Dr. Abdallah gadon kaya ba kuka zaka yi ba. Ku dauki mataki kawai akan yan iska su dr. jaki

Поділитися
Вставка
  • Опубліковано 16 вер 2024
  • BE WARNED.‼️‼️‼️
    OUR VIDEOS ARE COPYRIGHTED.🚫
    THEY ARE STRICTLY PROHIBITED FOR UPLOAD TO ANOTHER CHANNEL‼️
    _____________________________________
    👉🏾MUNA MARABA DA KU DA ZIYARTAN WANNAN SHAFI NAMU MAI ALBARKA.
    👉🏾Muna Alfahari daku. Dafatan zaku DANNA SUBSCRIBE sannan ku danna alamar ƘARARRAWA 🔔 Kuyi SHARING a Shafukan Facebook, WhatsApp da kuma Twitter Domin amfanar da Alumma.
    Wannan Shafi namune baki daya. Sabida haka muna karbar shawara domin mucigaba tare.
    @Al-firãsah TV @Firdauss Tv ‎@Mu'assasatul Anwãr Africa
    #alfirasah_tv #muassasatv #zawiyyatv #bakoritv #africa #alfaidatv #nigeria #nightcore #darulfikirtv #new #news #nature #wildlife #africa s#jungkook #faidate #abuja #business #bauchi #bushkido
    #Zawiyyaonlinetv #Izzarso #Zawiyyatv #SheikhDahirubauchi #Zumuncinmutv #Hausa #arewa #hausafilms #albarkatv #Mubarakeeytv #arewa24 #bbchausa #qwqretech #SayyaddiDrMunnirAdamkoza #karatuttukanMalamanDarika #murnatv #hausacomedy #mazajene #halidubuhausamoviestv #wa'azi #Muslunci #almajiranci #Almajiri #ibro #alinuhu #bushkido #albarkatv #adamzango #rahmasadau #Muassasatv #alminhajtv #aliartwork #sunnah #alfaidatv #izalaonlinetv #darikartijjaniyyatv #Zumunci #kano #sarkinKano #kannywood #professorIbrahimAhmadMaqari #asadussunnah #africa #SheikhjaafarMahmudadam #Asakirtv #SirrinsuMedia #Dalatopnews #Hamisubreaker #AwaisIbrahim #MurnaHausatop #AfricaHausawa #Mazajene #Suhaltv #Hausatrue #fatimiyyaalawaiyya #HausaSmarttv #FreshEmir #BakoriTv #Dorayifilmlimited #Arewarmutv #SalisuUmar #Maisanaakanotv #Cizo1germany #DattiAssalafy. #Bakoritv #FagenNishadi #WaazidaHausa #Alfurqantaalimtv #Ntanews #thebliever #Abumusawa #Duniyarkannywood #Alisharatv #makiratv #Yasminharka #halidubuhausamovies #KahutuEntertainment #filinwasannigargajiya #hausakingdom #mamayaustudio #besthausa #Ambato tv #Alannurmedia #Annahjulhamid

КОМЕНТАРІ • 125

  • @hassaneabdoullahi1374
    @hassaneabdoullahi1374 Рік тому +7

    Wallahi ƴan Tijjaniya komai naku ƙarya tafi yawa wannan video ta Gadon ƙaya wace yayice lokacin rigimar debora dan haka kuji tsoron Allah wallahi 😢

    • @imamumazanya5744
      @imamumazanya5744 Рік тому

      Tokai Dan uban waye da bakayin karya karyarme ya tijjaniya suka Yi Maka magana ake akan Kare manzan Allah Dan yarinya kawai dakai.

  • @muhammadbellosulaiman7289
    @muhammadbellosulaiman7289 Рік тому

    Allah sarki sheikh Dr abduljabbar hafizahullah kabara, Kai dayike karya akayima, sun yita kunfar Baki suna tunzura Al umma, Amma wannan da yayi zagin ya tabbatar ya Kara maimaitawa, Sai kariya kk bashi.

  • @NuhuYahuza-lx6pp
    @NuhuYahuza-lx6pp Рік тому

    Allah yasaka da alkairi malam madatai kugayawa tsinannu gaskiya

  • @psuleshehuzz7218
    @psuleshehuzz7218 Рік тому

    Allah Ubangiji Yakarya Masubatanchi Ga Annabinmu Muhammad (S A.W) Insha Allah Bazakuzauna Lafiyaba Aduniya Da Lahira

    • @adamuzakari4925
      @adamuzakari4925 Рік тому

      Malaman najeriya sun zam mana balai Allah ya sauke

  • @ayishatabbas2402
    @ayishatabbas2402 Рік тому +1

    S.A.W ❤❤❤❤ Allah ya baka lafiya sheikh Abdallah Mungode sosai

  • @GfadaGfada
    @GfadaGfada Рік тому

    Allah katsinewa wanna tsinanne makiyin Allah idiris Kanda Jabar Allah kunyataku

  • @ibrahimyusufyawale2180
    @ibrahimyusufyawale2180 Рік тому

    Allah ya tsinewa munafukai wannan tsohowar hudu ba ce ta gadon Kaya

  • @suleimanisah918
    @suleimanisah918 Рік тому +1

    ALLAHU AKBAR JAHILCI BAIYIBA WANNAN NA ABDULJABBARNE AMMAN ANSAKA HOTON DR.

  • @MrJAllahsagamalafia-qv3yj
    @MrJAllahsagamalafia-qv3yj Рік тому

    Assallam mu a laikum ya Ku many an Mallam mu inna rokon ku Karku bari sonkai yamamayemu kuma kutara Hankalinku guri daya harmu mabiya harkafirai ma su biyo mu Musullmai Kar wani Yayi kokarin kariya ko Shari a kan wani MUJISORON ALLAH

  • @usmanzakari7442
    @usmanzakari7442 Рік тому

    Saw, Muhammad Rasulullah saw

  • @binsaeed7325
    @binsaeed7325 Рік тому

    Daga cikin wa'ennan babu wanda ya zagi annabi Muhammad s.a.w .
    Wallahi tallahi cikin ku akwai ďaruruwan masu zagin annabi s.a.w.

  • @BachiGada-mc9cz
    @BachiGada-mc9cz Рік тому +1

    جزكم الله خيرا يا شيخ بارك الله فيك كم

  • @hassanmusasada4251
    @hassanmusasada4251 Рік тому +1

    Dr Abdullahi Masha Allah gaya masu gaskiya masu ilimin zamani ne , da Raina Hankalin wasu bayin Allah, har su hau Hurumin da yafi karfin Wasa
    Jan Line🔥 ketarashi hadarine.

  • @buhariadamu9289
    @buhariadamu9289 Рік тому

    Yan bidi'a dillalan sharri, Allah ya shiryeku

  • @moussaharuna5171
    @moussaharuna5171 Рік тому

    Ba gaskiya ne kaika iya tarema Annabi Mahamadou S. A W wanda yayi batanci Annabi Allah zai hukunta shi

  • @yusufabubakarmuhammad6985
    @yusufabubakarmuhammad6985 Рік тому +2

    Itadai gaskia dayace, Allah yakara karemuna Imanin mu da soyayyar Annabi (s). Mukam Muna bukatar ceto da alfarmar Annabi (s).

    • @bawaaliyu9821
      @bawaaliyu9821 Рік тому

      Wannan tsohuwar hudubar gadonkaya he talokachin abduljabar sukayi amfanida ita

    • @yusufabubakarmuhammad6985
      @yusufabubakarmuhammad6985 Рік тому +1

      Ok na fahimta. But duk da haka tanada amfani Kuma matsayin sheda take akan Dr. Jaki da Hotoro. Allah yasa mudace. Hukuncin da yafadama, shene hukuncin su Dr. Jaki

    • @D.KMAISUBURBUDATV
      @D.KMAISUBURBUDATV Рік тому +1

      Kaburgeni abokina 6:26

  • @maimunausman2393
    @maimunausman2393 Рік тому +3

    Masha Allah

  • @ibnu-taimiyahtv3994
    @ibnu-taimiyahtv3994 Рік тому

    Allaah ya tsinewa maqaryata yan bid'ah.

  • @jonnytitanic8727
    @jonnytitanic8727 Рік тому

    Alhamdulillah ku kenan da kuka fahimci gaskiya abunda aka aikata na rashin daidai amman sauran ma ba fahimta ne basu yin ba kawai son zuciya ne dan inba son zuciya ba dan shi mai gatsalin da wulakanci da neman jawo rigingimu acikin addini saboda shedancinsa manzon Allah (S A W)yafi karfin ayi misali na shirme akansa dan ko mahaifinsa mai shirmen nan na tabbata bazai ga mahaifinsa yayi misali na rashin girmamawa akansa ba amman saboda bata ya samu daurin gindi sai ma dada jajircewa yake yana kara tabka shirme kuma abin haushni ma mutanen dake zaune gurin dake saurarensa ma sun ban haushi dan bazai yiwu ace duk rashin tunanin mutum ace anyi irin wannan misalin an taba annabi amman still yet suna zaune basu tashi da kansu sunyi hukunci da ya dace akansa ba dan wannan babu batun gwamnati kowa ma ta shafa matukar kai musulmi ne daka san cewa annabi ba,a a misali na shirme akansa you fight against this stupidity abin haushin ma banga amfanin taron malaman da aka zauna dasu ba dan mutumin nan yayi abinda bai kamata ba amman wai ana kokarin wanke shi to su sani Allah maigirma da daukaka da kansa ya bawa Amnabi (S A W )darajar da bai bawa kowa ba kai ko wayanda basa tare da musulunci a cikin sun yarda da cewar he is the best man in the world kuma ackinsu ma wasu basa yarda suyi gatsali da addininmu sai shashashan cikinsu amman shi wannan mai shirmen ya kira kansa mai ilmi ta ina tunda yanzu dai you define yourself ba sai wani yazo yayi defining dinka ba sannan irin wannan shirmen shi yake jawowa yanzu kaga dalibin da mutum ya koyar yana kokarin challenging din malamin da ya koyar dashi to wani in ka koya masa abu baka isa ka kawo masa wani abu na daban ba saboda yasan Al,Qurani daya ne baza kazo masa da sabon abu ba sai yayi bincike ya tabbatar to problem din wasun mu we lack research bama fadada abu in muka tsaya guri daya mun tsaya kenan komai aka zo mana dashi mu munfi karfin muyi research kar mu taba data amman muna da datar jin kade kade da shirme da kuma research na abinda ya danganci boko wannan bama rasa data amman a lamarin harkar addininmu mafi yawancinmu datar kadda ta kare ko kuma mutuntubi wasu malaman shima no munsan komai Allah ya shiryemu yasa mudinga kiyayewa da kuma fahimtar duk wani sabon abu in anzo mana dashi to muyi gagawar sanin ya abun yake dan kadda muma muce zamu yada a karshe muyi barna Allah karawa Annabi daraja da dauka .

  • @anasmukhtarhayinalhaji8464
    @anasmukhtarhayinalhaji8464 Рік тому

    Aikin banza wofi....makaryata masharranta makiya Annabi s.a.w da ahlulbayti a.s Abduljabbar ya fi karfin duniya da lahira in sha Allahu sai Allah ya tsine maku albarka.

  • @تبلاتطت
    @تبلاتطت Рік тому +2

    اللهم امين يارب يارب ياالله

  • @aishatushehumuhammad5432
    @aishatushehumuhammad5432 Рік тому

    Mutum dama inyaga kamar yakai wani mataki saiyafara tunanincewa zaitaba mutumcin manzon Allah, dashi zaiyi suna,Allah ya wulajantasu

  • @moussaharuna5171
    @moussaharuna5171 Рік тому

    Ba kaiba

  • @NassarTahir
    @NassarTahir Рік тому

    والله العظيم سيف المصلول على شاتم الرسول

  • @aminusirleh2321
    @aminusirleh2321 Рік тому +3

    Wan,nan tsohon video ne masu nemar follows kuji tsoron Allahu mlm Abdullah gadon kaya gutsuro shi akayi ba,akan issues na mlm idiris ittaqillah kuma ku makaryata ñe kullum karyanku bai yana takeyi ba,akama baffa hotoro ba yannxu malam mai daka fada na yarda da,kai

  • @shauty7185
    @shauty7185 Рік тому

    Wannan Magana Sheikh Abdullah Yayi ne a wani lokaci na daban, Amma kuzo ku hada hotunan malamai na wani lokaci na daban... Kai, Wallahi kuji tsoron Allah.

  • @nourasayabou-dc3bm
    @nourasayabou-dc3bm Рік тому +1

    Masha Allah Allah Ya yakara fahimta

  • @gaskiyadacigareta8767
    @gaskiyadacigareta8767 Рік тому +1

    Ashhadu allailaha illallah wa ash hadu anna Muhammadar Rasukullah S A W. Ga Allah muka dogara kuma garesa muke neman taimako a wannan duniyar domin Allah ahikadaine maibadawa babu wani wanda Yacancanci aroqoshi wani abu aduniyarnan face Allah shishikadai kuma duk wanda Yake jayayya akan hakan to kafirineshi koshakka babu dashi da shaidan makomarsu daya

  • @sulaimansm6503
    @sulaimansm6503 Рік тому

    Munafukai ,sai yanzu

  • @IbrahimAbou-v6z
    @IbrahimAbou-v6z Рік тому

    merçie bocou docta abdoulay

  • @user-sw9cy8tg2l
    @user-sw9cy8tg2l 8 місяців тому

    Allah

  • @sammaniusman3401
    @sammaniusman3401 Рік тому +1

    Sakallahu khairan

  • @shauty7185
    @shauty7185 Рік тому

    Wallahi mutanennan ba kwa tsoron Allah, Amma Alhamdulillah duk mungane ku... Maganan da akayi tun lokacin su Abduljabbar, yaanzu Kuma kuke nuni kamar akan Dr. Abdulaziz? Kai! Allah Ya isan mana.. ku na batar da mutane akan hakikanin bubuwa.

  • @AbdulazizMuhammad-s3e
    @AbdulazizMuhammad-s3e Рік тому

    S,a,w

  • @gaskiyadacigareta8767
    @gaskiyadacigareta8767 Рік тому +1

    Allah Kadau raina ina kan sunna Kakareni daga bidi'a dakuma iyan bidi'a ahalin shedan

  • @abdoulnassirtvafrica7167
    @abdoulnassirtvafrica7167 Рік тому

    S a w

  • @adamuabdullahiabba774
    @adamuabdullahiabba774 Рік тому

    GASKIYANE dole adauki mataki akan masu aqeedan BARHAMANE UBANGIJIN KOWA KUMA SHI SUKE BAUTAWA, DA SHEHUNEN DA AKE MUSU SUJADA. Mu musulmai munanan akan aqeedan na ALLAH DAYA, SHIKADAI AKEBAUTAWA KUMA AKE NEMEAN TAIMAKONSA ANAN DUNIYA.

  • @muhammadgonia.2946
    @muhammadgonia.2946 Рік тому

    Wallahi duk wanda ya kawo Akidar Tijjaniyya da faila lalle kawo mummunan tafarki. Madatai lalle ne hukuma ta dauki mataki a kanka domin tunzura Jama'a domin kisan Kai da haddasa fitina tsakanin mabiya Izala da Kafiran Faidha masu cewa komai Allah ne. Tsinuwar Allah tana tare da Kai makaryacin Dan bidi'ah. Wallahi duk Wanda baya son Manzon Allah S.A.W ba zai shiga Al-Jannah. Kuma Ya Allah Ka tsinewa duk Wanda ya zagi Manzon Allah ko Kuma Yayi watsi da Sunnar Manzon Allah. Manzon Allah yace ku karantar da Ya'yanku abubuwa guda uku son Manzon ku, da son Ahalin gidansa da karatun Al-Kurani. Saboda haka Tijjani muyi Addu'a Allah ya tsinewa Mai Karya a duk inda yake.

  • @khaleedmuttaqah7913
    @khaleedmuttaqah7913 Рік тому

    Mai wannan chanel din kajin tsoran allah
    Duk abinda kayi zakabawa Allah answer day of judgement

  • @gaskiyadacigareta8767
    @gaskiyadacigareta8767 Рік тому

    ya Allah Ka tarwatsa dukkan mushurikai iyan bidi'a damasu kiran shehinnansu idan suna cikin matsi damasu sujuda ga shehinnansu damasu daura guru dalaya damasu rataya gumakan shehinnansu awuya ko agida wai don neman kariya to susani kafiraine su iya jurewa wutane makomarsu daya da shaidan

  • @salafi5018
    @salafi5018 Рік тому

    Wallahi wanda yayi haka babu d'an iska kamarshi yanzu ni nayi tsanmanin abinda akarubuta zanga sabone ashe munafukan kare shehunansu sune sukahad'a to k'aryarku tak'are

  • @murtalaaliyumuhammed68
    @murtalaaliyumuhammed68 Рік тому

    Dama ku following kuke so badan ALLAH kuke yin da awaba

  • @sasbidosumaila2488
    @sasbidosumaila2488 Рік тому +10

    WANNAN AKAN ABDULJABBAR YAYI MUNA FUKAI YAN BIDI,A MASHIRIKAI JAHILAN BANZA DAKIKAI 😅

  • @jamilaumar3945
    @jamilaumar3945 Рік тому

    Muhammadu saw

  • @gaskiyadacigareta8767
    @gaskiyadacigareta8767 Рік тому

    Duk masu bautawa shehinnansu damasu shirka ga Allah damasu ba Annabi S.A.W matsayin Allah kafiraine iyan wutane tsinannune.

  • @balancyismail
    @balancyismail Рік тому

    In akache Yan bidi a bakwa tsoron Allah saikuche karyane kai abulfatahi da kanka kadora Kuma kaika San karya kake tsohon bidiyo ka Dora Dan kai nasara Kota wache hanya ajitsoron Allah

    • @umaribrahim5089
      @umaribrahim5089 Рік тому

      wallahi yan bidi'a makaryata ne, wallahi abun tausayima yake bani irin cin fuska da kuma cin zarafi na ahlusunnah da suke. Sede dalilin kawai basu da hujja ne sede sutayin haka, Dr. Abdallah akidarsu daya da Dr. idriss

  • @bilherziadaibrahim
    @bilherziadaibrahim Рік тому +1

    Dilalan cheri yan bidi'ah

  • @jamilaumar3945
    @jamilaumar3945 Рік тому

    Allah ya karawa annabi daraja

  • @ismailabdallah8604
    @ismailabdallah8604 Рік тому

    Kaji hauwa wannan tsohon vid ne kuma akan abduljabbar yayi

  • @abuameenah3562
    @abuameenah3562 Рік тому

    Yan bid'ah! Dilalan sharri. Shedanun bayi. Wannan maganar akan AbdulJabbar yayi. Munafukai kawai. Masu haddasa fitintinu a alummah. Allah ya shirye mu daku.

  • @mourtalaabubakar2598
    @mourtalaabubakar2598 Рік тому

    Yan bidi'a basa jin kunyar karya Allah ka tsine ma makarya ta

  • @ffffff1455
    @ffffff1455 Рік тому

    Babou amfani😢😢😢

  • @yakubuthama3433
    @yakubuthama3433 Рік тому

    Don Allah gidan tv she bauchi a kamo Dr idris,ba komai Kamar Yaya yaushe izala to shugo Nigeria ba tayi shekara 40,indai ba a kamo Shi ba na bauchi ba to da munafunci

  • @ahmedebrahim9787
    @ahmedebrahim9787 Рік тому

    Gadon qarya dama ramen qarya qulallene maja maqiya Annabi Saw mahasada munafukai qarshen munafuki jinkunya

  • @halimaabubakar1501
    @halimaabubakar1501 Рік тому

    Wannan Khuduban ai ta kai shekara 3. Ba akan Dr. Abdulaziz bane.

  • @ibrahimkasim6460
    @ibrahimkasim6460 Рік тому

    Manzon Allah da kansa taimakon Allah yake nema.

  • @manirouabdoulaziz8431
    @manirouabdoulaziz8431 Рік тому +2

    Wannan montage nefa,Dr namaganané kan Abdoul Jabbar

  • @gaskiyadacigareta8767
    @gaskiyadacigareta8767 Рік тому

    Iyan tijjaniyya masu kiran inyasi Allah masu cewa kowama Allah ne damasu cewa waliyuansu sunfi Annabi S.A.W da masu cewa salatil fati tafi salatin da Annabi S.A.W Yakoyar damu kusani dukkanku kafiraine munafuqaine kuma iyan wutane koshakka babu

  • @oumarissaoumarissa289
    @oumarissaoumarissa289 Рік тому

    Allahu akbar

  • @ibrahimkasim6460
    @ibrahimkasim6460 Рік тому

    Kai Mai wannan channel dun makaryacine videon shekaran sa daya da watanni.

  • @toshibazage8175
    @toshibazage8175 Рік тому

    ai dasai kusa duk in kun isa mana kar ku guntsile maganar inda Dan Allah kuke ba dan shehune ba

  • @najibbappayo9516
    @najibbappayo9516 Рік тому

    Kaji wawan malami wa yazagi annabi saw, dan son a sani kawai

  • @toshibazage8175
    @toshibazage8175 Рік тому

    mufa munsan komai saidai ku 6atarda wawayin cikinku wannan lokacinda abdul Inyass ne yayi wannan kafarcin munsani shine sbd kin Allah sbd ku dullalan sharrine ko

  • @nazirumukhtar5279
    @nazirumukhtar5279 Рік тому

    mtwsssss Munafukan Banza wannan maganar ta Dr. Abdallah gadon kaya akan Abduljabbar ne, usulubin Dr. Idris dutsin tanshi daidai yake

  • @h.n1977
    @h.n1977 Рік тому

    اللهم صل علي محمد واله وسلم
    Idan ana Maganar Manzon Rahama s.a.w , ba sha'nin gungiyancine ba, domin an taba tushe

  • @abdullahiabdulrazak2602
    @abdullahiabdulrazak2602 Рік тому

    Allah Sarki...Allah Ya Qara Lafiya Malam

  • @sulaimansm6503
    @sulaimansm6503 Рік тому

    Again baya kenan

  • @rabiumuhammadinuwa4673
    @rabiumuhammadinuwa4673 Рік тому

    Maja!!!

  • @Hamzabello740
    @Hamzabello740 Рік тому

    Karyane bidiyannan karyana editing ne baakan su baffa hotoro yayi maganaba Allah yatsinema mai karya

  • @ahmedebrahim9787
    @ahmedebrahim9787 Рік тому

    Madatai shugaban munafukan duniyada lahira maqiyan Annabi Saw Haka zaku qare kuma zaku walaqanta tunnan duniya kahin gobe qiyama maja qarshen munafuki jinkunya jahilai wawaye

  • @muhammadbinali.
    @muhammadbinali. Рік тому

    Makaryacin banza

  • @murtalaidris4758
    @murtalaidris4758 Рік тому

    Wannan a kan yarinyarnan yar sokoto yayi

  • @bashirabubakar713
    @bashirabubakar713 Рік тому

    Madatai gaskiya jahilikai

  • @sulaimansm6503
    @sulaimansm6503 Рік тому

    Hmmmm

  • @lawangaladima8578
    @lawangaladima8578 Рік тому

    Yakamata gwamnatin Bauchi tadau matakin da ya dace akan wannan

  • @bawaaliyu9821
    @bawaaliyu9821 Рік тому

    Kaga manafukai sundauko tsohuwar hudubar gadonkaya wadda yayyi lokachin maganar abduljabar sunhada dawanna Kai tijjanawa dakalamanku datashoshinku bakujin kunyar karyar

  • @mohammedrabiuadnan3688
    @mohammedrabiuadnan3688 Рік тому

    Waannan Tashar ku munafukai Ni
    Mallam Yayi magana Ni tun wancan shekaru na baya, ba akan Malam Iddriss, Munafukai Kawai

  • @sanilawal3880
    @sanilawal3880 Рік тому

    Makaryata not banza!
    A. Gadon kaya, ,yayi wannan kuka ne, Saboda Abduljabbar yayi zagi ga manzon tsira (saw). Last year.

  • @ameenahaliyu5848
    @ameenahaliyu5848 Рік тому

    Wannan bana Dr Idris bane na Abdul-Jabbar ne iyayen hada husuma kunji kunya dai

  • @ibrahimabdullahi4320
    @ibrahimabdullahi4320 Рік тому

    Kai malaman bidi'a dillalan sharri.
    To muma mun iya wan nan hade haden ai .
    Duk mai ilimi yasan da abduljabbar yake bada dr idris ba.
    In qarya nake tome yakawo maganar cin mutuncin annabi da sahabbai ai dr idris maganarsa akan annabi kadai ya zaya. Ko kunji ya ambato sahabbai.

  • @shamsuddenbature5871
    @shamsuddenbature5871 Рік тому

    WANNAN AI LOKACIN DABORA AKAYISHI

  • @HaladouSani-ey7nx
    @HaladouSani-ey7nx Рік тому

    🎉🎉🎉

  • @ibrahimeadam3509
    @ibrahimeadam3509 Рік тому

    S A W

  • @rukayyatabdullah5155
    @rukayyatabdullah5155 Рік тому

    Suma sai ayanke musu irin hukuncin abduljabbar
    Kokuma asakesu ayimusu gata,
    DAGA Nan kunga sai kiristoci susami abin koyi muga ko za ayimusu hukunci

  • @souleymanethbd9021
    @souleymanethbd9021 Рік тому

    Kunji kunya dan dariqa kafirai wannan wa,azi na Abdallah gadan kaya tinkafin ayi wannan abu yayisa kafiran banza muchrikai yan darika

  • @blackmambablackwidow9700
    @blackmambablackwidow9700 Рік тому

    Wannan video akan Abdul Jabbar ne . samsam ba kan dr. Idris bane da baffa hotoro. Kuji soran Allah akan abinda kuyeyi .

  • @UmarbalarabeAbdulkadir-cj4bi

    Allah yabada nasara akan musu
    Musulunci da musulmai ya kaskantar da kafirci da kafirai

  • @abdulrashidalkasim
    @abdulrashidalkasim Рік тому

    Wannan maganan akan kashe dabora ce

  • @BAKARYATVNEWS
    @BAKARYATVNEWS Рік тому

    Kujicoron Allah

  • @jabeermuhd7191
    @jabeermuhd7191 Рік тому +1

    Adauki mataki kawai

  • @MuhdumarAli-yd6gy
    @MuhdumarAli-yd6gy Рік тому

    Abdul jaki tahiru baushi ne jaki kokuma babanka makaho

  • @ismailbabaaliyu5890
    @ismailbabaaliyu5890 Рік тому

    Ku futo ku kama sunan masu yi ku zagesu kawau , ku tsine musu

  • @Mrsjmoonhome
    @Mrsjmoonhome Рік тому

    Masu comments dan kare su Dr Idris suma cewa ya yi huduba akan Abdul jabbar to ku sani aikinsu Dr Idris d'aya ne da na Dan Kabara dan haka huduban akansu tare ke aiki. Ya Allah baka qara mana son manzon Allah tare da kiyaye martabansa.

  • @user-te4rh3wz6v
    @user-te4rh3wz6v Рік тому

    Dr iddriss did not insult Nabiy MUHAMMAD (S.A .W) MALAM fear Allah

  • @bashirabdullahi2086
    @bashirabdullahi2086 Рік тому

    Idan kun fasa kasheshi Allah ya tsine muku alkarka, shegu yan kowa allah kawai.

  • @yusufumarabdullahi3838
    @yusufumarabdullahi3838 Рік тому

    Wanna i tsoho karatu ne

  • @muhammedsunusiyusuf4998
    @muhammedsunusiyusuf4998 Рік тому

    To gadon kaya anzo wurin lokaci yayi ga dr jaki ga baffa hotoro da abkin sa da lukuwa da jalo jalingo da dan gidan gumi da sauran su wahabiyawa inda gaske kuke kuna ba annabi kariya to

  • @gaskiyadacigareta8767
    @gaskiyadacigareta8767 Рік тому

    Sunnah sak bidi'a sam

  • @mustaphakabirsharu7678
    @mustaphakabirsharu7678 Рік тому

    Wlh,wlh wlh baffa,hotoro kadawo kano wlh sai min,kasheka,Allah,yadawo,dakai,

    • @haussaibou3124
      @haussaibou3124 Рік тому

      Wlh idan kuka kashe baffa potoro muma sai munkashe wani babban shehi cikin darikar tijjani ai kune yakamata ayita kashewa bokayen banza da yan tsibbo mushurkai

  • @Safiyanu735
    @Safiyanu735 Рік тому

    Yan izala muna fikai 😢wllh wannan maganar ta mallam lokaci da Mahaukaci abda jafar yayi kalaman fadanci amma gashi dr idir yayi magana babu girmama wa ammma baice komai ba