci Annabi Allah zai hukunta shi
Itadai gaskia dayace, Allah yakara karemuna Imanin mu da soyayyar Annabi (s). Mukam Muna bukatar ceto da alfarmar Annabi (s).
Wannan tsohuwar hudubar gadonkaya he talokachin abduljabar sukayi amfanida ita
Ok na fahimta. But duk da haka tanada amfani Kuma matsayin sheda take akan Dr. Jaki da Hotoro. Allah yasa mudace. Hukuncin da yafadama, shene hukuncin su Dr. Jaki
Kaburgeni abokina 6:26
Masha Allah
Gaskiyane
Allaah ya tsinewa maqaryata yan bid'ah.
Alhamdulillah ku kenan da kuka fahimci gaskiya abunda aka aikata na rashin daidai amman sauran ma ba fahimta ne basu yin ba kawai son zuciya ne dan inba son zuciya ba dan shi mai gatsalin da wulakanci da neman jawo rigingimu acikin addini saboda shedancinsa manzon Allah (S A W)yafi karfin ayi misali na shirme akansa dan ko mahaifinsa mai shirmen nan na tabbata bazai ga mahaifinsa yayi misali na rashin girmamawa akansa ba amman saboda bata ya samu daurin gindi sai ma dada jajircewa yake yana kara tabka shirme kuma abin haushni ma mutanen dake zaune gurin dake saurarensa ma sun ban haushi dan bazai yiwu ace duk rashin tunanin mutum ace anyi irin wannan misalin an taba annabi amman still yet suna zaune basu tashi da kansu sunyi hukunci da ya dace akansa ba dan wannan babu batun gwamnati kowa ma ta shafa matukar kai musulmi ne daka san cewa annabi ba,a a misali na shirme akansa you fight against this stupidity abin haushin ma banga amfanin taron malaman da aka zauna dasu ba dan mutumin nan yayi abinda bai kamata ba amman wai ana kokarin wanke shi to su sani Allah maigirma da daukaka da kansa ya bawa Amnabi (S A W )darajar da bai bawa kowa ba kai ko wayanda basa tare da musulunci a cikin sun yarda da cewar he is the best man in the world kuma ackinsu ma wasu basa yarda suyi gatsali da addininmu sai shashashan cikinsu amman shi wannan mai shirmen ya kira kansa mai ilmi ta ina tunda yanzu dai you define yourself ba sai wani yazo yayi defining dinka ba sannan irin wannan shirmen shi yake jawowa yanzu kaga dalibin da mutum ya koyar yana kokarin challenging din malamin da ya koyar dashi to wani in ka koya masa abu baka isa ka kawo masa wani abu na daban ba saboda yasan Al,Qurani daya ne baza kazo masa da sabon abu ba sai yayi bincike ya tabbatar to problem din wasun mu we lack research bama fadada abu in muka tsaya guri daya mun tsaya kenan komai aka zo mana dashi mu munfi karfin muyi research kar mu taba data amman muna da datar jin kade kade da shirme da kuma research na abinda ya danganci boko wannan bama rasa data amman a lamarin harkar addininmu mafi yawancinmu datar kadda ta kare ko kuma mutuntubi wasu malaman shima no munsan komai Allah ya shiryemu yasa mudinga kiyayewa da kuma fahimtar duk wani sabon abu in anzo mana dashi to muyi gagawar sanin ya abun yake dan kadda muma muce zamu yada a karshe muyi barna Allah karawa Annabi daraja da dauka .
Aikin banza wofi....makaryata masharranta makiya Annabi s.a.w da ahlulbayti a.s Abduljabbar ya fi karfin duniya da lahira in sha Allahu sai Allah ya tsine maku albarka.
اللهم امين يارب يارب ياالله
Mutum dama inyaga kamar yakai wani mataki saiyafara tunanincewa zaitaba mutumcin manzon Allah, dashi zaiyi suna,Allah ya wulajantasu
Ba kaiba
والله العظيم سيف المصلول على شاتم الرسول
Wan,nan tsohon video ne masu nemar follows kuji tsoron Allahu mlm Abdullah gadon kaya gutsuro shi akayi ba,akan issues na mlm idiris ittaqillah kuma ku makaryata ñe kullum karyanku bai yana takeyi ba,akama baffa hotoro ba yannxu malam mai daka fada na yarda da,kai
Wannan Magana Sheikh Abdullah Yayi ne a wani lokaci na daban, Amma kuzo ku hada hotunan malamai na wani lokaci na daban... Kai, Wallahi kuji tsoron Allah.
Masha Allah Allah Ya yakara fahimta
Ashhadu allailaha illallah wa ash hadu anna Muhammadar Rasukullah S A W. Ga Allah muka dogara kuma garesa muke neman taimako a wannan duniyar domin Allah ahikadaine maibadawa babu wani wanda Yacancanci aroqoshi wani abu aduniyarnan face Allah shishikadai kuma duk wanda Yake jayayya akan hakan to kafirineshi koshakka babu dashi da shaidan makomarsu daya
Munafukai ,sai yanzu
merçie bocou docta abdoulay
Allah
Sakallahu khairan
Wallahi mutanennan ba kwa tsoron Allah, Amma Alhamdulillah duk mungane ku... Maganan da akayi tun lokacin su Abduljabbar, yaanzu Kuma kuke nuni kamar akan Dr. Abdulaziz? Kai! Allah Ya isan mana.. ku na batar da mutane akan hakikanin bubuwa.
S,a,w
Allah Kadau raina ina kan sunna Kakareni daga bidi'a dakuma iyan bidi'a ahalin shedan
To gaskiya dayace maja anji kunya
Aamiin
S a w
GASKIYANE dole adauki mataki akan masu aqeedan BARHAMANE UBANGIJIN KOWA KUMA SHI SUKE BAUTAWA, DA SHEHUNEN DA AKE MUSU SUJADA. Mu musulmai munanan akan aqeedan na ALLAH DAYA, SHIKADAI AKEBAUTAWA KUMA AKE NEMEAN TAIMAKONSA ANAN DUNIYA.
Wallahi duk wanda ya kawo Akidar Tijjaniyya da faila lalle kawo mummunan tafarki. Madatai lalle ne hukuma ta dauki mataki a kanka domin tunzura Jama'a domin kisan Kai da haddasa fitina tsakanin mabiya Izala da Kafiran Faidha masu cewa komai Allah ne. Tsinuwar Allah tana tare da Kai makaryacin Dan bidi'ah. Wallahi duk Wanda baya son Manzon Allah S.A.W ba zai shiga Al-Jannah. Kuma Ya Allah Ka tsinewa duk Wanda ya zagi Manzon Allah ko Kuma Yayi watsi da Sunnar Manzon Allah. Manzon Allah yace ku karantar da Ya'yanku abubuwa guda uku son Manzon ku, da son Ahalin gidansa da karatun Al-Kurani. Saboda haka Tijjani muyi Addu'a Allah ya tsinewa Mai Karya a duk inda yake.
Mai wannan chanel din kajin tsoran allah
Duk abinda kayi zakabawa Allah answer day of judgement
ya Allah Ka tarwatsa dukkan mushurikai iyan bidi'a damasu kiran shehinnansu idan suna cikin matsi damasu sujuda ga shehinnansu damasu daura guru dalaya damasu rataya gumakan shehinnansu awuya ko agida wai don neman kariya to susani kafiraine su iya jurewa wutane makomarsu daya da shaidan
Wallahi wanda yayi haka babu d'an iska kamarshi yanzu ni nayi tsanmanin abinda akarubuta zanga sabone ashe munafukan kare shehunansu sune sukahad'a to k'aryarku tak'are
Dama ku following kuke so badan ALLAH kuke yin da awaba
WANNAN AKAN ABDULJABBAR YAYI MUNA FUKAI YAN BIDI,A MASHIRIKAI JAHILAN BANZA DAKIKAI 😅
Wly dan uwa kafadi gaskiya
Ai ku gabadeyanku izala sahaban Dr Alade ne
Muhammadu saw
Duk masu bautawa shehinnansu damasu shirka ga Allah damasu ba Annabi S.A.W matsayin Allah kafiraine iyan wutane tsinannune.
In akache Yan bidi a bakwa tsoron Allah saikuche karyane kai abulfatahi da kanka kadora Kuma kaika San karya kake tsohon bidiyo ka Dora Dan kai nasara Kota wache hanya ajitsoron Allah
wallahi yan bidi'a makaryata ne, wallahi abun tausayima yake bani irin cin fuska da kuma cin zarafi na ahlusunnah da suke. Sede dalilin kawai basu da hujja ne sede sutayin haka, Dr. Abdallah akidarsu daya da Dr. idriss
Dilalan cheri yan bidi'ah
Allah ya karawa annabi daraja
Kaji hauwa wannan tsohon vid ne kuma akan abduljabbar yayi
Yan bid'ah! Dilalan sharri. Shedanun bayi. Wannan maganar akan AbdulJabbar yayi. Munafukai kawai. Masu haddasa fitintinu a alummah. Allah ya shirye mu daku.
Yan bidi'a basa jin kunyar karya Allah ka tsine ma makarya ta
Babou amfani😢😢😢
Don Allah gidan tv she bauchi a kamo Dr idris,ba komai Kamar Yaya yaushe izala to shugo Nigeria ba tayi shekara 40,indai ba a kamo Shi ba na bauchi ba to da munafunci
Gadon qarya dama ramen qarya qulallene maja maqiya Annabi Saw mahasada munafukai qarshen munafuki jinkunya
Wannan Khuduban ai ta kai shekara 3. Ba akan Dr. Abdulaziz bane.
Manzon Allah da kansa taimakon Allah yake nema.
Wannan montage nefa,Dr namaganané kan Abdoul Jabbar
Iyan tijjaniyya masu kiran inyasi Allah masu cewa kowama Allah ne damasu cewa waliyuansu sunfi Annabi S.A.W da masu cewa salatil fati tafi salatin da Annabi S.A.W Yakoyar damu kusani dukkanku kafiraine munafuqaine kuma iyan wutane koshakka babu
Allahu akbar
Kai Mai wannan channel dun makaryacine videon shekaran sa daya da watanni.
ai dasai kusa duk in kun isa mana kar ku guntsile maganar inda Dan Allah kuke ba dan shehune ba
Kaji wawan malami wa yazagi annabi saw, dan son a sani kawai
mufa munsan komai saidai ku 6atarda wawayin cikinku wannan lokacinda abdul Inyass ne yayi wannan kafarcin munsani shine sbd kin Allah sbd ku dullalan sharrine ko
mtwsssss Munafukan Banza wannan maganar ta Dr. Abdallah gadon kaya akan Abduljabbar ne, usulubin Dr. Idris dutsin tanshi daidai yake
اللهم صل علي محمد واله وسلم
Idan ana Maganar Manzon Rahama s.a.w , ba sha'nin gungiyancine ba, domin an taba tushe
Hakkun Brother
Allah Sarki...Allah Ya Qara Lafiya Malam
Again baya kenan
Maja!!!
Karyane bidiyannan karyana editing ne baakan su baffa hotoro yayi maganaba Allah yatsinema mai karya
Madatai shugaban munafukan duniyada lahira maqiyan Annabi Saw Haka zaku qare kuma zaku walaqanta tunnan duniya kahin gobe qiyama maja qarshen munafuki jinkunya jahilai wawaye
Makaryacin banza
Wannan a kan yarinyarnan yar sokoto yayi
Madatai gaskiya jahilikai
Hmmmm
Yakamata gwamnatin Bauchi tadau matakin da ya dace akan wannan
Kaga manafukai sundauko tsohuwar hudubar gadonkaya wadda yayyi lokachin maganar abduljabar sunhada dawanna Kai tijjanawa dakalamanku datashoshinku bakujin kunyar karyar
Waannan Tashar ku munafukai Ni
Mallam Yayi magana Ni tun wancan shekaru na baya, ba akan Malam Iddriss, Munafukai Kawai
Makaryata not banza!
A. Gadon kaya, ,yayi wannan kuka ne, Saboda Abduljabbar yayi zagi ga manzon tsira (saw). Last year.
Wannan bana Dr Idris bane na Abdul-Jabbar ne iyayen hada husuma kunji kunya dai
Kai malaman bidi'a dillalan sharri.
To muma mun iya wan nan hade haden ai .
Duk mai ilimi yasan da abduljabbar yake bada dr idris ba.
In qarya nake tome yakawo maganar cin mutuncin annabi da sahabbai ai dr idris maganarsa akan annabi kadai ya zaya. Ko kunji ya ambato sahabbai.
WANNAN AI LOKACIN DABORA AKAYISHI
🎉🎉🎉
S A W
Suma sai ayanke musu irin hukuncin abduljabbar
Kokuma asakesu ayimusu gata,
DAGA Nan kunga sai kiristoci susami abin koyi muga ko za ayimusu hukunci
Kunji kunya dan dariqa kafirai wannan wa,azi na Abdallah gadan kaya tinkafin ayi wannan abu yayisa kafiran banza muchrikai yan darika
Wannan video akan Abdul Jabbar ne . samsam ba kan dr. Idris bane da baffa hotoro. Kuji soran Allah akan abinda kuyeyi .
Allah yabada nasara akan musu
Musulunci da musulmai ya kaskantar da kafirci da kafirai
Wannan maganan akan kashe dabora ce
Kujicoron Allah
Adauki mataki kawai
Abdul jaki tahiru baushi ne jaki kokuma babanka makaho
Ku futo ku kama sunan masu yi ku zagesu kawau , ku tsine musu
Masu comments dan kare su Dr Idris suma cewa ya yi huduba akan Abdul jabbar to ku sani aikinsu Dr Idris d'aya ne da na Dan Kabara dan haka huduban akansu tare ke aiki. Ya Allah baka qara mana son manzon Allah tare da kiyaye martabansa.
Ameen ameen
Dr iddriss did not insult Nabiy MUHAMMAD (S.A .W) MALAM fear Allah
Idan kun fasa kasheshi Allah ya tsine muku alkarka, shegu yan kowa allah kawai.
Wanna i tsoho karatu ne
To gadon kaya anzo wurin lokaci yayi ga dr jaki ga baffa hotoro da abkin sa da lukuwa da jalo jalingo da dan gidan gumi da sauran su wahabiyawa inda gaske kuke kuna ba annabi kariya to
Sunnah sak bidi'a sam
Wlh,wlh wlh baffa,hotoro kadawo kano wlh sai min,kasheka,Allah,yadawo,dakai,
Wlh idan kuka kashe baffa potoro muma sai munkashe wani babban shehi cikin darikar tijjani ai kune yakamata ayita kashewa bokayen banza da yan tsibbo mushurkai
Yan izala muna fikai 😢wllh wannan maganar ta mallam lokaci da Mahaukaci abda jafar yayi kalaman fadanci amma gashi dr idir yayi magana babu girmama wa ammma baice komai ba