HADISI NA (9). CIKIN ARBAUNA HADITH. TARE DA MALAM ANAS IDRIS MUHAMMAD.

Поділитися
Вставка
  • Опубліковано 11 вер 2024
  • hadisi na Tara (9), ankarbo daga abi huraira R.A yace naji manzon Allah S.A.W Yana cewa duk abinda na Jane ku toh kunisance ci duk abinda na muku umarni daci toh kuaikatavi gwargodon ikonku , domin abinda ya halakar wadanda suka zo kaminku cine yawan tambaye tambayensu da kuma sabawa manzannin su. bukhari da Muslim suka ruwaitoh.

КОМЕНТАРІ •